Sashe 85
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kai tsaye ta wuce dakin su da safiya, ta samu safiyar tana matse akan sofar dakin tanata karatun qur'ani kana kallonta kasan na dole akasata idonta ya cika da ruwa ita dayane a dakin amma ayaana ta lura jikinta na rawa rawa. kallon kallo sukama junansu batare da sunyi magana ba ayaana ta cire hijabin kulthum dake jikinta ta jawo akwatinta ta fara cire kayan sawa half gown da wandonsa me dan fadi ta saka already anty safeera ta tattale mata sumanta da pins da ribbons sai batasha wahalan yafa gyalen kayan akanta ba.
ganin yadda tay kyau sosai yasa safiya taja mata wata arniyar tsaki me kara itade batace mata uffan ba ta shafa turarenta sama sama yadda taga su sultana sukeyi ta kama hanya ta fita gaishe da ammi karama.
tana fita ko dakinta bata karasa ba ta sameta kitchen tana kan soya kayan miya zatay musu spagheti
Sallama tay da sanyin murya suna hade ido da ammi karama ta karaso ciki da wani irin sanyin ladabi tabita durkusa kasa kanta na kallon can can kasa tace"ina kwana ammi..ammi tay murmushi me sanyi tace "lafya.. ayaana kin tashi lafya? tace lafya kalau, uhm..akwai aikin da zan taya ki dashi ne?
murmushi ammi ta karayi tace "tashi akasan nan tukuna,. mikewa tay tsaye snn ammi tace mata ga waje can kije ki zauna,, tana zama akan chair ammi ta kawo mata tea me masifar kauri ta bata tace mata tasha, duk irin kunyar ayaana da sauri ta karba sabid wani irin qamshin dadi da tea din yakeyi
tafara sha kenan ammi tace" ayaana, i knw u will be lonely sultana ta koma gida amma karki damu akwai safiya da kulthum. they are ur sisters. u can play with them suma yan uwanki ne,..snn zuwa anjima idan munyi breakfast zanxo dakin naku sai kema k shirya kayanki a wardrob dinki dake da safiya will be sharing the room, amma zanso ace kowa yana kulawa da kayansa
..banda kuma kazanta banda fada ku zauna lafya da juna kinji ko? acikin ladabi ayaanah tace naji in sha Allah zany duk abunda kikace din ammi na murmshi tace good girl gashi kin sha kyau safeera tana ji daku fa..karamin murmushi tay tun batace wani abu safiya ta karaso kitchen din haway faca faca a face dinta ta kalle ayanaah da tsawa
tace "keeee...wai kijje yanxun nan yaa ibaad yana kiranki a dakin sa tana fadin haka ta rushe da wani irin kuka bakinta harna fitar da jini..
sosai gaban ayaana ya fadi taji tsoro ya rike mata zuciya ....
ammi tama ayaanan ido akan tashi tatafi waajensa kawai ayaanah bata kuwa bata lkci ba ta mike tafita a kitchen din da wani irin fargaban ibaad din a zuciyarta sosai...
tana ficewa ammi ta kalle safiya tace ke kuma meya hadaki dashi again??.......zata yi magana ammi ta kara kai mata duka tace koma miyene maganin ki kenan bake kin zama shedaniya baki tashi kiy sallahn asubah ba?ai dagangan naki gaya miki cewa xai kwana agidan nan tunda ke bakijin maganan uban kowa, bakima tsoron Allah sai tsoron yayanki ko? toh aiko kasheki agidan nan zaiyi bazan kara hanashi ba..just see the way u're talking to this girl now, ure so mannerless...kina wani mata tsawa kina hantararta ke din uwartace..uban metake miki ehh?dada rushewa da kuka safiya tay cikin sheshska tace ammi dan Allah dan Allah kiy hakuri kibashi haquri wallah bazan kara kin tashi sallah ba...
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[26/11, 19:24] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE.💫
arewabooks@surayyahms
⏯️3️⃣0️⃣
ammi taja tsaki tace Da Allah tafican sau nawa kina sani ina rokonsa cewa zaki canza hali haryau kin canza ne?toh wallah safiya ki shiga hankalinki, dan babu ruwana a case dinki da ibaad kuma wallah yau bazan karbeki awajensa ba..kawai ki fita kiban waje..
Da wani irin kuka ta juya tafita da sanyin jiki saidai tana kaiwa kofarsa ta hadiye kukan tay shiru ta tsaya cak tanata kkrin share hawayenta dan tasan inta shiga masa da kukan banza zai iya tattakata.
ata bangaren ayaana kuwa already a tsorace da ganin yanayin daya fasa bakin safiyan ta taho tunda tay sallama gabanta yake faduwa sosai.
kanta na kallon kasa ta shigo cikin niimtaccen dakin wanda ko kadan bazakay tsammanin wai safiya bane dan wani irin tattalashi da akayi da tsafta, koina is sparkling clean, raɓar Ac dana turaren wuta daya qama sashen ya gaurayu da tsadadden turarensa xerjoff naxos har wani bacci bacci rairaiyi raitayi taji atmosphern dakin yana neman sakata.
tunda suka hade ido ya amsa sallamarta ko sake kallonta baiyi ba, ita kuwa harta karaso kallonsa take yadda ya mugun tafiya da imanin ta id just past nine amma har ya cancanda kwalliya wata calm Burgundy short-sleeve shirt ne da Black jeans da classy black men Bracelet a hannunsa yana zaune akan kujera akame kmr dan sarki..
tamkar wacce bata mumfashi ta taho gabansa ta tsuguna
asanyaye tanamai hana kanta jin wann uban feeling din dake janta atacikin ranta duk dama batasan na meye bane amma sai take jin matsanancin tsoro kar ta shagala itama abunda ya faru anty zainab arifah ya faru da ita.
cikin tattaro makanta nitsuwa da wani irin sanyin murna tace "ina kwana??....bai amsa ba saida yaja minti biyu snn yace "you dont knw my name?kara fadi gaban ta yay tay shiru, muryan sa a dakile yace"ki sake memeta abunda kika ce wann karon karki kara gaisheni kamar wani masinjanki... tana budan baki taji muryanta na rawa rawa hawaye taji zasu xubo mata tay saurin shanyewa ahnkli tace uhmmm iina kwana" idonsa ya zaro yace ina kwana what?i dont have a name in dis ur tiny little mouth wato dan nace miki kidena cemin me mota shine kike neman rainimin hankli ko?
da sauri ta girgiza kai tace "aa fah,...yace okay say my name'
hawayen datake dannewa ya zuba mata ta kara sunkuyar kai snn tace ina kwana... yaya..i..i...tay shiru,"saida ta runtse ido tace yaa ibaad"
..yaja tsaki a masife yace "Ohhh dama kinsan sunana kike zuwa gabama gatsau kice min ina kwana? kika kara cemin uhmmm, ko ina kwana zakiga abunda zan miki..
batace mishi komi ba ta cigaba da hawayenta har ya miƙe tsaye ya dauko duka papers din yazo ya zauna agaban ta tare da su
karamin shiru ne ya ratsa wajen har saida ya tabbata tagama share hawynta ta nitsu kai tsaye yace"...yau sunday gobe monday kishirya zanxo nakai ki interview a sabuwar school dinki
wani irin garas taji saukar maganan ji datay yazo mata a kunneta kamar doka da oder.
yacigaba da cewa a new schedules dinki akwai zuwa islamiya, da lessons 4 times a week the remaining 3 days zaki amfani dasu ki huta snn kiy revising me kika karanta..
yana kaiwa nan ya miƙa mata papers din da biron sa ya nuna mata inda zatay signing one after d other tana gamawa yayi kasa da idonsa suna kallon juna with more gentler but no nonsense voice yace.."ai ynzu kingane me nake gayamiki ko?
tsabar rudewa duk dama ta ganen amma ta girgiza kai tace aa bangane ba yaaya..
..gyara zamansa yay yace dago ki kalleni,babu shiri ta dago idonta ta zuba anashi suna hade idon yace zan sakaki a makaranta domin ki cigaba da karatunki anan, mmnki ta rubuta sako aciki duk gayamin dede inda kika tsaya akaratu, baza a maidake baya ba anan zaki cigaba ne daga dede inda kika tsaya shiyasa ma zaa miki interview me tsauri gobe...,kobakici ba kuma dolene zakiy wani makarntar daban..dan haka kisani der no time for jokes arnd here dan nan bakamar can garinku bane,zaki hadu da kalubale dayawa but i dont care..you must produce the best result to ur ability inbadai dama karya malamnku nacan sukeyi suna biye dolancinki ba..if ure truly smart like they said then prove it here, duk gidan nan babu dolo..so..u eida come first or nothing. doka ta na farko dake kenan tunda har naji cewa kike zakiy talla dan tsabar sakalci da rashin tunani wato yarke innan harkin manta da alkwarin da kika ma mamanki da addanki ko? toh in sha Allah kika sake kika kawomin batun talla ko wasa akarantunki ranar na lahira sai yafiki jin dadi agidan nan..ahnkli yake magn amma bakaramin rawa jikinta yakeyi ba hawaye na zubowa a idonta kamar ruwa ta rasa abunda yake mata dadi..
muryansa na fita ahankli yace "u can cry a u want amma bazaki saida wani abinci agarin nan ba snn kuma na riga da nagaya miki sauran dokokin tun acan gidan so once kika fara schl kowani rana nazo zan iya tambarki abunda kikay aji, inba baki gaya min gaskiya ba ina da lambar kowani malmnku zan kirasu awaya inji, no watching tvs or using any gadjet untill ur home work are complte. ur lesson is very compusory..nd at end of the week zaki gaya min me dame kika koya..pls do not test my patience. da sauri ta gyada masa kai
yace gobe idan mun fita zakiga drivernki, kuma ai kinsan fuskokin yan gidan nan duka ko? ahnkli tace ehh yace toh inba daya acikinmu bane yazo daukarki a schll karda ki sake kice musu kinsanshi koda kuwa yace miki nina aikosa koda ya ambace sunanki dana mamanki da babanki dont u eve follow him.
cikin sanyin jiki tace toh nagode yaa Allah ya saka da alheri, naji abunda kace zanyi karatun..
daga nan yay shiru baice mata komi ba can ya dan jingina bayansa da kujera ya zuba mata duka idanunsa yana jin wani irin rauni rauni da kasala musmmn yadda fuskarta dayaji ssnyar kwalliyar yay caba caba da ruwan hawaye harsuna ɗiga akan dan karamin cute lips dinta like a molten ice, cikin lumshe ido da budewa yace give me those papers...
ganin yadda tay kyau sosai yasa safiya taja mata wata arniyar tsaki me kara itade batace mata uffan ba ta shafa turarenta sama sama yadda taga su sultana sukeyi ta kama hanya ta fita gaishe da ammi karama.
tana fita ko dakinta bata karasa ba ta sameta kitchen tana kan soya kayan miya zatay musu spagheti
Sallama tay da sanyin murya suna hade ido da ammi karama ta karaso ciki da wani irin sanyin ladabi tabita durkusa kasa kanta na kallon can can kasa tace"ina kwana ammi..ammi tay murmushi me sanyi tace "lafya.. ayaana kin tashi lafya? tace lafya kalau, uhm..akwai aikin da zan taya ki dashi ne?
murmushi ammi ta karayi tace "tashi akasan nan tukuna,. mikewa tay tsaye snn ammi tace mata ga waje can kije ki zauna,, tana zama akan chair ammi ta kawo mata tea me masifar kauri ta bata tace mata tasha, duk irin kunyar ayaana da sauri ta karba sabid wani irin qamshin dadi da tea din yakeyi
tafara sha kenan ammi tace" ayaana, i knw u will be lonely sultana ta koma gida amma karki damu akwai safiya da kulthum. they are ur sisters. u can play with them suma yan uwanki ne,..snn zuwa anjima idan munyi breakfast zanxo dakin naku sai kema k shirya kayanki a wardrob dinki dake da safiya will be sharing the room, amma zanso ace kowa yana kulawa da kayansa
..banda kuma kazanta banda fada ku zauna lafya da juna kinji ko? acikin ladabi ayaanah tace naji in sha Allah zany duk abunda kikace din ammi na murmshi tace good girl gashi kin sha kyau safeera tana ji daku fa..karamin murmushi tay tun batace wani abu safiya ta karaso kitchen din haway faca faca a face dinta ta kalle ayanaah da tsawa
tace "keeee...wai kijje yanxun nan yaa ibaad yana kiranki a dakin sa tana fadin haka ta rushe da wani irin kuka bakinta harna fitar da jini..
sosai gaban ayaana ya fadi taji tsoro ya rike mata zuciya ....
ammi tama ayaanan ido akan tashi tatafi waajensa kawai ayaanah bata kuwa bata lkci ba ta mike tafita a kitchen din da wani irin fargaban ibaad din a zuciyarta sosai...
tana ficewa ammi ta kalle safiya tace ke kuma meya hadaki dashi again??.......zata yi magana ammi ta kara kai mata duka tace koma miyene maganin ki kenan bake kin zama shedaniya baki tashi kiy sallahn asubah ba?ai dagangan naki gaya miki cewa xai kwana agidan nan tunda ke bakijin maganan uban kowa, bakima tsoron Allah sai tsoron yayanki ko? toh aiko kasheki agidan nan zaiyi bazan kara hanashi ba..just see the way u're talking to this girl now, ure so mannerless...kina wani mata tsawa kina hantararta ke din uwartace..uban metake miki ehh?dada rushewa da kuka safiya tay cikin sheshska tace ammi dan Allah dan Allah kiy hakuri kibashi haquri wallah bazan kara kin tashi sallah ba...
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[26/11, 19:24] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE.💫
arewabooks@surayyahms
⏯️3️⃣0️⃣
ammi taja tsaki tace Da Allah tafican sau nawa kina sani ina rokonsa cewa zaki canza hali haryau kin canza ne?toh wallah safiya ki shiga hankalinki, dan babu ruwana a case dinki da ibaad kuma wallah yau bazan karbeki awajensa ba..kawai ki fita kiban waje..
Da wani irin kuka ta juya tafita da sanyin jiki saidai tana kaiwa kofarsa ta hadiye kukan tay shiru ta tsaya cak tanata kkrin share hawayenta dan tasan inta shiga masa da kukan banza zai iya tattakata.
ata bangaren ayaana kuwa already a tsorace da ganin yanayin daya fasa bakin safiyan ta taho tunda tay sallama gabanta yake faduwa sosai.
kanta na kallon kasa ta shigo cikin niimtaccen dakin wanda ko kadan bazakay tsammanin wai safiya bane dan wani irin tattalashi da akayi da tsafta, koina is sparkling clean, raɓar Ac dana turaren wuta daya qama sashen ya gaurayu da tsadadden turarensa xerjoff naxos har wani bacci bacci rairaiyi raitayi taji atmosphern dakin yana neman sakata.
tunda suka hade ido ya amsa sallamarta ko sake kallonta baiyi ba, ita kuwa harta karaso kallonsa take yadda ya mugun tafiya da imanin ta id just past nine amma har ya cancanda kwalliya wata calm Burgundy short-sleeve shirt ne da Black jeans da classy black men Bracelet a hannunsa yana zaune akan kujera akame kmr dan sarki..
tamkar wacce bata mumfashi ta taho gabansa ta tsuguna
asanyaye tanamai hana kanta jin wann uban feeling din dake janta atacikin ranta duk dama batasan na meye bane amma sai take jin matsanancin tsoro kar ta shagala itama abunda ya faru anty zainab arifah ya faru da ita.
cikin tattaro makanta nitsuwa da wani irin sanyin murna tace "ina kwana??....bai amsa ba saida yaja minti biyu snn yace "you dont knw my name?kara fadi gaban ta yay tay shiru, muryan sa a dakile yace"ki sake memeta abunda kika ce wann karon karki kara gaisheni kamar wani masinjanki... tana budan baki taji muryanta na rawa rawa hawaye taji zasu xubo mata tay saurin shanyewa ahnkli tace uhmmm iina kwana" idonsa ya zaro yace ina kwana what?i dont have a name in dis ur tiny little mouth wato dan nace miki kidena cemin me mota shine kike neman rainimin hankli ko?
da sauri ta girgiza kai tace "aa fah,...yace okay say my name'
hawayen datake dannewa ya zuba mata ta kara sunkuyar kai snn tace ina kwana... yaya..i..i...tay shiru,"saida ta runtse ido tace yaa ibaad"
..yaja tsaki a masife yace "Ohhh dama kinsan sunana kike zuwa gabama gatsau kice min ina kwana? kika kara cemin uhmmm, ko ina kwana zakiga abunda zan miki..
batace mishi komi ba ta cigaba da hawayenta har ya miƙe tsaye ya dauko duka papers din yazo ya zauna agaban ta tare da su
karamin shiru ne ya ratsa wajen har saida ya tabbata tagama share hawynta ta nitsu kai tsaye yace"...yau sunday gobe monday kishirya zanxo nakai ki interview a sabuwar school dinki
wani irin garas taji saukar maganan ji datay yazo mata a kunneta kamar doka da oder.
yacigaba da cewa a new schedules dinki akwai zuwa islamiya, da lessons 4 times a week the remaining 3 days zaki amfani dasu ki huta snn kiy revising me kika karanta..
yana kaiwa nan ya miƙa mata papers din da biron sa ya nuna mata inda zatay signing one after d other tana gamawa yayi kasa da idonsa suna kallon juna with more gentler but no nonsense voice yace.."ai ynzu kingane me nake gayamiki ko?
tsabar rudewa duk dama ta ganen amma ta girgiza kai tace aa bangane ba yaaya..
..gyara zamansa yay yace dago ki kalleni,babu shiri ta dago idonta ta zuba anashi suna hade idon yace zan sakaki a makaranta domin ki cigaba da karatunki anan, mmnki ta rubuta sako aciki duk gayamin dede inda kika tsaya akaratu, baza a maidake baya ba anan zaki cigaba ne daga dede inda kika tsaya shiyasa ma zaa miki interview me tsauri gobe...,kobakici ba kuma dolene zakiy wani makarntar daban..dan haka kisani der no time for jokes arnd here dan nan bakamar can garinku bane,zaki hadu da kalubale dayawa but i dont care..you must produce the best result to ur ability inbadai dama karya malamnku nacan sukeyi suna biye dolancinki ba..if ure truly smart like they said then prove it here, duk gidan nan babu dolo..so..u eida come first or nothing. doka ta na farko dake kenan tunda har naji cewa kike zakiy talla dan tsabar sakalci da rashin tunani wato yarke innan harkin manta da alkwarin da kika ma mamanki da addanki ko? toh in sha Allah kika sake kika kawomin batun talla ko wasa akarantunki ranar na lahira sai yafiki jin dadi agidan nan..ahnkli yake magn amma bakaramin rawa jikinta yakeyi ba hawaye na zubowa a idonta kamar ruwa ta rasa abunda yake mata dadi..
muryansa na fita ahankli yace "u can cry a u want amma bazaki saida wani abinci agarin nan ba snn kuma na riga da nagaya miki sauran dokokin tun acan gidan so once kika fara schl kowani rana nazo zan iya tambarki abunda kikay aji, inba baki gaya min gaskiya ba ina da lambar kowani malmnku zan kirasu awaya inji, no watching tvs or using any gadjet untill ur home work are complte. ur lesson is very compusory..nd at end of the week zaki gaya min me dame kika koya..pls do not test my patience. da sauri ta gyada masa kai
yace gobe idan mun fita zakiga drivernki, kuma ai kinsan fuskokin yan gidan nan duka ko? ahnkli tace ehh yace toh inba daya acikinmu bane yazo daukarki a schll karda ki sake kice musu kinsanshi koda kuwa yace miki nina aikosa koda ya ambace sunanki dana mamanki da babanki dont u eve follow him.
cikin sanyin jiki tace toh nagode yaa Allah ya saka da alheri, naji abunda kace zanyi karatun..
daga nan yay shiru baice mata komi ba can ya dan jingina bayansa da kujera ya zuba mata duka idanunsa yana jin wani irin rauni rauni da kasala musmmn yadda fuskarta dayaji ssnyar kwalliyar yay caba caba da ruwan hawaye harsuna ɗiga akan dan karamin cute lips dinta like a molten ice, cikin lumshe ido da budewa yace give me those papers...