Sashe 10
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
shikuwa ibaad ko ajikinsa har yanxu ma mamakin tsaurin idon zainab arifah din yakeji aransa yadda tazo masa gatsau ta samesa babu wani dandanin tarbiya ko kunya ajikinta tamasa maganar soyayya da dumbin tsaurin ido da shegen manyance kamar wata yar shekaru talatin, mugun hade ransa yay da kowa agidan shima, bai kuma bawa uban kowa haquri ba face saida mahaifyrsa takirasa daki snn ta masa faɗa tacemai da baidake zainab din ba da faɗa kawai yayi mata, nn ne ma ya sassauto ya ba da mum dinsa hakuri har yace mata bazai kara dukan musu ƴa ba tunda bataso. da kyar da wahala dai wann maganar tay sanyi ranar ma da dumbin zazzabi zainab arifah tawuce gida, taki sam iyayenta suga shatin zanan dukan ajikinta.
shiru shiru har ana zaton komi ya lafa washe gari da yamma ammi babba dataga alamar maganar zai mutu abanza aikuwa nan tadau waya takira gidan prof zayyanu wanda da kyarma aka samu aka haɗata da hajy hamidar suka dan gaisa babu ɓata lokaci tahau zuba zance cikin sigar makirci harta sanar da ita komi da ke faruwa bata rage ko aya aciki ba saima gishiri da maggi data zuzzuba dan labari yayi zaƙi ita kuma ta samu karbuwa.
bazan iya fayyace kalar tashin hanklin data ballo ranar ba, dan ranar gidan prof ko xama basuyi ba, hjy hamida tana gama aje waya jikinta yafara ɓari da tsananin bacin rai, nan da nan takira mijinta tacemai duk inda yake kawai yazo gida yanxun nan za'a kashe musu yarsu da duka, yana can airpot kano amma jin anfurta batun yarsa hakanan ya mance komi ya dawo, yazo gidansa ga samu matarsa cirko cirko duk ta birkice tana huci kamar zakanya tanakuma safa da marwa a wargagejen falonsu da hadadden wayarta a hannu dan tagama qudirawa aranta kawai sojoji zata tura aje har family house a zane kowa dake wajen ciki da bai snn akama shi ibaad din akaisa military gurd room amasa lilis sabida dukan yarsu dayayi
sosai abun yayi ma prof ciwo aransa bana wasa ba, danko shi bai taɓa yin tsawa wa yarsa ba bare duka, saidai harga Allah yasan bazai taɓa iya kama ibaad yakaisa gurdroom akan haka ba yasan za'aje ne akashe shi, kuma haryau yana dan girmama babban wansun aransa wato marigayi dr almustafa mahaifin ibaad, dake shine kawai adangi bai taɓa guje masa ba duk mugun halinsan nan yana tolerating dinsa har ya rasu.
hakanan dai yay masifa yay bori yay bambami snn yabi ya danne xuciyar matarsa aka bar maganan sojoji agefe, nan sukaje har dakin zainab Arifah suka tasota agaba da maganan ibaad, dacan taki sam ta gaya musu amma suma nace mata da nuna bacin rai da lallashi dai har saida ta hakura ta gaya musu dukkan abunda takeji na matsanancin soyayya akan ibaad.
lamarin ya matukar daure musu kai, ya saka musu tsananin baqin ciki tare da dumbin mamakin yadda at this young age soyayya me tsananin zafi ya kama zuciyar yarsu, tunda suke da ita bata taɓa musu kuka irin nayau ba, sai rokonsu take akan kar su masa komi har cewa take zata mutu in sukasa ibaad yakara tsanarta itade tana sonshi. it was pretty serious nd obsessive, amma dake suna matsanancin so ta kawai sai suka bar maganan, suka mata fake promises suka lallasheta sosai cikin nuna mata dumbin soyayya da kuma matsanancin gata, a tunaninsu duk yarinta ne sunaji aransu maybe tsabar kyau da kuma kwarjinin ibaad din ne kawai yake dan rudinta inta girma ma zata manceshi sabida matsayin rayuwarsa ma aiba daya bane.
suka mata wayo suka nuna sun fahimceta, hardai ta amince tay shiru, likitansu na musmmn aka kirawo yazo ya dudduba jikinta musmn wajen shatin bulalan aka bata wasu special pain relievers da kuma underage antidepresant drugs tasha sabida yadda ta bi ta galabaice sosai.
dan kawai hankalinta ya kwanta haka iyayen suka nuna mata cewa zasu mata dukkan abunda take so din, bazasu taɓa ibaad ba tunda ma bata so ataɓashi. amma fa sosai abun yayi ma mahaifyarta ciwo aranta bana wasa ba dan tabalain so ace taci mutuncin kowa agidan akan wann abun da akama yarta. shikuma prof zayyanu
ji yake ko a mafarki bazai taɓa aura wa yarsa talaka ba bare kuma har ajega batun auren dangi. dukkn su iyaye ransu bai musu dadi da lamarin nan ba. they just try to numbed it a fuskarsu, acting all fine nd supportive while they are not dan kawai kar zainab arifah ta gane basaso ta shiga wani mummunan hali gashi
dakyar Allah ya basu ita.
arana ranar da daddare bayan likita ya gama dubata nan danan prof yasaka hajy hamida ta shirya tawuce da zainab Arifah din izuwa kasar sydney on a 5 days daddys girl petting break waidan kawai hanklinta ya kwanta
ahakama prof bai daddara ba, suna wucewa sydneyn maza maza ya kira uncle moh a waya, ko sallamarsa bai amsa bare gaisuwa yahau sauke masa buhun masifa ta inda yake shiga batanan yake fita ba, kai tsaye babu sakayawa ya masa ihu ihu ya zazzagesa sosai yace musu da shi da bappa zaidu sune suke daure ma ibaad gindi dan ya kashe masa yarsa kwalli daya, yace dama can yasani bason suga ya haihu sukeyi ba kawai so suke ya mutu a dau dumbin dukiyarsa abasu,.
babu irin zage zagen da zarge zargen da baiyi ba. tun uncle moh yana shiru har kirjinsa ya fara zafi tsabar fushi kawai sai ya kashe wayarsa..
yana katse wayar yazo gida yahau sauke fushin akan ibaad tareda sakamai dokan cewa karya sake dukan kowacce yarinya agidan inba hakaba kuma shi gskiya zai kai kararsa wajen bappa zaidu.
har yagama masa fadar Ibaad dai baice masa komi ba san already ya riga yay ma mum dinsa ma alkwari.
daga fannin ammi babba kuma duk ta kasa zanne ta kasa tsaye tana Allah Allah washe gari yay taga anzo har gidan an ci mummunan mutuncin ammi karama tareda danta ibaad amma sai shiru kakeji, ita bata karajin bayani daga wajen hajy hamida ba hakazalika nan ma bataga anzo anyi hatsayina ba, kai hanklinta bai kwanta saida ta kira anty safeerah toh abakinta taji cewa ai prof ne kawai ya kira ya zazzage su uncle moh. ranta baiso ba duk dai ba haka taso aranta ba.
bayan kusan sati biyu da faruwar haka da kyar iyayen zainab Arifah suka barta ta dawo tana zuwa gidan duk weeknds, saidai wnn karon ta dan shiga hanklinta bata fiye wulgawa ta inda ibaad yake ba dake ma yanxu baya zama yana kan kkrin shiga jami'a ne abunsa. da mujaheed kawai suke dan magana sama sama intazo gidan dake shine sa'arta, shikansa Mjn wani irin mamakinta yake dada sha musmn yadda yaga duk ta sauya salo tanata kkri taga lallai tasaka hanklin ibaad ya dawo kanta, dan kamar ma kara hura mata wutan son ibaad din aka ɗadayi aranta kwana biyun nan..
_ANGUWAR TUDU_ ...
Da yamma ne lis gari yay sanyi yara suncike kan tituna da hayaniya da alamun lokacine na sakosu daga babban makarantar higher islam na yara dake anguwar dake mashi kadaine a anguwar duk wani yaro ko yarinya dake zuwa schl a wann yankin nan duk ake zuwa karatu.
daga cikin rububin yara yan mata inayah da ayanah suka fito suna tafe manne da junansu, yanayinsu na nuna dumbin soyayya na yan uwantaka da dumbin shakuwa a fili take nunawa, duk dama wuni sukeyi makarantar amma tsaf tsaf zakagan uniform dinsu, rigarsu fari kal ne sai hijab da wandon kuma dark green colour kowacce da yar jakar littafanta
ta saƙa akafadarta.
Fasalin jikinsu da kuma kamaninsu dake saurin fallasa mixed tsatsonsu na asalin jinin buzaye haɗe dana fulanin daji ya saka sukayi masifar kyau atare, yanayinsu gwanin ban sha'awa suke tahowa duk jikin su akillace yake acikin green hijab dinsu..
kalar bakaramin yi musu balain kyau tayi ba saboda yadda ta amshe kyakkwan tsarin fuskarsu da yanayin su na yan mata masu fallin tasowa, gaban su gadi suke takawarsu cikin nitsuwa da sanyin jiki dan inda sabo yanzu sun saba da yanayin yadda idanun kowa ke satan kallonsu msmn ma ayaanah datake da wani irin rare calming beauty ita ba fara sol ba ita ba baƙa ba ita ba cokolate ba, tana dai tsaka tsakiyar hasken fulani dana buzaye duk ta hada kamannin biyu, ita kuma inayahr akwai kyan ta dake nuna na fullo haƙƙ babu mix da kuma tsayin ƙafa na mahaifyarsu taawure data gada, duk da kankantansu kallo daya zaka musu kasan cewa tabbas wayann yaran zasu zuba dirin jiki me daukar hankali, kai daga nan ma zaka san sudin nadaban ne acikin mata.
Kamar yadda suka saba kullum adaidai hanyar da yabi kwanan gidan sarkin kasuwa sukeyin sallama da sauran yaran schl dinsu nan bayan sun rabu sai kowacce tanufi cikin gidar iyayen ta.
lokacin yamma ne liss masu zuwa kai haraji da reports gidan sarkin kasuwa anata kkrin kai da komawa yawanci zaka ga kofar gidansun da matasa sosai da yamma
tunda suka doso inayah ta sauke kanta kasa cikin sauri sauri sanin bamai yin lokacin kula gaisuwar su saidai ayita comparing kyanta dana yar uwarta, ayanah kuma mugun tsoron maza takeji dan haka tun kan su iso ta wajen ta fara ɓari ɓari ta kuma kara tantame hannun addanta inaya.
tafiya sukeyi cikin sauri sunajin yadda kananan zunde da gulma kala kala yake tashi ako wani tsirkon taro dake kofar gidan
nasu ,tabbas mafi yawan matunen dake zuba musu ido kullum ba dan Allah bane sai dan gulma munafurci da nuna hassadar su a fili dan kaf anguwa an ririta zancen cewa yayan tàawure me saida nono da suke ɓakunta a anguwar sune masu dumbin kwaxo a makarntar tudu gabaki daya gasu kuma da balain kyau har ana kafa caftersu agidajen mutane.
kamar kullum ido ne ratata akansu, inayah ce me karfin xuciyar kanta akasa sai jan hannun kanwarta take da sauri, suna kaiwa
kofa tsabar ɓari kawai sai jakar ayanahn ya subuce a kafadarta ya faɗi. da sauri inayah ta saketa ta tsuguna kasa zata dauka jaƙar tana tsugunawa kuwa a mugun gigice kuma abazata ta riƙe gefen cikinta da sauri tanamai furta innalillahi wa inna ilaihi rajiun.....da karfi
shiru shiru har ana zaton komi ya lafa washe gari da yamma ammi babba dataga alamar maganar zai mutu abanza aikuwa nan tadau waya takira gidan prof zayyanu wanda da kyarma aka samu aka haɗata da hajy hamidar suka dan gaisa babu ɓata lokaci tahau zuba zance cikin sigar makirci harta sanar da ita komi da ke faruwa bata rage ko aya aciki ba saima gishiri da maggi data zuzzuba dan labari yayi zaƙi ita kuma ta samu karbuwa.
bazan iya fayyace kalar tashin hanklin data ballo ranar ba, dan ranar gidan prof ko xama basuyi ba, hjy hamida tana gama aje waya jikinta yafara ɓari da tsananin bacin rai, nan da nan takira mijinta tacemai duk inda yake kawai yazo gida yanxun nan za'a kashe musu yarsu da duka, yana can airpot kano amma jin anfurta batun yarsa hakanan ya mance komi ya dawo, yazo gidansa ga samu matarsa cirko cirko duk ta birkice tana huci kamar zakanya tanakuma safa da marwa a wargagejen falonsu da hadadden wayarta a hannu dan tagama qudirawa aranta kawai sojoji zata tura aje har family house a zane kowa dake wajen ciki da bai snn akama shi ibaad din akaisa military gurd room amasa lilis sabida dukan yarsu dayayi
sosai abun yayi ma prof ciwo aransa bana wasa ba, danko shi bai taɓa yin tsawa wa yarsa ba bare duka, saidai harga Allah yasan bazai taɓa iya kama ibaad yakaisa gurdroom akan haka ba yasan za'aje ne akashe shi, kuma haryau yana dan girmama babban wansun aransa wato marigayi dr almustafa mahaifin ibaad, dake shine kawai adangi bai taɓa guje masa ba duk mugun halinsan nan yana tolerating dinsa har ya rasu.
hakanan dai yay masifa yay bori yay bambami snn yabi ya danne xuciyar matarsa aka bar maganan sojoji agefe, nan sukaje har dakin zainab Arifah suka tasota agaba da maganan ibaad, dacan taki sam ta gaya musu amma suma nace mata da nuna bacin rai da lallashi dai har saida ta hakura ta gaya musu dukkan abunda takeji na matsanancin soyayya akan ibaad.
lamarin ya matukar daure musu kai, ya saka musu tsananin baqin ciki tare da dumbin mamakin yadda at this young age soyayya me tsananin zafi ya kama zuciyar yarsu, tunda suke da ita bata taɓa musu kuka irin nayau ba, sai rokonsu take akan kar su masa komi har cewa take zata mutu in sukasa ibaad yakara tsanarta itade tana sonshi. it was pretty serious nd obsessive, amma dake suna matsanancin so ta kawai sai suka bar maganan, suka mata fake promises suka lallasheta sosai cikin nuna mata dumbin soyayya da kuma matsanancin gata, a tunaninsu duk yarinta ne sunaji aransu maybe tsabar kyau da kuma kwarjinin ibaad din ne kawai yake dan rudinta inta girma ma zata manceshi sabida matsayin rayuwarsa ma aiba daya bane.
suka mata wayo suka nuna sun fahimceta, hardai ta amince tay shiru, likitansu na musmmn aka kirawo yazo ya dudduba jikinta musmn wajen shatin bulalan aka bata wasu special pain relievers da kuma underage antidepresant drugs tasha sabida yadda ta bi ta galabaice sosai.
dan kawai hankalinta ya kwanta haka iyayen suka nuna mata cewa zasu mata dukkan abunda take so din, bazasu taɓa ibaad ba tunda ma bata so ataɓashi. amma fa sosai abun yayi ma mahaifyarta ciwo aranta bana wasa ba dan tabalain so ace taci mutuncin kowa agidan akan wann abun da akama yarta. shikuma prof zayyanu
ji yake ko a mafarki bazai taɓa aura wa yarsa talaka ba bare kuma har ajega batun auren dangi. dukkn su iyaye ransu bai musu dadi da lamarin nan ba. they just try to numbed it a fuskarsu, acting all fine nd supportive while they are not dan kawai kar zainab arifah ta gane basaso ta shiga wani mummunan hali gashi
dakyar Allah ya basu ita.
arana ranar da daddare bayan likita ya gama dubata nan danan prof yasaka hajy hamida ta shirya tawuce da zainab Arifah din izuwa kasar sydney on a 5 days daddys girl petting break waidan kawai hanklinta ya kwanta
ahakama prof bai daddara ba, suna wucewa sydneyn maza maza ya kira uncle moh a waya, ko sallamarsa bai amsa bare gaisuwa yahau sauke masa buhun masifa ta inda yake shiga batanan yake fita ba, kai tsaye babu sakayawa ya masa ihu ihu ya zazzagesa sosai yace musu da shi da bappa zaidu sune suke daure ma ibaad gindi dan ya kashe masa yarsa kwalli daya, yace dama can yasani bason suga ya haihu sukeyi ba kawai so suke ya mutu a dau dumbin dukiyarsa abasu,.
babu irin zage zagen da zarge zargen da baiyi ba. tun uncle moh yana shiru har kirjinsa ya fara zafi tsabar fushi kawai sai ya kashe wayarsa..
yana katse wayar yazo gida yahau sauke fushin akan ibaad tareda sakamai dokan cewa karya sake dukan kowacce yarinya agidan inba hakaba kuma shi gskiya zai kai kararsa wajen bappa zaidu.
har yagama masa fadar Ibaad dai baice masa komi ba san already ya riga yay ma mum dinsa ma alkwari.
daga fannin ammi babba kuma duk ta kasa zanne ta kasa tsaye tana Allah Allah washe gari yay taga anzo har gidan an ci mummunan mutuncin ammi karama tareda danta ibaad amma sai shiru kakeji, ita bata karajin bayani daga wajen hajy hamida ba hakazalika nan ma bataga anzo anyi hatsayina ba, kai hanklinta bai kwanta saida ta kira anty safeerah toh abakinta taji cewa ai prof ne kawai ya kira ya zazzage su uncle moh. ranta baiso ba duk dai ba haka taso aranta ba.
bayan kusan sati biyu da faruwar haka da kyar iyayen zainab Arifah suka barta ta dawo tana zuwa gidan duk weeknds, saidai wnn karon ta dan shiga hanklinta bata fiye wulgawa ta inda ibaad yake ba dake ma yanxu baya zama yana kan kkrin shiga jami'a ne abunsa. da mujaheed kawai suke dan magana sama sama intazo gidan dake shine sa'arta, shikansa Mjn wani irin mamakinta yake dada sha musmn yadda yaga duk ta sauya salo tanata kkri taga lallai tasaka hanklin ibaad ya dawo kanta, dan kamar ma kara hura mata wutan son ibaad din aka ɗadayi aranta kwana biyun nan..
_ANGUWAR TUDU_ ...
Da yamma ne lis gari yay sanyi yara suncike kan tituna da hayaniya da alamun lokacine na sakosu daga babban makarantar higher islam na yara dake anguwar dake mashi kadaine a anguwar duk wani yaro ko yarinya dake zuwa schl a wann yankin nan duk ake zuwa karatu.
daga cikin rububin yara yan mata inayah da ayanah suka fito suna tafe manne da junansu, yanayinsu na nuna dumbin soyayya na yan uwantaka da dumbin shakuwa a fili take nunawa, duk dama wuni sukeyi makarantar amma tsaf tsaf zakagan uniform dinsu, rigarsu fari kal ne sai hijab da wandon kuma dark green colour kowacce da yar jakar littafanta
ta saƙa akafadarta.
Fasalin jikinsu da kuma kamaninsu dake saurin fallasa mixed tsatsonsu na asalin jinin buzaye haɗe dana fulanin daji ya saka sukayi masifar kyau atare, yanayinsu gwanin ban sha'awa suke tahowa duk jikin su akillace yake acikin green hijab dinsu..
kalar bakaramin yi musu balain kyau tayi ba saboda yadda ta amshe kyakkwan tsarin fuskarsu da yanayin su na yan mata masu fallin tasowa, gaban su gadi suke takawarsu cikin nitsuwa da sanyin jiki dan inda sabo yanzu sun saba da yanayin yadda idanun kowa ke satan kallonsu msmn ma ayaanah datake da wani irin rare calming beauty ita ba fara sol ba ita ba baƙa ba ita ba cokolate ba, tana dai tsaka tsakiyar hasken fulani dana buzaye duk ta hada kamannin biyu, ita kuma inayahr akwai kyan ta dake nuna na fullo haƙƙ babu mix da kuma tsayin ƙafa na mahaifyarsu taawure data gada, duk da kankantansu kallo daya zaka musu kasan cewa tabbas wayann yaran zasu zuba dirin jiki me daukar hankali, kai daga nan ma zaka san sudin nadaban ne acikin mata.
Kamar yadda suka saba kullum adaidai hanyar da yabi kwanan gidan sarkin kasuwa sukeyin sallama da sauran yaran schl dinsu nan bayan sun rabu sai kowacce tanufi cikin gidar iyayen ta.
lokacin yamma ne liss masu zuwa kai haraji da reports gidan sarkin kasuwa anata kkrin kai da komawa yawanci zaka ga kofar gidansun da matasa sosai da yamma
tunda suka doso inayah ta sauke kanta kasa cikin sauri sauri sanin bamai yin lokacin kula gaisuwar su saidai ayita comparing kyanta dana yar uwarta, ayanah kuma mugun tsoron maza takeji dan haka tun kan su iso ta wajen ta fara ɓari ɓari ta kuma kara tantame hannun addanta inaya.
tafiya sukeyi cikin sauri sunajin yadda kananan zunde da gulma kala kala yake tashi ako wani tsirkon taro dake kofar gidan
nasu ,tabbas mafi yawan matunen dake zuba musu ido kullum ba dan Allah bane sai dan gulma munafurci da nuna hassadar su a fili dan kaf anguwa an ririta zancen cewa yayan tàawure me saida nono da suke ɓakunta a anguwar sune masu dumbin kwaxo a makarntar tudu gabaki daya gasu kuma da balain kyau har ana kafa caftersu agidajen mutane.
kamar kullum ido ne ratata akansu, inayah ce me karfin xuciyar kanta akasa sai jan hannun kanwarta take da sauri, suna kaiwa
kofa tsabar ɓari kawai sai jakar ayanahn ya subuce a kafadarta ya faɗi. da sauri inayah ta saketa ta tsuguna kasa zata dauka jaƙar tana tsugunawa kuwa a mugun gigice kuma abazata ta riƙe gefen cikinta da sauri tanamai furta innalillahi wa inna ilaihi rajiun.....da karfi