Sashe 61
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
...cikin mugun shan qamshi ammi babba tace "ke hasina nifa wann ne ya kawoni ba..number dakin kawai zaki gaya min inje ciki tunda ai mijuna na ya dawo dani, dan haka mai waje yazo mai tabarma sai ya naɗe dolene ta fita taban wajen ni zan zauna da yarinya dan baza a cigaba da raina min wayo ba..
cikin kyabe baki nurse hasina tace hakan yay daidai kawata sai yanxu naji batu..toh muje in rakaki sunacan room 7, inta kama ki da dambe ina tare dake ynxun nan muyi waje road da ita...
ammi babba batace mata komiba ta kama hanya suka wuce har room 7 din dake yau asabar ne gabaki daya ahalin sai basu zauna ba, 8:30am duk akazo akayiyi gaisuwa tare da cin breakfast daga nan kuma mazan gabaki daya suka watse kowa ya wuce yin abunda ke gabansa, Ibaad yana can gym yana motsa jiki shikuma maheer tuni ya tafi harkan business dinsa da abokansan acikin gari. ammi karama ce kawai da yara tana shiryasu ganin jikin ayaana ya warware sosai yasa yauma ta kara wanke mata dogon gashinta da shampo ta warware kitson datamata ta gyara mata shi tsaf snn ta kyaleta akan gado tana kwance takuma shiga bathrum din da sultana danta wanke mata nata kan itama.
ahnkli nurse hasina ta bude kofar da mmkin jin yadda room din yay shiru kmr babu kowa aciki wani caraf sukaga ayaanah akwance daga can edge din gadon har bacci ya fara daukarta, riga ne da wando jikinta kamar yar turawa you may wondered if she is neva tired of sleeping
karasawa cikin dakin sukayi ammi babba tana wani irin yatsina fuska har ta isa kusa da gadon tana kallonta jin kamar ta shakureta takaita lahira atake, can kuma sai taja wani tukikin numfashi..
banda kallon doguwar gashinta babu abunda nurse hasina take tana kyabe bakinta...
"ni kinga banma taɓa shigowa dakin na tsaya ba.. dama yarinyar data tafka miki uban asarar kenan?
kasa kasa da murya ammi babba tay tace "eh mana, kibar yar babban bura uba ji nake kmr na shakureta na kaita lahira yanxun nan..ni bansan meyasa ba amma wallah natsani yarinyar.
jin an bude kofar dakin suka juyo da sauri kafin suce komai sultana tana ganinsu ta fasa wani dan uban ihun tsorata takara komawa bayin da gudu kamar wanda aka korota jikinta har na rawa rawa ta tantame ammi karama in btwn her breath tanacewa Ammi ammi....kixoo..itace tazo
ammi karama tayi saurin riketa a rude ganinta a tsoroce tace sultanah lafiya kuwa?meya faru waya koroki?waye ita...ko jikin ayaanah ne ya tashi? maganan take tana kkrin janta dan sunfito nan suka karajin ihun ayaanahn itama, da bala'in sauri ammi karama ta sake hannun sultanan ta fito agaggauce tana turo kofar kuwa saida gaban ta yyy mummunan fadi ganin yadda nurse hasina da ammi babba suka tsaya gimm agefen gadon suna wani irin yatsine suna hura hunci kamr sunzo dambe.
kallo daya ammi karama ta musu batare da ta kulasu ba tay kan ayaanah da already wani irin rawa rawa jikinta yakei dan ihun sultana ne yafara farkan da ita tana bude ido sai kuma tacikaro da fuskar ammi babba akanta dayasa takarajin ta tsorata duk sai ta rikice.
ammi karama tana taɓata tafado jikinta tareda sakin kuka tanamai kankanmeta sosai..rungumarta ammi tay tana furta its okay i am here..tana shafa suman kanta ahnkli har kukan ya tsagaita.
...dede nan sultana ta fito jikinta na dan rawa rawa tana satar kallon mummynta wani dan uban haushi ya kama ammi babba tun sultanan bata karaso ba a zuciye ta wafco hannunta tace ke dan ubanki dodo kikagani da zaki tsalla min ihu salon ace nazo muku wani abu ko?? da sauri sultana tace "aa fa mummy..a tsawace cikin katseta tace toh uban meyasa zakimin ihu kamar kinga wata barauniya shegiya kawai magulmaciya wallah sainaci ubanki indan zaman jinya nan zanyi tare dake kina min wann shegen gulman.
cikin yatsina tare da watso habaici nurse hasina tace"kai da dan cikinka amma ajuya masa kai ya guje ka wasu mata kam dai babu Allah aransu wallahi...hmm toh mai waje yazo mai tabarma sai ya nade..raihanatu ya kamata kice mata tabamu waje ko
cikin datsar maganan ammi karama ta dago kai ta kallesu muryanta adan dakile tace anty raihanatu Can you guys please excuse us abit, inmunyi magana da yaran hanklinsu yadan kwanta saiku dawo ciki wnn surutun ma zai iya maida jinyar baya...
suka mata shiru can kuma da sukaga yaran duk sun birkice sunata kalalo kukan tsoro saita ja tsaki tafita kafin nan nurse hasinan ta bita
dakyar ammi ta rarrashesu tadan musu tambayoyi, har sanda ta tabbata tsorata kawai sukayi bakomi ammi babban ta musu ba sai snn taji hanklnta ya kwanta.
daukar wayarta tay kai tsaye ta tura ma bappa zaidun text message wanda ko minti biyar da tura sakon batay ba ya kira ta dauka suka fara maganan yana mai tambayarta asalin meke faruwa, sama sama ta gaya masa cewa matarsa ce tazo wai tazo jinya saidai yaran are terified da ganinta, ko shi zai mata magana dakansa dan ita bazata iya wani dogon surutu da ita ba..
da mamakin jin hakan yay shiru sai baice komi ba yace kawai abawa sultanan wayar takai ma maman nata..
dakyar sultana ta amince ta karbi wayar, ammi karama ta rakota har kofa snn ta fito ta mikawa mamanta wayar.. suna hade ido tace "baba ne yace wai inbaki.."yi tay kamr bazata karba ba taja wani dan banzan tsaki nurse hasina ta sa hannu ta karba ta saka mata akunne.
tsabar baqar kishi tana amsar wayar hawaye suka fara bulbulo mata a ido cikin salon makirci tafara masa bayani wai tazo ne ta zauna da yara a matsayinta na uwa ita batasan meyasa sultana tanamata ihu ba..
..duk yadda ta murda maganan da habaici da komi waidan ya kyaleta ta zauna yaki sam yace mata kawai taje gida inyaso zaizo sai suzo tare dashi
dakyar ta amince mishi zata bar wajen ta katse wayar jin zuciyarta na tafarfasa kamr zata fadi kasa haka tadinga jin jiri nurse hasinance ta janye hannunta da sauri suka fita waje..
sultana ta dawo da waya ita ta sanar da ammi karama cewa maman nasu ta koma gida..
batace musu komi ba har saida suka sha su ice cream da chops da maheer ya siyo musu snn ta fara musu nasiha game da muhimncin yafiya akan ammi babba musmn ma bangarem sultana dayanxu take gudun maman nata sosai tana mata kallon muguwa.
dakyar ta cire musu tsoronta aransu ta jajja kunnensu ta musu fada akan sudinga jin magana suna kiyayan abunda zaina bata ma ammin babban rai.
itade ayaanah damuwarta baifi taji ance awajen ammi karama zata zauna ba dan harga Allah data kalle ammi babba ynxu saitaji kmr duk abunda ya faru ranarne suka dawo mata kanta.
yau kusan kwana takwas kenan da mutuwar addanta haryanxu bawai abun ya gama fice mata arai bane, but she feel more nd more secured kwana biyun nan data kasance a karkashin kulawar ammi qarama..
har waje bakin gate nurse hasina ta raka ammi babba wacce ta fashe da wani irin kukan takaici tace "Wllh hasina har ynxu na kasa yrda cewar fatima tafini daraja a idon miji na nakeyi, kiga yar bura uba ta kirasa awaya tasashi ya koreni akan yara gani nake kamar mafarki nakeyi...
cikin jimantawa nurse hasina tace ai dama nagaya miki wallah fatima ta shanye shi tass danma bakiga jigilar dayake mata a asibitin nan bane shiyasa da tuni kin hadiye ranki kin mutu.
tace "aiko nagani yau..tunda ider ta bashi akaina kuma ya aikata..baki ji ynda xuciya ta ke min xafi ba, Kuma fa kojin magana ta baiyi ba ita kuwa tana gaya masa har ya dauka wllh ji nake kamar in banka ma asbitin nan wuta kowa ya huta..nurse hasina tace "Ba wani banka wuta kawata, ke kika fara bata chance ta kwace maki miji ta xama itace kan komai a rayuwarsa....yo uban meyasa zaki bari har ya koreki agidansa ...ai su maza insun gaji dakai babu abunda bazaka ka gani ba..
ahatsale tace "Duk ba wannan ba, nata bai tsaya min kamar yanda na yarinyar ya tsaya min a rai ba ..ni ki bani shawara ta ina xan fara, me kike ganin xan ma wnn yarinyar in huce takaici, ni dai baxan kasheta ba amma ina son abinda xan mata kisa ya fi mata alkhairi da shi, wllh na tsaneta, na tsani duk wani me son ya ganta kusa da shi ma, wallhi sai na tarwatsa rayuwarta duk dai akanta akamin wnn irin walakatacin..nida mijina da yarana amma wai wata macen ne take bashi oder akanmu?duk ba yarinyar ne ta jawo min ba...
nurse hasina tayi dariya tace "Ni fa ban wani jin yarinyar nan. minti nawa ne xa a kadata ta bar gidankin ma gaba daya, ita dai wnn yar iskan matar ya kamata ki fara tunanin ynda xa ayi da ita ba yar yarinya ba.
tace "To ni ta yarinyar nake tukun dan tafi kona min raina..dan wallah bana kaffara karya sukey bazasu dagata agaba na ba, haka akamin akan ibaad amma gashi haryau yaron nan na nanike min agida har anfi fifitashi akan yarana. hasina bazan fa yadda asake lakamin wata walakntaciyar creature a rayuwata ba.
..nurse hasina tace "toh inhar haka kike tunani ki kwantar da hankalin ki ai wnn me sauki ne
...dada saukar da murya kasa tay tace "ke kuwa raihanatu kamr baki da basira why dont u just use a reverse physcology? kawata kinuna musu kin shiryu sosai, draw the girlbcloser nd spoil her...sai har ansake jiki dake wallah ki barar da yarinya
..zakima iya batar da ita ta shiga duniya kuma kifito kifisu yin kuka...ba yar kauye bace??my friend, u can send her back to where she comes frm inyaso intaje ta bata ma ahanyar garinsun ohon su kedai ki wanke kanki tasss tukuna kafin ki musu mai zafi..
ammi babba tace Allah ko kawata? tace ehh mana, yanxu dai ana jirana a nurse station amma inkika dawo zamuyi magana..da harara tace ba wani nan, ke din ce xan gani hasina...keda idan kika tafi gantalin ki ba sai an gan ki ba?
cikin kyabe baki nurse hasina tace hakan yay daidai kawata sai yanxu naji batu..toh muje in rakaki sunacan room 7, inta kama ki da dambe ina tare dake ynxun nan muyi waje road da ita...
ammi babba batace mata komiba ta kama hanya suka wuce har room 7 din dake yau asabar ne gabaki daya ahalin sai basu zauna ba, 8:30am duk akazo akayiyi gaisuwa tare da cin breakfast daga nan kuma mazan gabaki daya suka watse kowa ya wuce yin abunda ke gabansa, Ibaad yana can gym yana motsa jiki shikuma maheer tuni ya tafi harkan business dinsa da abokansan acikin gari. ammi karama ce kawai da yara tana shiryasu ganin jikin ayaana ya warware sosai yasa yauma ta kara wanke mata dogon gashinta da shampo ta warware kitson datamata ta gyara mata shi tsaf snn ta kyaleta akan gado tana kwance takuma shiga bathrum din da sultana danta wanke mata nata kan itama.
ahnkli nurse hasina ta bude kofar da mmkin jin yadda room din yay shiru kmr babu kowa aciki wani caraf sukaga ayaanah akwance daga can edge din gadon har bacci ya fara daukarta, riga ne da wando jikinta kamar yar turawa you may wondered if she is neva tired of sleeping
karasawa cikin dakin sukayi ammi babba tana wani irin yatsina fuska har ta isa kusa da gadon tana kallonta jin kamar ta shakureta takaita lahira atake, can kuma sai taja wani tukikin numfashi..
banda kallon doguwar gashinta babu abunda nurse hasina take tana kyabe bakinta...
"ni kinga banma taɓa shigowa dakin na tsaya ba.. dama yarinyar data tafka miki uban asarar kenan?
kasa kasa da murya ammi babba tay tace "eh mana, kibar yar babban bura uba ji nake kmr na shakureta na kaita lahira yanxun nan..ni bansan meyasa ba amma wallah natsani yarinyar.
jin an bude kofar dakin suka juyo da sauri kafin suce komai sultana tana ganinsu ta fasa wani dan uban ihun tsorata takara komawa bayin da gudu kamar wanda aka korota jikinta har na rawa rawa ta tantame ammi karama in btwn her breath tanacewa Ammi ammi....kixoo..itace tazo
ammi karama tayi saurin riketa a rude ganinta a tsoroce tace sultanah lafiya kuwa?meya faru waya koroki?waye ita...ko jikin ayaanah ne ya tashi? maganan take tana kkrin janta dan sunfito nan suka karajin ihun ayaanahn itama, da bala'in sauri ammi karama ta sake hannun sultanan ta fito agaggauce tana turo kofar kuwa saida gaban ta yyy mummunan fadi ganin yadda nurse hasina da ammi babba suka tsaya gimm agefen gadon suna wani irin yatsine suna hura hunci kamr sunzo dambe.
kallo daya ammi karama ta musu batare da ta kulasu ba tay kan ayaanah da already wani irin rawa rawa jikinta yakei dan ihun sultana ne yafara farkan da ita tana bude ido sai kuma tacikaro da fuskar ammi babba akanta dayasa takarajin ta tsorata duk sai ta rikice.
ammi karama tana taɓata tafado jikinta tareda sakin kuka tanamai kankanmeta sosai..rungumarta ammi tay tana furta its okay i am here..tana shafa suman kanta ahnkli har kukan ya tsagaita.
...dede nan sultana ta fito jikinta na dan rawa rawa tana satar kallon mummynta wani dan uban haushi ya kama ammi babba tun sultanan bata karaso ba a zuciye ta wafco hannunta tace ke dan ubanki dodo kikagani da zaki tsalla min ihu salon ace nazo muku wani abu ko?? da sauri sultana tace "aa fa mummy..a tsawace cikin katseta tace toh uban meyasa zakimin ihu kamar kinga wata barauniya shegiya kawai magulmaciya wallah sainaci ubanki indan zaman jinya nan zanyi tare dake kina min wann shegen gulman.
cikin yatsina tare da watso habaici nurse hasina tace"kai da dan cikinka amma ajuya masa kai ya guje ka wasu mata kam dai babu Allah aransu wallahi...hmm toh mai waje yazo mai tabarma sai ya nade..raihanatu ya kamata kice mata tabamu waje ko
cikin datsar maganan ammi karama ta dago kai ta kallesu muryanta adan dakile tace anty raihanatu Can you guys please excuse us abit, inmunyi magana da yaran hanklinsu yadan kwanta saiku dawo ciki wnn surutun ma zai iya maida jinyar baya...
suka mata shiru can kuma da sukaga yaran duk sun birkice sunata kalalo kukan tsoro saita ja tsaki tafita kafin nan nurse hasinan ta bita
dakyar ammi ta rarrashesu tadan musu tambayoyi, har sanda ta tabbata tsorata kawai sukayi bakomi ammi babban ta musu ba sai snn taji hanklnta ya kwanta.
daukar wayarta tay kai tsaye ta tura ma bappa zaidun text message wanda ko minti biyar da tura sakon batay ba ya kira ta dauka suka fara maganan yana mai tambayarta asalin meke faruwa, sama sama ta gaya masa cewa matarsa ce tazo wai tazo jinya saidai yaran are terified da ganinta, ko shi zai mata magana dakansa dan ita bazata iya wani dogon surutu da ita ba..
da mamakin jin hakan yay shiru sai baice komi ba yace kawai abawa sultanan wayar takai ma maman nata..
dakyar sultana ta amince ta karbi wayar, ammi karama ta rakota har kofa snn ta fito ta mikawa mamanta wayar.. suna hade ido tace "baba ne yace wai inbaki.."yi tay kamr bazata karba ba taja wani dan banzan tsaki nurse hasina ta sa hannu ta karba ta saka mata akunne.
tsabar baqar kishi tana amsar wayar hawaye suka fara bulbulo mata a ido cikin salon makirci tafara masa bayani wai tazo ne ta zauna da yara a matsayinta na uwa ita batasan meyasa sultana tanamata ihu ba..
..duk yadda ta murda maganan da habaici da komi waidan ya kyaleta ta zauna yaki sam yace mata kawai taje gida inyaso zaizo sai suzo tare dashi
dakyar ta amince mishi zata bar wajen ta katse wayar jin zuciyarta na tafarfasa kamr zata fadi kasa haka tadinga jin jiri nurse hasinance ta janye hannunta da sauri suka fita waje..
sultana ta dawo da waya ita ta sanar da ammi karama cewa maman nasu ta koma gida..
batace musu komi ba har saida suka sha su ice cream da chops da maheer ya siyo musu snn ta fara musu nasiha game da muhimncin yafiya akan ammi babba musmn ma bangarem sultana dayanxu take gudun maman nata sosai tana mata kallon muguwa.
dakyar ta cire musu tsoronta aransu ta jajja kunnensu ta musu fada akan sudinga jin magana suna kiyayan abunda zaina bata ma ammin babban rai.
itade ayaanah damuwarta baifi taji ance awajen ammi karama zata zauna ba dan harga Allah data kalle ammi babba ynxu saitaji kmr duk abunda ya faru ranarne suka dawo mata kanta.
yau kusan kwana takwas kenan da mutuwar addanta haryanxu bawai abun ya gama fice mata arai bane, but she feel more nd more secured kwana biyun nan data kasance a karkashin kulawar ammi qarama..
har waje bakin gate nurse hasina ta raka ammi babba wacce ta fashe da wani irin kukan takaici tace "Wllh hasina har ynxu na kasa yrda cewar fatima tafini daraja a idon miji na nakeyi, kiga yar bura uba ta kirasa awaya tasashi ya koreni akan yara gani nake kamar mafarki nakeyi...
cikin jimantawa nurse hasina tace ai dama nagaya miki wallah fatima ta shanye shi tass danma bakiga jigilar dayake mata a asibitin nan bane shiyasa da tuni kin hadiye ranki kin mutu.
tace "aiko nagani yau..tunda ider ta bashi akaina kuma ya aikata..baki ji ynda xuciya ta ke min xafi ba, Kuma fa kojin magana ta baiyi ba ita kuwa tana gaya masa har ya dauka wllh ji nake kamar in banka ma asbitin nan wuta kowa ya huta..nurse hasina tace "Ba wani banka wuta kawata, ke kika fara bata chance ta kwace maki miji ta xama itace kan komai a rayuwarsa....yo uban meyasa zaki bari har ya koreki agidansa ...ai su maza insun gaji dakai babu abunda bazaka ka gani ba..
ahatsale tace "Duk ba wannan ba, nata bai tsaya min kamar yanda na yarinyar ya tsaya min a rai ba ..ni ki bani shawara ta ina xan fara, me kike ganin xan ma wnn yarinyar in huce takaici, ni dai baxan kasheta ba amma ina son abinda xan mata kisa ya fi mata alkhairi da shi, wllh na tsaneta, na tsani duk wani me son ya ganta kusa da shi ma, wallhi sai na tarwatsa rayuwarta duk dai akanta akamin wnn irin walakatacin..nida mijina da yarana amma wai wata macen ne take bashi oder akanmu?duk ba yarinyar ne ta jawo min ba...
nurse hasina tayi dariya tace "Ni fa ban wani jin yarinyar nan. minti nawa ne xa a kadata ta bar gidankin ma gaba daya, ita dai wnn yar iskan matar ya kamata ki fara tunanin ynda xa ayi da ita ba yar yarinya ba.
tace "To ni ta yarinyar nake tukun dan tafi kona min raina..dan wallah bana kaffara karya sukey bazasu dagata agaba na ba, haka akamin akan ibaad amma gashi haryau yaron nan na nanike min agida har anfi fifitashi akan yarana. hasina bazan fa yadda asake lakamin wata walakntaciyar creature a rayuwata ba.
..nurse hasina tace "toh inhar haka kike tunani ki kwantar da hankalin ki ai wnn me sauki ne
...dada saukar da murya kasa tay tace "ke kuwa raihanatu kamr baki da basira why dont u just use a reverse physcology? kawata kinuna musu kin shiryu sosai, draw the girlbcloser nd spoil her...sai har ansake jiki dake wallah ki barar da yarinya
..zakima iya batar da ita ta shiga duniya kuma kifito kifisu yin kuka...ba yar kauye bace??my friend, u can send her back to where she comes frm inyaso intaje ta bata ma ahanyar garinsun ohon su kedai ki wanke kanki tasss tukuna kafin ki musu mai zafi..
ammi babba tace Allah ko kawata? tace ehh mana, yanxu dai ana jirana a nurse station amma inkika dawo zamuyi magana..da harara tace ba wani nan, ke din ce xan gani hasina...keda idan kika tafi gantalin ki ba sai an gan ki ba?