Sashe 123
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
baccinsu suka sha washe gari da safe mutumin yazo ya kirasu suka fito yakaisu can KOPAN Area inda taron buddist women suke nasu bokancin, kowace mace awajen ana ce mata ANI shiyasa ake ce matayen wajen ANI gompas..direct wajen wata ba indiya aka kaisu wacce itama budhism intakeyi
yauko karyawa basuyi ba aka kaisu wani dakin hutu aka basu herbal tea me masifar dadi suka sha after like 40 min of waiting aka musu iyo suka shigo ciki....
wata kiɓabbiyar mata ce a zaune akan jan dadduma kararrawa da jan candle yagewayeta
tana ganinsu tafara murmushi kamr wacce tasan me ya kawosu dake mahaifyar nala regular customer ce sunsan ta anan sosai shiyasa bata shan wahala indan tazo.
tun basu gaishe da matar ba suna zama ta fara gayawa zainab arifah damuwarta.
hanklin zainab ya kara harzuka ya tashi tafara rokon matar akan ta duba mata komi.
matsafiya Ani gompas tace mata ta kwantar da hanklinta, nan ta xana wani circle da farin chalk tace ma zainab din ta taso tazo ta zauna aciki..
tana zama aciki aka sa ta nade kafafunta a tsakiya, Ani gompass ta dau chalk din ta kara sana circle da cross a goshin zainab arifah snn ta saka ta lunshe idonta karta bude, tana yin hakan, ita kuma ta fara zana abubuwa kmr astrology stars tana yi tana wasu sibbace sibbace bayan ta gama ta umarce zainab ta bata tafin hannunta
tana mikowa ta danna sau buyu akan stars din snn ta sakata ta doka goshinta da aka mata zanen circle din akai duk tayisu babu garga dama.
bayan nan ta bata ruwa a wani bakin kwarya ta sha kadan snn tace musu suje dakij jira su jira fitowarta, suna fita ta dauko sauran ruwan tamike dashi ta shiga wani waje..
tunda suka zauna a falon jira nala sai ce mata take ai daga yanxu matsalarta da ibaad ya kare kenan har abada dan wann matar bata wasa ko kadan..
sunfi awa suna zaune da fargaban kalar sakamakon da zasuji duk dama sunriga sun saka aransu nasararsu kawai zasuji
can wata mata tazo ta kira nala wai tazo ta karbi aikan mamanta, sai aka bar zainab arifah anan azauna, nala tana shiga dakin kuwa ta samu matar a tsaye Da alaman Hankalinta yayi matukar tashi dan ko murmilushi bata iyawa
sun tsani suyi aiki a dawo musu dashi da wani evil energyn. it turns out sosai juma da taawure suka kulle jikin yaransu da kariya asalin irin tasu na fulani da buzaye.
ashe abu kam tayi duba an gano cewa tauraron ibaad dana zainab arifah ne ma kwata kwata basu hadu ba dan haka zaman aure ko yin auren ma tsakaninsu zaiyi matukar wuya
Ani gompas ta tabbatar mata cewa ibaad yana da matarsa and she cundt see even her bare ta gaya musu wacace sabida an rufe ta kirif da kariya, snn bazasu iya raba soyayr ba sabida me daurewa ce. ita kuma zainab wnm soyayar tata kamr karman ta ne.
da baqin ciki aran nala tace haba Ani amma dai kinsan hakan bazaiyu ba. dan idan naje na gaya ma zainab wann magana daga kaina zata fara kisan kai just do sumting abt it ...
babu bayanin da Ani gompas bata ma nala ba amma taki sam tace badai agaya ma zainab arifah wann batun ba tunda suna da power suyi kkri abasu wani abu da zaisa koda ace soyayyar ibaad zainab arifah ta dandana..
daga nan Gidan wani mutum aka kaisu Gidan kamar temple din bautar gumaka duk an sakaya shi da jan kyalle an kuma ajiye wasu halittun gumaka ga hayakin dake tashi daga manyan kaskon wuta wanda basusan me aciki Ba.
Wani tsohon ba indiye ne yafito kirjinsa babu riga yadaura wata farar kyalle akan kugunsa goshinsa an zana farin layi har zane biyu
Yaren su yake yi dan haka ba sujin meyake fada .
Wani daki ya nuna ma zainab arifah anan aka shiga aka fito da ita daure da jan yadi Ta fito narai narai Ko dan kwali babu akanta.
Ita dai binsu take amma badon ta gane komi ba domin kuwa idon nala akan ta yake takuma hanata yin questions akan komai..
wani shirgegen bath mai fadi da sakewa mutumin ya mata nuni yace ta shiga har sai da ruwan dake ciki ya rufe mata goshi
Aciki ta nitsu,ba abunda take yi sai yatsine, Sau uku mutumin yana sata tana nitso tana fitowa daga bisani sai yace ta fito ta zauna akasa
Tana zama ya shiga wasu irin addaoin irin nasu ma india,
yana turara ta da wani irin hayakin ganye.
nala tana zaune tana kallon su haka ma Ani gompass
Haka akayi ma zainab arifah wannan wankan sau biyu har na ranar sunday kafin nan suka biya kudi suka fara shiri zasu dawo gida.
wani kasko aka basu an rubuta sunanta dana ibaad akan jan kyalle sa bebin roba namji da mace aciki sunce daga taje dakinta daf ana kirar sallan magrib ta dau kaskon ta rike ta kalle gabar gudu da arewa ta kira sunan ibaad sau uku uku da zimman zaiji wann kiran a duk inda yake zaiji hanklinsa ya mugun tashi ya rasa nitsuwarsa bazai kuma taba samun nitsuwa ba har saiya taho inda zainab arifah take
nala duk bata gaya mata meye hakan yake nufi akan ibaad ba duk dama tay tay a fada mata menene wannan din kuma waye yarinyar amma sai shiru wani bin sai tace bazata gane ba.
Haka suka dawo UK babu wani kwakwaran bayani, nala warn her to take care of the clay pot kar ta bari a fasa ko ta zubar da abunda yake ciki.
daren ranar suna rabuwa zainab ta dau magananin ta saka a drawa inta tay banza dashi sabida batasan asalin amfanim da xai mataba, tafi maida hankli wajen son sanin wacece yarinyar.
washe gari monday a lalace ta tashi sabida tana da sakalci da lalaci dan haka wanka kawai tay ta wuce schll abunta bata kara duba kaskon na.
ata bangaren nala kuwa tsabar gulma tun jiya da dare da suna dawowa data bar gidan zainab arifah direct ta sauka agida kawarsu rukky jikinta na rawa ta fara bawa rukkyn labarin duk abunda yake faruwa
wanda haryau rukky mamaki takeji, na yadda nala take nuna tana tare da zainab arifah dari bisa dari amma a zahiron gaskiya kuma ta tsaneta, tana balain kishinta, da duk wani gatan datake dashi, infact batun cewa za'a dora zainab next week akan kujerar daya daga cikin mayan kamfanin babanta yana balain cixon nala aranta har yanzu
da murna da rawan jiki tace ma rukky kawata ingaya miki matar nan tace min she is just wasting her time on ibaad, yarinyar da yake so din ma tafi karfinsu, bansan wani karya zan mata bane yasa nayi shiru amma zuwa gobe idan nay tunani i will tell her cewa boka takasa raba soyayyar, then i wll be collecting alot of money from her cewa ni zanna zuwa nepal ina mata jigila untill i become god damn rich hahahahaah..
da mamaki rukyya tace toh yanxu intazo taga abu baiyu bafa, ke fa kinsan zainab arifah once she is angry kisa ne kawai ke zuwa mind inta..
snn banga amfanin soyayar da babu riba da kika karbo mata ba. wallah wahala zatasha koda yajuyo yana sonta. matar nan ta gaya miki they dont match, soyayya babu aure meye amfaninsa? kenan dukansu biyu kin lalata musu rayuwarsu gashi kuma zaki amshi kudi...nala i knw dis isnt my businsss but i think this it too much for zainab you went too far gaskiya
wani yatsina fuska nalan tay tace "wann fa ita taso, dan ni bai shafe ni ba. banyi kkri bane dana samu mata soyayyarshin ma ? abeg abeg i know she will be thanking me soon in ibaad ya fara kulata.
rukky sai batace komi ba ta kyabe baki suka gama hirar nala ta kwana agidanta washe gari sassafe ta koma england tabar rukky da tunani, she started to feel like in suka ma zainab arifah haka basu kyauta ba, or lets just get to the queen of pretence..
gaban madubi rukky ta je ta kura ma kanta ido cikin lumshe ido da budewa tafara tuna cewa fa itama son ibaad dinnan takey kamar zata mutu aranta, kuma yana daya daga cikin manyan dalili datake kushe lamarin zainab arifah dashi, she wanted to use logic ta cire ma zainab sonshi sai ita ta samu daman shigewa jikinshi amma inaa ga nala yau tanaso ta jawo mata babban matsala yanxu..
daukar wayarta tay ta kira zainab arifah jin datay ance tana school yasaka tay maza maza ta fada wanka zuciyarta cike da sake saken abunda zata aikata. tana fitowa ta tsantsara shiri, direct ta dauki spare key ta wuce gidan zainab arifah masu aiki ne kawai dake ma sunsan zainab bata da wasu kawaye face su daga sukaga rukkyn ta iso agaggauce sai basu damu ba.
rukky tana gama parking tun daga kofa tafara pretending kamar bata san zainab tana schl ba nan tafara kwallara kira zainab arifah...zeee baby, ..Arifah...masu aiki na kkrin gaya mata batanan tawani daka musu tsawa tace karsu sake su zo jikinta suna warin baki...
kai tsaye cikin izgili tawuce dakin kmr zainab din kawai take nema, sharply tayi dube dubenta har ta samu kaskon tsafin da sauri ta saka a katon jakarta ta fito da sauri, ta shiga wani sashe...kafin ta sauko can kasa, while still pretending tace ma masu aikin ina zainab take? nan suka mata bayani, cikin bude musu ido tace musu surprise tazo ta mata dan tagaya mata cewa tay sabon saurayi amma tunda bata sameta agida ba karda wata acikinsu tay gigin gaya ma zainab din cewa tazo idan ba haka ba saita saka an koresu a aiki....wasa da hanklin su tay sosai ta tsorata su, kafin ta wuce ta kama hanyarta tafi..
tana zuwa gidanta ta karewa kaskon kallo wani irin baqin kishi ya turmusa mata rai ganin har wani doli doli mace da namiji aka saka aciki aka daure da igiya snn aka rufesu da jan kyalle me dauke da sunan arifa da ibaad
yauko karyawa basuyi ba aka kaisu wani dakin hutu aka basu herbal tea me masifar dadi suka sha after like 40 min of waiting aka musu iyo suka shigo ciki....
wata kiɓabbiyar mata ce a zaune akan jan dadduma kararrawa da jan candle yagewayeta
tana ganinsu tafara murmushi kamr wacce tasan me ya kawosu dake mahaifyar nala regular customer ce sunsan ta anan sosai shiyasa bata shan wahala indan tazo.
tun basu gaishe da matar ba suna zama ta fara gayawa zainab arifah damuwarta.
hanklin zainab ya kara harzuka ya tashi tafara rokon matar akan ta duba mata komi.
matsafiya Ani gompas tace mata ta kwantar da hanklinta, nan ta xana wani circle da farin chalk tace ma zainab din ta taso tazo ta zauna aciki..
tana zama aciki aka sa ta nade kafafunta a tsakiya, Ani gompass ta dau chalk din ta kara sana circle da cross a goshin zainab arifah snn ta saka ta lunshe idonta karta bude, tana yin hakan, ita kuma ta fara zana abubuwa kmr astrology stars tana yi tana wasu sibbace sibbace bayan ta gama ta umarce zainab ta bata tafin hannunta
tana mikowa ta danna sau buyu akan stars din snn ta sakata ta doka goshinta da aka mata zanen circle din akai duk tayisu babu garga dama.
bayan nan ta bata ruwa a wani bakin kwarya ta sha kadan snn tace musu suje dakij jira su jira fitowarta, suna fita ta dauko sauran ruwan tamike dashi ta shiga wani waje..
tunda suka zauna a falon jira nala sai ce mata take ai daga yanxu matsalarta da ibaad ya kare kenan har abada dan wann matar bata wasa ko kadan..
sunfi awa suna zaune da fargaban kalar sakamakon da zasuji duk dama sunriga sun saka aransu nasararsu kawai zasuji
can wata mata tazo ta kira nala wai tazo ta karbi aikan mamanta, sai aka bar zainab arifah anan azauna, nala tana shiga dakin kuwa ta samu matar a tsaye Da alaman Hankalinta yayi matukar tashi dan ko murmilushi bata iyawa
sun tsani suyi aiki a dawo musu dashi da wani evil energyn. it turns out sosai juma da taawure suka kulle jikin yaransu da kariya asalin irin tasu na fulani da buzaye.
ashe abu kam tayi duba an gano cewa tauraron ibaad dana zainab arifah ne ma kwata kwata basu hadu ba dan haka zaman aure ko yin auren ma tsakaninsu zaiyi matukar wuya
Ani gompas ta tabbatar mata cewa ibaad yana da matarsa and she cundt see even her bare ta gaya musu wacace sabida an rufe ta kirif da kariya, snn bazasu iya raba soyayr ba sabida me daurewa ce. ita kuma zainab wnm soyayar tata kamr karman ta ne.
da baqin ciki aran nala tace haba Ani amma dai kinsan hakan bazaiyu ba. dan idan naje na gaya ma zainab wann magana daga kaina zata fara kisan kai just do sumting abt it ...
babu bayanin da Ani gompas bata ma nala ba amma taki sam tace badai agaya ma zainab arifah wann batun ba tunda suna da power suyi kkri abasu wani abu da zaisa koda ace soyayyar ibaad zainab arifah ta dandana..
daga nan Gidan wani mutum aka kaisu Gidan kamar temple din bautar gumaka duk an sakaya shi da jan kyalle an kuma ajiye wasu halittun gumaka ga hayakin dake tashi daga manyan kaskon wuta wanda basusan me aciki Ba.
Wani tsohon ba indiye ne yafito kirjinsa babu riga yadaura wata farar kyalle akan kugunsa goshinsa an zana farin layi har zane biyu
Yaren su yake yi dan haka ba sujin meyake fada .
Wani daki ya nuna ma zainab arifah anan aka shiga aka fito da ita daure da jan yadi Ta fito narai narai Ko dan kwali babu akanta.
Ita dai binsu take amma badon ta gane komi ba domin kuwa idon nala akan ta yake takuma hanata yin questions akan komai..
wani shirgegen bath mai fadi da sakewa mutumin ya mata nuni yace ta shiga har sai da ruwan dake ciki ya rufe mata goshi
Aciki ta nitsu,ba abunda take yi sai yatsine, Sau uku mutumin yana sata tana nitso tana fitowa daga bisani sai yace ta fito ta zauna akasa
Tana zama ya shiga wasu irin addaoin irin nasu ma india,
yana turara ta da wani irin hayakin ganye.
nala tana zaune tana kallon su haka ma Ani gompass
Haka akayi ma zainab arifah wannan wankan sau biyu har na ranar sunday kafin nan suka biya kudi suka fara shiri zasu dawo gida.
wani kasko aka basu an rubuta sunanta dana ibaad akan jan kyalle sa bebin roba namji da mace aciki sunce daga taje dakinta daf ana kirar sallan magrib ta dau kaskon ta rike ta kalle gabar gudu da arewa ta kira sunan ibaad sau uku uku da zimman zaiji wann kiran a duk inda yake zaiji hanklinsa ya mugun tashi ya rasa nitsuwarsa bazai kuma taba samun nitsuwa ba har saiya taho inda zainab arifah take
nala duk bata gaya mata meye hakan yake nufi akan ibaad ba duk dama tay tay a fada mata menene wannan din kuma waye yarinyar amma sai shiru wani bin sai tace bazata gane ba.
Haka suka dawo UK babu wani kwakwaran bayani, nala warn her to take care of the clay pot kar ta bari a fasa ko ta zubar da abunda yake ciki.
daren ranar suna rabuwa zainab ta dau magananin ta saka a drawa inta tay banza dashi sabida batasan asalin amfanim da xai mataba, tafi maida hankli wajen son sanin wacece yarinyar.
washe gari monday a lalace ta tashi sabida tana da sakalci da lalaci dan haka wanka kawai tay ta wuce schll abunta bata kara duba kaskon na.
ata bangaren nala kuwa tsabar gulma tun jiya da dare da suna dawowa data bar gidan zainab arifah direct ta sauka agida kawarsu rukky jikinta na rawa ta fara bawa rukkyn labarin duk abunda yake faruwa
wanda haryau rukky mamaki takeji, na yadda nala take nuna tana tare da zainab arifah dari bisa dari amma a zahiron gaskiya kuma ta tsaneta, tana balain kishinta, da duk wani gatan datake dashi, infact batun cewa za'a dora zainab next week akan kujerar daya daga cikin mayan kamfanin babanta yana balain cixon nala aranta har yanzu
da murna da rawan jiki tace ma rukky kawata ingaya miki matar nan tace min she is just wasting her time on ibaad, yarinyar da yake so din ma tafi karfinsu, bansan wani karya zan mata bane yasa nayi shiru amma zuwa gobe idan nay tunani i will tell her cewa boka takasa raba soyayyar, then i wll be collecting alot of money from her cewa ni zanna zuwa nepal ina mata jigila untill i become god damn rich hahahahaah..
da mamaki rukyya tace toh yanxu intazo taga abu baiyu bafa, ke fa kinsan zainab arifah once she is angry kisa ne kawai ke zuwa mind inta..
snn banga amfanin soyayar da babu riba da kika karbo mata ba. wallah wahala zatasha koda yajuyo yana sonta. matar nan ta gaya miki they dont match, soyayya babu aure meye amfaninsa? kenan dukansu biyu kin lalata musu rayuwarsu gashi kuma zaki amshi kudi...nala i knw dis isnt my businsss but i think this it too much for zainab you went too far gaskiya
wani yatsina fuska nalan tay tace "wann fa ita taso, dan ni bai shafe ni ba. banyi kkri bane dana samu mata soyayyarshin ma ? abeg abeg i know she will be thanking me soon in ibaad ya fara kulata.
rukky sai batace komi ba ta kyabe baki suka gama hirar nala ta kwana agidanta washe gari sassafe ta koma england tabar rukky da tunani, she started to feel like in suka ma zainab arifah haka basu kyauta ba, or lets just get to the queen of pretence..
gaban madubi rukky ta je ta kura ma kanta ido cikin lumshe ido da budewa tafara tuna cewa fa itama son ibaad dinnan takey kamar zata mutu aranta, kuma yana daya daga cikin manyan dalili datake kushe lamarin zainab arifah dashi, she wanted to use logic ta cire ma zainab sonshi sai ita ta samu daman shigewa jikinshi amma inaa ga nala yau tanaso ta jawo mata babban matsala yanxu..
daukar wayarta tay ta kira zainab arifah jin datay ance tana school yasaka tay maza maza ta fada wanka zuciyarta cike da sake saken abunda zata aikata. tana fitowa ta tsantsara shiri, direct ta dauki spare key ta wuce gidan zainab arifah masu aiki ne kawai dake ma sunsan zainab bata da wasu kawaye face su daga sukaga rukkyn ta iso agaggauce sai basu damu ba.
rukky tana gama parking tun daga kofa tafara pretending kamar bata san zainab tana schl ba nan tafara kwallara kira zainab arifah...zeee baby, ..Arifah...masu aiki na kkrin gaya mata batanan tawani daka musu tsawa tace karsu sake su zo jikinta suna warin baki...
kai tsaye cikin izgili tawuce dakin kmr zainab din kawai take nema, sharply tayi dube dubenta har ta samu kaskon tsafin da sauri ta saka a katon jakarta ta fito da sauri, ta shiga wani sashe...kafin ta sauko can kasa, while still pretending tace ma masu aikin ina zainab take? nan suka mata bayani, cikin bude musu ido tace musu surprise tazo ta mata dan tagaya mata cewa tay sabon saurayi amma tunda bata sameta agida ba karda wata acikinsu tay gigin gaya ma zainab din cewa tazo idan ba haka ba saita saka an koresu a aiki....wasa da hanklin su tay sosai ta tsorata su, kafin ta wuce ta kama hanyarta tafi..
tana zuwa gidanta ta karewa kaskon kallo wani irin baqin kishi ya turmusa mata rai ganin har wani doli doli mace da namiji aka saka aciki aka daure da igiya snn aka rufesu da jan kyalle me dauke da sunan arifa da ibaad