Sashe 124
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
haushi ya kamata ta rantaba kaskon akasa saida ya fashe into tiny pieces tana huci tace "if i cant have him kema wallah baki isaaaa ki mallake sa ba, daukar doli dolin tay ta kunce tana kuncewa daga can school kawai aka ga zainab arifah ta yanki jiki daga zaune ta suma
maza maza akay rushing inta medical emergency and her cause of pass out is still unknwn for hours bata bude ido ba but she is still breathing
haka rukky tasa wuta ta kona daga jan yadin har doli dolim snm ta kwashe kayan banza ta zubasu a shara nan ta shirya babu jira tawuce dubai hutun sati biyu..
WE ARE COUNTING DOWN.....TO THE END OF BOOK 1
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025[09/12, 19:28] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️4️⃣1️⃣
wajajen yamma liss daga asibiti ayayin da na’urar E.C.G ke famar kara wata siririyar hawaye guda daya ta sulalo daga cikin idon Zainab Arifah ba tare da ta farka ba, kusan ba'a cikin hayyacinta ba tafara wani irin gane ganen mugayen halittun aljanu masu muni da matukar tsoratarwa tareda gigitarwa dakyar da wahala ta kwaco hanklinta duk dama time to time haka zakana tana yawan razana ita daya..
zazzabin ne me tsananin zafi yake yawan rufeta ta ciki haka za tay ta ɓarin sanyi, saida har tay kwana biyu akwance anan asibitin amma ba agane meke damunta cos duk dama tana jin zafin zazzabin amma duk na'uran gwaje gwaje yakan nuna musu cewa lafyarta kalau ne gabaki daya kan likitoci yabi ya kulle sosai...
babban asibitine da kwarrarun likitoci it was hard for her to believe its imcompetnce ace tanajin ciwo ajikinta snn ace wai ba aga komi ba, gashi ta hana sam a kira babanta sbda tanaso ne ita ta fara fahimtar abunda dake damunta kar ya kasance matsalarta da ibaad ne.
arana na biyun ne nala ta kirata awaya da zimman zata shimfida mata karya akan batun sihiri da sukaje yi kamar yadda ta shirya...
saidai ko samun daman furtawa batay zainab arifah ta tsareta da labarin abubuwan dake faruwa da ita da irin mafarkin datakeyi da kuma razana datakey sosai,..
bakaramin faduwa gaban nala yayi ba tace zata kira Ani qompas taji me ake ciki, after like one hour da yin wayansu nala takira zainab da rudani aranta tace mata kawai tabar asibitin taje gida ciwon bana asibiti bane Ani qompass tace zata duba musu abunda ke faruwa nan. babu shiri zainab arifah ta tattara inata inata batama jira sallama ba ta kira drivernta aka kaita gida, she took a break from class, cut contacts, tay ma babanta karya cewa zataje boot camp a singapore har sai ta dawo zata nemesa.
tunda kuwa tay wann karyan ta dawo gida jikin ta ya zama babu kanta, dan tamkar asbitin ma yafi mata sauki dan agidan nata ne komi yafara mata afresh aljanu suna hanata baccin dare, hka kawai saitanajin motsi ko tanajin dariya, ko taji ana kiran sunanta abayan labule, koda kuma ta samu baccin daga ta kashe lamp sai taga an sake kunnawa..
she remain very scared nd traumarized lamarin daya jawo nala tazo UK tafara jawo ta cikin shaye shayen kwaya dan ya bugar da ita tana samun bacci.
rukayya kuwa tunda ta wuce dubai bata sake kiransu awaya ba, she just ghost them, gabaki daya sukuma sun bala'in tsorata sun gigice, sunkira Ani gompass yafi sau akirga amma shiruuu ba a dagawa gashi mahaifiyar nala ta dada tsoratasu, ta dinga musu masifa tace meye kaisu har wajen manyan matsafa? da ma wani local boka kawai suka nema ya musu aiki amma zuwa har can nepal dolene akwai consequences, koda kuwa aikin yayu.
sukam ma gabaki daya suka bar batun wani magani aka dawo neman wa zainab arifah mafita, dan tunda ta aje kaskon ranar shikenn ciwo ya nadeta waje guda bata kara maganansa ba, nalan ce kawai tazo suna zama tare sunajira desprately suji me Ani gompas zatakira tace musu, shiru shiru har suka ci sati guda zainab arifah gabaki daya ta dawo wata abar tausayi kullum sai tay kuka ga tsoro ya kamata sosai gashi tasha kwaya da kayan maye sosai wai danya cire mata tsoro ko yasata bacci har taji babu dadi.
karatun ta da walwalan ta gabaki daya ya tsaya cak, da tsananin damuwa tafara tunanin kawai gara ta kira gida tagaya babanta komi karta mutu ba asan asalin meya kasheta ba.
suna kan wnn rikicin da nala har tay bacci, on the 8th day sai tay mafarkin cewa drwer inta inda ta aje kaskon yana ci da wuta wutar kuma har ya kama mata jiki da wani irin balamammen tsoraccen ihu da firgici ta farka saida nala dake bacci agefenta tay wani wawan tambul ta rikoto akasa amugun tsorace tafara ihu tsakar dare.
"zainab..zainab lafya "meye haka?? jikin zainab na rawa rawa cikin tsoraccen kuka ta sauko akan gadon da sauri t tana kuka me cin rai tace nala wallah wallah i regret following ur advice wann wani irin tashin hankali ne for god sake what is happening to me... ur evil magic ppl are traumatising me..
nala zata riketa tay wani kukan kura tawanka mata mari a rikice tana kukan sosai,
da mugun fushi ta juya zata bude drawa ta dau passport dinta ta kama hanyar airpot a daren danta dawo gida tana budewa sai taga sholl babu kaskon data aje.
wani cak kukan ya tsaya mata ta daga ido a mugun tsoroce ta juyo hawauynta na zuba bakinta na rawa rawa ta kalle nala tace "na...n...n..nala The clay pot is no longer here sun dauke abunsu, .
da sauri nala ta karaso wajen tace "but dats...impossble!
arikice zainab arifah tace wallah anan na aje shi anan na aje ranar, nala tace a'a maybe ure just confused baridai mu kara dubawa..
ahujajan suka hau birkita waje tsakar dare wajajen karfe uku da rabi suka haukata dakin da dube dube saida suka leka ko ina basu gani ba..
nala tace tabbas bacewar abun nan ne ya jawo musu wann buhun bala'i atake atake sai suka laka ma masu aikin gidan laifin komi..
maids suna bacci sukaje suka daddasa musu mari suna masu tuhumarsu inda kasko yake..duk sun rikice sun ma manta da cewa rukky tazo kowa yay rantsuwa yace bai dauka ba.
Haka har safiyar ranan yay zainab da nala suna ci mata mutanen nan mutunci jira ma suke safiyar yagama washewa su mika su wa police sosai suka razana maaikatan gida har mai gadi basu kyaleshi ba
suna cikin wann rikicin ne Ani gompass ta kira, sukaje daki nala ta saka musu a handsfree tace musu basu suka dauka ba, kuma anyi musu wasa ne da aikinsu shiyasa aljanun da akayi binding sihirin dashi suke bibiyarta dan haka ta nemo wanda ta dauki abun sunan ta kawai ake bukata kuma har sai ta nemota kafin nan su samu sauki.
bakaramin rudewa zainab arifah tay ba, musmn da ta san wai zuwa gidanta akay aka dauki kaskon nan, ranar wuni sukayi suna bincike, boyayyer CCTV footage na jikin flower vase a dakin wanda ko nala bata san dashi ba shine ya nuna musu zuwan ruqayya dakin da daukarta da duk maganan da tafada.
jikinsu yana rawa rawa suka kalle juna yau bakaramin mamaki suka sha ba, dan gabaki daya a rayuwa basu taɓa kawowa cewa rukkaya zata iya aikata haka ba, cos she always appear yar baruwanta kuma yar gaskiya itace me bada shawara me kyau me gayan musu gaskiya.
kai tsaye nala ta gane cewa Rukky tana son ibaad ne shiyasa ta furta wancan maganan ita kuma zainab arifah tace sam kishi da hassada ne rukkyn ta rike ta dashi...
tunda suka gano bakin zaren suka kira Ani gompass suka gaya mata sunan rukkyn sai a sann Arifah ta dena jin wasu abubuwa ajikin ta duk dama taji zafin da tay asarar kudinta da lkcinta sosai.
Ani compass tace ma nala dama babban curse ne rukky taso tajawo ma zainab arifah data ƙona abun, sam sam bataso data kona ba, cos burning a magic is d same as destroying the spell forever dan bazata iya sake hada mata wani ba. nala bata ji dadi ba but atleast she thank God da bata gaya ma zainab arifahn Amfaninsa ba dan tasan da bakaramin bura uba zasuyi ba dan zainb arifah bazata taba yarda ace mata only chance inta na samun soyayyar ibaad kenan aka mata asararsa ba
she kept lying to her, tace mata ai yanxu maganan aiki ya dan tsaya kawai su dauki revenge akan rukky su san meyene asalin manufarta na sace ma zainab kasko...
hassada da kishi ne ko dagske ne akan ibaad ne...dakyar suka samu nitsuwa, bayan kwana biyu suka harhada tarko sukata bincike har suka san inda taje haka suka dinga spying har saida suka san yadda zasuy ta dawo tun hutunta bai kare ba sabida zainab arifah ma tanakan shiri zata koma gida hidimar mika mata kujera da babanta yace zaiyi..
shafewar basira yasaka Rukky ta dawon kuwa after a day of convincing, taci kwlliyarta ran asabar da yamma liss tazo gidan zainab arifah, but dake zainab din bata da hakuri, tana zuwa tafara daddaure mata fuska, haka sukaje can sama saman balcony inda babu kowa daga su saisu dama kuma sunyi niyyar daureta ne da igiyaa su mata lilis sai ta fada musu gaskiya, but zainab decided to question her akan ko dagsken ibaad take kauna.
suna hawa sama taga sun sakota a tsakiya nan aka fara magana tun anayi cikin habaici ya dawo baqaqen maganan suke jefawa junansu sosai
rukky tanata so ta juya maganan akan nala, she was busy insinuting cewa ai nala ce take zama da ita ba tsakani da Allah ba snn nala ta tsaneta tana kishinta aboye..
maza maza akay rushing inta medical emergency and her cause of pass out is still unknwn for hours bata bude ido ba but she is still breathing
haka rukky tasa wuta ta kona daga jan yadin har doli dolim snm ta kwashe kayan banza ta zubasu a shara nan ta shirya babu jira tawuce dubai hutun sati biyu..
WE ARE COUNTING DOWN.....TO THE END OF BOOK 1
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025[09/12, 19:28] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️4️⃣1️⃣
wajajen yamma liss daga asibiti ayayin da na’urar E.C.G ke famar kara wata siririyar hawaye guda daya ta sulalo daga cikin idon Zainab Arifah ba tare da ta farka ba, kusan ba'a cikin hayyacinta ba tafara wani irin gane ganen mugayen halittun aljanu masu muni da matukar tsoratarwa tareda gigitarwa dakyar da wahala ta kwaco hanklinta duk dama time to time haka zakana tana yawan razana ita daya..
zazzabin ne me tsananin zafi yake yawan rufeta ta ciki haka za tay ta ɓarin sanyi, saida har tay kwana biyu akwance anan asibitin amma ba agane meke damunta cos duk dama tana jin zafin zazzabin amma duk na'uran gwaje gwaje yakan nuna musu cewa lafyarta kalau ne gabaki daya kan likitoci yabi ya kulle sosai...
babban asibitine da kwarrarun likitoci it was hard for her to believe its imcompetnce ace tanajin ciwo ajikinta snn ace wai ba aga komi ba, gashi ta hana sam a kira babanta sbda tanaso ne ita ta fara fahimtar abunda dake damunta kar ya kasance matsalarta da ibaad ne.
arana na biyun ne nala ta kirata awaya da zimman zata shimfida mata karya akan batun sihiri da sukaje yi kamar yadda ta shirya...
saidai ko samun daman furtawa batay zainab arifah ta tsareta da labarin abubuwan dake faruwa da ita da irin mafarkin datakeyi da kuma razana datakey sosai,..
bakaramin faduwa gaban nala yayi ba tace zata kira Ani qompas taji me ake ciki, after like one hour da yin wayansu nala takira zainab da rudani aranta tace mata kawai tabar asibitin taje gida ciwon bana asibiti bane Ani qompass tace zata duba musu abunda ke faruwa nan. babu shiri zainab arifah ta tattara inata inata batama jira sallama ba ta kira drivernta aka kaita gida, she took a break from class, cut contacts, tay ma babanta karya cewa zataje boot camp a singapore har sai ta dawo zata nemesa.
tunda kuwa tay wann karyan ta dawo gida jikin ta ya zama babu kanta, dan tamkar asbitin ma yafi mata sauki dan agidan nata ne komi yafara mata afresh aljanu suna hanata baccin dare, hka kawai saitanajin motsi ko tanajin dariya, ko taji ana kiran sunanta abayan labule, koda kuma ta samu baccin daga ta kashe lamp sai taga an sake kunnawa..
she remain very scared nd traumarized lamarin daya jawo nala tazo UK tafara jawo ta cikin shaye shayen kwaya dan ya bugar da ita tana samun bacci.
rukayya kuwa tunda ta wuce dubai bata sake kiransu awaya ba, she just ghost them, gabaki daya sukuma sun bala'in tsorata sun gigice, sunkira Ani gompass yafi sau akirga amma shiruuu ba a dagawa gashi mahaifiyar nala ta dada tsoratasu, ta dinga musu masifa tace meye kaisu har wajen manyan matsafa? da ma wani local boka kawai suka nema ya musu aiki amma zuwa har can nepal dolene akwai consequences, koda kuwa aikin yayu.
sukam ma gabaki daya suka bar batun wani magani aka dawo neman wa zainab arifah mafita, dan tunda ta aje kaskon ranar shikenn ciwo ya nadeta waje guda bata kara maganansa ba, nalan ce kawai tazo suna zama tare sunajira desprately suji me Ani gompas zatakira tace musu, shiru shiru har suka ci sati guda zainab arifah gabaki daya ta dawo wata abar tausayi kullum sai tay kuka ga tsoro ya kamata sosai gashi tasha kwaya da kayan maye sosai wai danya cire mata tsoro ko yasata bacci har taji babu dadi.
karatun ta da walwalan ta gabaki daya ya tsaya cak, da tsananin damuwa tafara tunanin kawai gara ta kira gida tagaya babanta komi karta mutu ba asan asalin meya kasheta ba.
suna kan wnn rikicin da nala har tay bacci, on the 8th day sai tay mafarkin cewa drwer inta inda ta aje kaskon yana ci da wuta wutar kuma har ya kama mata jiki da wani irin balamammen tsoraccen ihu da firgici ta farka saida nala dake bacci agefenta tay wani wawan tambul ta rikoto akasa amugun tsorace tafara ihu tsakar dare.
"zainab..zainab lafya "meye haka?? jikin zainab na rawa rawa cikin tsoraccen kuka ta sauko akan gadon da sauri t tana kuka me cin rai tace nala wallah wallah i regret following ur advice wann wani irin tashin hankali ne for god sake what is happening to me... ur evil magic ppl are traumatising me..
nala zata riketa tay wani kukan kura tawanka mata mari a rikice tana kukan sosai,
da mugun fushi ta juya zata bude drawa ta dau passport dinta ta kama hanyar airpot a daren danta dawo gida tana budewa sai taga sholl babu kaskon data aje.
wani cak kukan ya tsaya mata ta daga ido a mugun tsoroce ta juyo hawauynta na zuba bakinta na rawa rawa ta kalle nala tace "na...n...n..nala The clay pot is no longer here sun dauke abunsu, .
da sauri nala ta karaso wajen tace "but dats...impossble!
arikice zainab arifah tace wallah anan na aje shi anan na aje ranar, nala tace a'a maybe ure just confused baridai mu kara dubawa..
ahujajan suka hau birkita waje tsakar dare wajajen karfe uku da rabi suka haukata dakin da dube dube saida suka leka ko ina basu gani ba..
nala tace tabbas bacewar abun nan ne ya jawo musu wann buhun bala'i atake atake sai suka laka ma masu aikin gidan laifin komi..
maids suna bacci sukaje suka daddasa musu mari suna masu tuhumarsu inda kasko yake..duk sun rikice sun ma manta da cewa rukky tazo kowa yay rantsuwa yace bai dauka ba.
Haka har safiyar ranan yay zainab da nala suna ci mata mutanen nan mutunci jira ma suke safiyar yagama washewa su mika su wa police sosai suka razana maaikatan gida har mai gadi basu kyaleshi ba
suna cikin wann rikicin ne Ani gompass ta kira, sukaje daki nala ta saka musu a handsfree tace musu basu suka dauka ba, kuma anyi musu wasa ne da aikinsu shiyasa aljanun da akayi binding sihirin dashi suke bibiyarta dan haka ta nemo wanda ta dauki abun sunan ta kawai ake bukata kuma har sai ta nemota kafin nan su samu sauki.
bakaramin rudewa zainab arifah tay ba, musmn da ta san wai zuwa gidanta akay aka dauki kaskon nan, ranar wuni sukayi suna bincike, boyayyer CCTV footage na jikin flower vase a dakin wanda ko nala bata san dashi ba shine ya nuna musu zuwan ruqayya dakin da daukarta da duk maganan da tafada.
jikinsu yana rawa rawa suka kalle juna yau bakaramin mamaki suka sha ba, dan gabaki daya a rayuwa basu taɓa kawowa cewa rukkaya zata iya aikata haka ba, cos she always appear yar baruwanta kuma yar gaskiya itace me bada shawara me kyau me gayan musu gaskiya.
kai tsaye nala ta gane cewa Rukky tana son ibaad ne shiyasa ta furta wancan maganan ita kuma zainab arifah tace sam kishi da hassada ne rukkyn ta rike ta dashi...
tunda suka gano bakin zaren suka kira Ani gompass suka gaya mata sunan rukkyn sai a sann Arifah ta dena jin wasu abubuwa ajikin ta duk dama taji zafin da tay asarar kudinta da lkcinta sosai.
Ani compass tace ma nala dama babban curse ne rukky taso tajawo ma zainab arifah data ƙona abun, sam sam bataso data kona ba, cos burning a magic is d same as destroying the spell forever dan bazata iya sake hada mata wani ba. nala bata ji dadi ba but atleast she thank God da bata gaya ma zainab arifahn Amfaninsa ba dan tasan da bakaramin bura uba zasuyi ba dan zainb arifah bazata taba yarda ace mata only chance inta na samun soyayyar ibaad kenan aka mata asararsa ba
she kept lying to her, tace mata ai yanxu maganan aiki ya dan tsaya kawai su dauki revenge akan rukky su san meyene asalin manufarta na sace ma zainab kasko...
hassada da kishi ne ko dagske ne akan ibaad ne...dakyar suka samu nitsuwa, bayan kwana biyu suka harhada tarko sukata bincike har suka san inda taje haka suka dinga spying har saida suka san yadda zasuy ta dawo tun hutunta bai kare ba sabida zainab arifah ma tanakan shiri zata koma gida hidimar mika mata kujera da babanta yace zaiyi..
shafewar basira yasaka Rukky ta dawon kuwa after a day of convincing, taci kwlliyarta ran asabar da yamma liss tazo gidan zainab arifah, but dake zainab din bata da hakuri, tana zuwa tafara daddaure mata fuska, haka sukaje can sama saman balcony inda babu kowa daga su saisu dama kuma sunyi niyyar daureta ne da igiyaa su mata lilis sai ta fada musu gaskiya, but zainab decided to question her akan ko dagsken ibaad take kauna.
suna hawa sama taga sun sakota a tsakiya nan aka fara magana tun anayi cikin habaici ya dawo baqaqen maganan suke jefawa junansu sosai
rukky tanata so ta juya maganan akan nala, she was busy insinuting cewa ai nala ce take zama da ita ba tsakani da Allah ba snn nala ta tsaneta tana kishinta aboye..