Sashe 160
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
driver na tafiya magana ta dawo sabuwa, haka hajy mairo taki firrrrr bappa zaidu ya fayyace ma su ibaad dalilin fasa auren ayanaa da uncle moh sai tay sauri sauri takwace maganan gabaki daya abakinsa tafara tuna ma ibaad alkwarinsu da taawuure
wasu maganganun da ta boye masan ba sai yau yakeji, ashe asali wa ibaad taawure ta roki alfarman hajiya cewa abashi ita ya aura inta girma
kuma hajya tana tune da wann maganan kawai dai ta kulle zuciyarta ne tay burus, dan taso ne tahanashi ayaanan kwata kwata saita aura ma wani ko muhammadu just so that she will impressed her son zayyanu akan batun zainab arifah dan su karfafa alaka dashi ,anata tunanin ai auren ibaad da arifah shime kadai zai hada kan yaranta..
she try to hide this informations in her words amma tuni maheer da ibaad din suka gane inda ta dosa
duk sungane cewa asali ta hanashi ayaana ne dan kawai ta turasa ya aure zainab ita kuma ayaanah tunda batada amfani a famlynsu sosai saita bada ita ma wani namijin ya aura koba dan gidan su ba,toh da muhammadu ma yazo yace yanaso ma sai ta haukai ta zauna kawai.
haka ta dinga rika rikita rikitan bayani, tace kawai rayyanu yayi musu biyayya ynxu ya aure ayaana a rufa asirin maganan nan tunda ma muhammdu ya fasa auren ayaanah ai dama tun dacan ma shi yarta taawure tay sha'awan auren ba muhammadu ba
first time da ibaad ya zama soo speechless kenan akabarta da maheer yana dada kwaco sauran bayanai abkinta data jima tana boyewa
jim kadan saiganan magabanta ayaanan suka iso da alhaj hanza da wasu dattijai su biyu su ukunsu suka shigo palon da tarkadan test na ayaana da hajyan ta aika masu jiya.
ana zama nan ma magana ya dada kwabewa musmm da alhaj hamza yace ai sun kira taawure tun ranar kuma tace musu ma wani mai suna ibaad hajiya tace zata aurawa ayaanah
ashe gabaki daya bata gaya musu gaskiya ba, tsoronta kar taawure taji gaskiya ta tabi bayan ibaad ahana muhamadu mata snn asa jikarta zainab a hanun rai ko mutuwa
she was just giving them countless reason na dalilin dayasa tay hakan.
don akashe maganar bappa zaidu ya girgiza kai da takaici kawai ya tambaye ibaad, snn yace masa yayi hakuri da yanayin hajiya mairo karkuma yace mata komi yanxu, nd if he can do this kawai ayi anan agama lokaci na tafiya 11am yawuce zasu wuce daurin aurensa sa zainab...
duk da cewa ibaad ya kara shan mamakin halim hajy mairo amma bai wani ɓata lokaci ba hade da ganin darajan dattijan nan da sukazo da tunanin cewa shine mijin yarsu, sai kawai amince atake bappa zaidu ya kara sadaki akan wanda za'a bayar na zainab 5million da suka riko, aka biya na ayaana double of it das 10 million naira snn aka yi all the nesscry ladabun aure aka daura musu auren awajen sharply
maheer da sauran dattijan suka zamo cikakun shaidu bayan an daura auren Dr Ibaad al-mansur da ayaana jumah, maheer kuma ya dauki su alhaj hanza ya wuce dasu can masauki
bappa zaidu ya kalli ibaad dayayi shiruuu cikin rasa abunda zai yi tunani aransa, cikin jin tausayinsa yace ya tashi su tafi wajen daurin aure inyaso su mujaheed su samesu awajen tunda har yanzu bai iso ba.
sun tashi zasu wuce kenan hajiya ta wani hade rai tace zaidu ina son nayi magana dakai, kai kuma rayyanu kabamu waje.
ibaad baiko kalleta ba ya fita baisan kuma me suka tattauna aciki da bappa zaidu, kawai yana fitowa suka shiga mota basu biya masallacin kai tsaye ba saida sukaje suka dauko wasu yan uwan babansu snn suka wuce wajen daurin auren..
waje ya cika makilll da manyan motoci da manyan masu gida yan siyasa da daidaikun sarakuna kowa ya dau wankan kece raini babu kuma kalar mota me tsada da bazaka gani awajen
kafin su shiga msallaci wajen daurin auren ne mujaheed ya iso, bappa zaidu ya tarasu agefe dukan su ukun ya gaya musu cewa hajiya ta riga ta umarceshi da ya cike wajen muhammadu shi a daura aurensa da ammi karama...
he was straight foward to them bawai neman shawara ko yarda ba he just dont want them to freak out..maheer me ya fara supporting dinsa kafn mujaheed nd ibaad was just neutral sabida kansa gabaki daya a lulle yake, he need alot of answers to the main reason da uncle moh ya fasa auren ayaana a dying minute.
bayan they are all cool with the information ma auren bappa zaidu aka shiga masallaci aka fara dana su ibaada da zainab arifah with alot of formalities na rainin hankali da kaskamci
tunda da suka kufular da ibaad sosai dacan da 5million dim sukazo dashi zasu bayar ibaad dayaga yadda prof yake kkrin tozarta bappa zaodu akan kudi sai ransa ya baci, danma yadada nuna masa yarsan ba komi bane sai yace shi 500k kawai zai iya bayarwa yanxu..
bakaramin rikici akay da prof akan haka ba, ibaad yaki jin maganan kowa yace wallah shi abunda zai bayar kenan, at end prof ended up paying his doter'sa dowry in dollars just to show off da sunan cewa ai shima kawun ibaad ne da rashin mutunci ibaad kuwa ya soke kudinsa a aljihu waje ya dauka da tsegumi
prof na zaune dake yan uwan nasa ba damuwarsa bane he dint even care to notice cewa muhammadu baya nan, next akazo daura auren bappa zaidu da fatima, maheer yace sam sam zai biya hka ya biya babansa yasha mamakinsa sosai. bayan angama aure it took them along time kafin aka gama gaishe gaishe, ibaad ne kawai hanklinsa baya jikinsa
gashi prof ya takura masa yanata nunasa ma abokansa...
Daga fannin ammi karama kuwa saida tay jimm ajikin kofar tana jin kukan ayanah snn itama tashare kwallarta daya zubo mata juyawarta keda wuya suka hade ido da hajiya mairo da alama ta fito daga falon kenan ta tsaya cak tana dan share sauran kwallanta da bakin mayafi itama
muryan ammin a sanyaye tace ahmm hajiya kardai har an daura?..
hjy me tuwo batace komi ba tagyada mata kai cike da had'iyar wani gulluton baqin ciki aranta tace eh an daura. "Fatima, dama ke nake nema, amma kafin muje can sama dakina inaso kiyi min alkwari tun anan, kar da mubi hanyar sashe na ynx wata zindikiyar magulmaciya annamimiyar mata taje ta tareki da tambaya akan auren ayanah tunda kowa leifinmu yake gani agidan nan, nide kimin alkwari ko yankaki za'ayi agidan nan bazaki taba yin kuskuren gayawa kowa cewa an daura ma ayaanah aure yanxu afalo na ba, dan wann aure na rufin asiri da sirri ne, bana bukatar uban kowa ya san dashi, kekam dai nasan bani da wata matsala dake ynxu muje saman kawai zan miki shauran bayani
kallonta ammi karama ta dingayi baki bude cikin rasa nacewa kawai tagyada mata kai snn tabita sama domin taji dalilin wnn Ɗanyen hukunci da suka yankewa Ayaanah wanda ita kanta zuciyarta acike yake da fargaban irin mijin da zasu zabar mata a wann kuraren lokaci kuma acikin fusata da fushi...
ata dayan fannin shagalin gulma babba ammi babba ta bude awajen anty safeera tana mai fayyace mata cewa anfasa auren ayaana da uncle moh asirin ayaanah na karuwanci ya bayyana
anty safeera saita ta bar ammi babba ta gama zuba snn ta fayyace mata cewa itace man tasa aka aika hoton ta raba auren...
sosai ammi babba ta shiga shock gashi babu halin tay barazanar tona asirin anty safera itama ta riga ta tona asirinta na cewa ita tay ma ammi karama da bappa zaidu asiri...
tunda tagane cewa anty safeera is behind all this evil sai taji ta raina kanta, tsuliya a zage tabar sashen ta wuce gidanta da borin kunya
da niyyr da yamma in lkcon walima da budar kai yay zata dawo
sosai anty safeera ta kure mata tunani haka ta dinga danasanin maganganun data yi agaban safeeran dazu
daga wajen daurin aure da kyar ibaad ya owace kansa ya dawo gida cos he is feeling restles ,abubuwa da yawa na yawo aransa, sun bar maheer yana tare bappa zaidu suna gaisawa suna sallaman baki wasu kuma zaayi walima dasu shida mujaheed suka dawo gidan agaggauce
direct mujaheed ya wuce sashen mamansa saboda bakaramin kewarta yay ba dan inyaje china baiya dawowa da wuri
acikin wani irin farinciki ya samesu ita da kulthum da sultana tana cikinsu sunata mamaki yadda akay aka fasa auren da ayaanah nan shima kawai sai ya jona su and the shocking news he gave them was an daura auren bappa zaidu da ammi karama, anty safeera bata san sanda ta zube kasa tana kyakyata dariya kamar zata zare ba dariya take har tana hawaye tana tuno da ammi babba da tagama cika mata baki
. .today is literally the best day of her life dariyar data dingayi yasa yaran suka tsaya da mamaki sunata kallontaa.
tsakanin hajiya mairo da ammi karama kuma maganace ta gaskiya da gaskiya ta dinke duk ta fito fili tahau gaya mata asalin dalilin dayasa taso ta bawa muhammadu ayaanah wai tay hakane dan kawai a ibaad ya nitsu ya kula da zainab arifah dan hanklin zayyanu yadawo cikin yan uwansa da danginsa ...
snn ai muhammdu zai fi kulawa da ayaanah duk ta gama bayananta ammi karama batace uffan ba, sai can tagaya ma ammi cewa amma fa yanxu zancen ya sauya haqqin tawuree ne ya kamata, tafara kuka ta dinga maganganu can dai ta fito fili tace ma ammi wai itafa ta aura ma ibaad ayaanah amma auren sirri ne sai ta nitsu zuwa anjima zata mata bayani..
itadai ammi ta saki baki tanata kallon hajiya bayan sun gama a wannan saikuma ta mairaice ma ammi ta tafara kawo mata zancen hakuri da amana dake tsakaninsu, tanata wasu abubuwan tausayi tace inhar fatima tana mata kallon uwa toh tay hakuri da hukuncin data yanke akanta ayau dan itafa tun asatin nan ta kira kawunnanta ta musu bayanin cewa ta karya sihiiri kuma ma har anturo wakili an daura aura mata aure da zaidu a masallaci...
wasu maganganun da ta boye masan ba sai yau yakeji, ashe asali wa ibaad taawure ta roki alfarman hajiya cewa abashi ita ya aura inta girma
kuma hajya tana tune da wann maganan kawai dai ta kulle zuciyarta ne tay burus, dan taso ne tahanashi ayaanan kwata kwata saita aura ma wani ko muhammadu just so that she will impressed her son zayyanu akan batun zainab arifah dan su karfafa alaka dashi ,anata tunanin ai auren ibaad da arifah shime kadai zai hada kan yaranta..
she try to hide this informations in her words amma tuni maheer da ibaad din suka gane inda ta dosa
duk sungane cewa asali ta hanashi ayaana ne dan kawai ta turasa ya aure zainab ita kuma ayaanah tunda batada amfani a famlynsu sosai saita bada ita ma wani namijin ya aura koba dan gidan su ba,toh da muhammadu ma yazo yace yanaso ma sai ta haukai ta zauna kawai.
haka ta dinga rika rikita rikitan bayani, tace kawai rayyanu yayi musu biyayya ynxu ya aure ayaana a rufa asirin maganan nan tunda ma muhammdu ya fasa auren ayaanah ai dama tun dacan ma shi yarta taawure tay sha'awan auren ba muhammadu ba
first time da ibaad ya zama soo speechless kenan akabarta da maheer yana dada kwaco sauran bayanai abkinta data jima tana boyewa
jim kadan saiganan magabanta ayaanan suka iso da alhaj hanza da wasu dattijai su biyu su ukunsu suka shigo palon da tarkadan test na ayaana da hajyan ta aika masu jiya.
ana zama nan ma magana ya dada kwabewa musmm da alhaj hamza yace ai sun kira taawure tun ranar kuma tace musu ma wani mai suna ibaad hajiya tace zata aurawa ayaanah
ashe gabaki daya bata gaya musu gaskiya ba, tsoronta kar taawure taji gaskiya ta tabi bayan ibaad ahana muhamadu mata snn asa jikarta zainab a hanun rai ko mutuwa
she was just giving them countless reason na dalilin dayasa tay hakan.
don akashe maganar bappa zaidu ya girgiza kai da takaici kawai ya tambaye ibaad, snn yace masa yayi hakuri da yanayin hajiya mairo karkuma yace mata komi yanxu, nd if he can do this kawai ayi anan agama lokaci na tafiya 11am yawuce zasu wuce daurin aurensa sa zainab...
duk da cewa ibaad ya kara shan mamakin halim hajy mairo amma bai wani ɓata lokaci ba hade da ganin darajan dattijan nan da sukazo da tunanin cewa shine mijin yarsu, sai kawai amince atake bappa zaidu ya kara sadaki akan wanda za'a bayar na zainab 5million da suka riko, aka biya na ayaana double of it das 10 million naira snn aka yi all the nesscry ladabun aure aka daura musu auren awajen sharply
maheer da sauran dattijan suka zamo cikakun shaidu bayan an daura auren Dr Ibaad al-mansur da ayaana jumah, maheer kuma ya dauki su alhaj hanza ya wuce dasu can masauki
bappa zaidu ya kalli ibaad dayayi shiruuu cikin rasa abunda zai yi tunani aransa, cikin jin tausayinsa yace ya tashi su tafi wajen daurin aure inyaso su mujaheed su samesu awajen tunda har yanzu bai iso ba.
sun tashi zasu wuce kenan hajiya ta wani hade rai tace zaidu ina son nayi magana dakai, kai kuma rayyanu kabamu waje.
ibaad baiko kalleta ba ya fita baisan kuma me suka tattauna aciki da bappa zaidu, kawai yana fitowa suka shiga mota basu biya masallacin kai tsaye ba saida sukaje suka dauko wasu yan uwan babansu snn suka wuce wajen daurin auren..
waje ya cika makilll da manyan motoci da manyan masu gida yan siyasa da daidaikun sarakuna kowa ya dau wankan kece raini babu kuma kalar mota me tsada da bazaka gani awajen
kafin su shiga msallaci wajen daurin auren ne mujaheed ya iso, bappa zaidu ya tarasu agefe dukan su ukun ya gaya musu cewa hajiya ta riga ta umarceshi da ya cike wajen muhammadu shi a daura aurensa da ammi karama...
he was straight foward to them bawai neman shawara ko yarda ba he just dont want them to freak out..maheer me ya fara supporting dinsa kafn mujaheed nd ibaad was just neutral sabida kansa gabaki daya a lulle yake, he need alot of answers to the main reason da uncle moh ya fasa auren ayaana a dying minute.
bayan they are all cool with the information ma auren bappa zaidu aka shiga masallaci aka fara dana su ibaada da zainab arifah with alot of formalities na rainin hankali da kaskamci
tunda da suka kufular da ibaad sosai dacan da 5million dim sukazo dashi zasu bayar ibaad dayaga yadda prof yake kkrin tozarta bappa zaodu akan kudi sai ransa ya baci, danma yadada nuna masa yarsan ba komi bane sai yace shi 500k kawai zai iya bayarwa yanxu..
bakaramin rikici akay da prof akan haka ba, ibaad yaki jin maganan kowa yace wallah shi abunda zai bayar kenan, at end prof ended up paying his doter'sa dowry in dollars just to show off da sunan cewa ai shima kawun ibaad ne da rashin mutunci ibaad kuwa ya soke kudinsa a aljihu waje ya dauka da tsegumi
prof na zaune dake yan uwan nasa ba damuwarsa bane he dint even care to notice cewa muhammadu baya nan, next akazo daura auren bappa zaidu da fatima, maheer yace sam sam zai biya hka ya biya babansa yasha mamakinsa sosai. bayan angama aure it took them along time kafin aka gama gaishe gaishe, ibaad ne kawai hanklinsa baya jikinsa
gashi prof ya takura masa yanata nunasa ma abokansa...
Daga fannin ammi karama kuwa saida tay jimm ajikin kofar tana jin kukan ayanah snn itama tashare kwallarta daya zubo mata juyawarta keda wuya suka hade ido da hajiya mairo da alama ta fito daga falon kenan ta tsaya cak tana dan share sauran kwallanta da bakin mayafi itama
muryan ammin a sanyaye tace ahmm hajiya kardai har an daura?..
hjy me tuwo batace komi ba tagyada mata kai cike da had'iyar wani gulluton baqin ciki aranta tace eh an daura. "Fatima, dama ke nake nema, amma kafin muje can sama dakina inaso kiyi min alkwari tun anan, kar da mubi hanyar sashe na ynx wata zindikiyar magulmaciya annamimiyar mata taje ta tareki da tambaya akan auren ayanah tunda kowa leifinmu yake gani agidan nan, nide kimin alkwari ko yankaki za'ayi agidan nan bazaki taba yin kuskuren gayawa kowa cewa an daura ma ayaanah aure yanxu afalo na ba, dan wann aure na rufin asiri da sirri ne, bana bukatar uban kowa ya san dashi, kekam dai nasan bani da wata matsala dake ynxu muje saman kawai zan miki shauran bayani
kallonta ammi karama ta dingayi baki bude cikin rasa nacewa kawai tagyada mata kai snn tabita sama domin taji dalilin wnn Ɗanyen hukunci da suka yankewa Ayaanah wanda ita kanta zuciyarta acike yake da fargaban irin mijin da zasu zabar mata a wann kuraren lokaci kuma acikin fusata da fushi...
ata dayan fannin shagalin gulma babba ammi babba ta bude awajen anty safeera tana mai fayyace mata cewa anfasa auren ayaana da uncle moh asirin ayaanah na karuwanci ya bayyana
anty safeera saita ta bar ammi babba ta gama zuba snn ta fayyace mata cewa itace man tasa aka aika hoton ta raba auren...
sosai ammi babba ta shiga shock gashi babu halin tay barazanar tona asirin anty safera itama ta riga ta tona asirinta na cewa ita tay ma ammi karama da bappa zaidu asiri...
tunda tagane cewa anty safeera is behind all this evil sai taji ta raina kanta, tsuliya a zage tabar sashen ta wuce gidanta da borin kunya
da niyyr da yamma in lkcon walima da budar kai yay zata dawo
sosai anty safeera ta kure mata tunani haka ta dinga danasanin maganganun data yi agaban safeeran dazu
daga wajen daurin aure da kyar ibaad ya owace kansa ya dawo gida cos he is feeling restles ,abubuwa da yawa na yawo aransa, sun bar maheer yana tare bappa zaidu suna gaisawa suna sallaman baki wasu kuma zaayi walima dasu shida mujaheed suka dawo gidan agaggauce
direct mujaheed ya wuce sashen mamansa saboda bakaramin kewarta yay ba dan inyaje china baiya dawowa da wuri
acikin wani irin farinciki ya samesu ita da kulthum da sultana tana cikinsu sunata mamaki yadda akay aka fasa auren da ayaanah nan shima kawai sai ya jona su and the shocking news he gave them was an daura auren bappa zaidu da ammi karama, anty safeera bata san sanda ta zube kasa tana kyakyata dariya kamar zata zare ba dariya take har tana hawaye tana tuno da ammi babba da tagama cika mata baki
. .today is literally the best day of her life dariyar data dingayi yasa yaran suka tsaya da mamaki sunata kallontaa.
tsakanin hajiya mairo da ammi karama kuma maganace ta gaskiya da gaskiya ta dinke duk ta fito fili tahau gaya mata asalin dalilin dayasa taso ta bawa muhammadu ayaanah wai tay hakane dan kawai a ibaad ya nitsu ya kula da zainab arifah dan hanklin zayyanu yadawo cikin yan uwansa da danginsa ...
snn ai muhammdu zai fi kulawa da ayaanah duk ta gama bayananta ammi karama batace uffan ba, sai can tagaya ma ammi cewa amma fa yanxu zancen ya sauya haqqin tawuree ne ya kamata, tafara kuka ta dinga maganganu can dai ta fito fili tace ma ammi wai itafa ta aura ma ibaad ayaanah amma auren sirri ne sai ta nitsu zuwa anjima zata mata bayani..
itadai ammi ta saki baki tanata kallon hajiya bayan sun gama a wannan saikuma ta mairaice ma ammi ta tafara kawo mata zancen hakuri da amana dake tsakaninsu, tanata wasu abubuwan tausayi tace inhar fatima tana mata kallon uwa toh tay hakuri da hukuncin data yanke akanta ayau dan itafa tun asatin nan ta kira kawunnanta ta musu bayanin cewa ta karya sihiiri kuma ma har anturo wakili an daura aura mata aure da zaidu a masallaci...