Sashe 62
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
nurse hasina tayi dariya tace "Ai ynxu na daina yawace yawace a waje kedai anjima zamu hadu zan gaya miki salo salo da zakibi...
ammi babba tace Toh ni dai anjima xan taho asibitin nan dani zay zama kar ki fita don Allah...tace toh.. Daga haka suka rabu..
Bakin gate din asibitin ammi babba ta nufa ta kusa cin karo da ibaad shima xai shiga cikin harabar asbtin a mota..
wani ja baya tayi tana kallonsa baima lura ba yace sorry, bata iya ta amsawa ba har dai ya wuce ta yay parking ya sauko, ta juya ta bi shi da kallo ko kiftawa babu kasar wuyarta tace "munafiki tsinanne kawai
ji yadda yay wani kiba..." Tana tsaye tana kallonsa har ya iso inda take cikin ladabi yace"ina kwana mummy" wani irin dauke kanta tay kmr bazata amsa ba da tuna maganan nurse hasina kuma saita amsa shi ciki ciki...ta kuma cewa "dama gida zanje saika kaini gidan inyaso ka dawo daga baya mamankan ai ba guduwa zatay ba.
shide baice mata uffan ba yay gaba tabiyosa ta zauna agidan baya yaja ta suka wuce gida...
har ya sauketa ya juya uffan batace mai ba ta shiga gidan ta haura sama sashenta taga kmr yadda tabar gidan hakan tazo ta samesa ko wayatta ba adaga mata daga kan table ba.
tana cire hijab ajikinta ta watsar da shi snn ta dauki wayarta da is almost worn out of battery dan banda tarin missdcalls da text daga wajen zinariya da kawayenta bataga komi ba tangible akai ba
maza maza ta kira mai aikinsu saddiqa akan tazo snn ta kashe wayar ta jona a chargi tafada wanka, wanka na musmmn tay ta fito ta cancanda kwalliya ta saka wata arniyar brown code lace riga da zani, kafin nan mai aikinsun ta iso ta bata oder akan ta kalkale gidan ta gyara koina snn ta dafa musu abinci da zai ishesu yanxun nan.
ata dayan bangren kuwa koda ibaad yakoma asibitin mahaifyarsa batace mai komi gameda zuwan ammi babban ba duk dama yagaya mata shiya kaita gida face saida maheer ya dawo abakin sultana sukejin labarin cewa ai tazo tace tanason ta karbi jinya sunata shan mamaki aransu.
karfe daya na rana nay sharp mai aiki ta gama girke girken abincin ta zuba su a cooler duk akasa a basket ta shirya komi, kamar dai yadda aka bata shawara komi tanayi ne harda extra dan ta nuna musu cewa tay nadama tashiryu amma cikin ranta bakaramin tafasa yakeyi da bala'i ba..
bayan azhr bappa zaidu ya shigo gidan ya sameta tawani ci ubn kwalliya shikansa yasha mamakin ganin abubuwan datay duk ta dage tashirya maganan zuwa asibiti. bai wani ja dogon magana da ita ba yaje sashensa yay wanka ya shirya kansa cikin manyan kaya arnd 2 suka nufo asibitin atare, luckily enuf yau ibaad ne kawai yaje eatery ya siya musu abinci suka ci ammi karama bataje gida ta musu girki ba
...zuwan su ammi babba ya saka dakin ya zama very cold ita kadai take zuba makirice makrcenta. wai itace yau harda bawa ayaana abinci abaki, ana hira sama sama, kowa na ciki na ciki daga karshe bappa zaidu ya musu nasiha akabar komi a cewa ya wuce....
haka ta naninke ta zauna musu a asibiti itama har izuwa dare snn tasako mijinta da yaranta duka agaba suka koma gida...
kan Ammi karama sai ya daure kadan da irin sabon salon makricin datagani awajen ammi babban yau amma abun bai wani dameta ba sabida tasan duk tsiya kayan farau a farau yake karewa duk wann makircin bazaiyi nisa ba.
agidan ma haka tabibbi dakunan yaranta ta shawo kansu msmn ma sultana wacce dakyar tazo tafara sake jiki da ita har suka dawo daidai. abu daya ne kawai bataci nasarar sa ranar ba yadda tay tay su samu wani nitsuwar aure da bappa zaidu
adaren yaki mata sam yace mata ya gaji da ssafe kuma tun kafin ta farka taga wai harya fita masallaci tun ba akira sallahn fjr ba
da haushin hakan ta fito a sashensa taje nata dakin ta kimtsa kanta ta sake fitowa
yau ranar sunday ne dan haka daknta tay musu heavy breakft a gidan akaci snn tasaka mai aiki ta shirya nakaiwa asibiti,still haka yauma ta dinga zuba kwainaneda makirce mkircen habaici itadai ammi karama batace mata komi.
yau gbaki daya bai wa kowa dadi ba, musmn yadda tay babakere komi na ayaanah sai tace itace zatay, haka dai kowa ya zuba mata ido tanata wahala. a fuska sai ta nina tana farinciki da aka sakar mata komi amma ranta mugun haushi takeji dataga ammi qarama ta ja ajnta taqi cewa komi ta kyaleta tana rawan tana kidan abun bakaramin kona ammi babba yake ata cikiba, taso ace abun ya zama musu kamar comptetion akam miji sabida ta nuna ikon cewa itace fa mai yara da kuma miji,
sai kwata kwata bata samu fuskan haka awajen ammi karama ba banda ma kara sakar mata nauyin komi datay, dan yau sunday ko abincin safe data saba zuwa gida ta musu batay ba, yadda suka farka da ayaana wanka kawai sukayi suka zauna, aka kawo breafst dinkuma taci kadan ko ajikinta..
tsakanin sartuday da sundayn nan kawai bakaramin dawainiyar asbiti ammi babba ta dinga yi ba, tanayi ne danta burge ta kuma cusawa ammi karama baqin ciki amma inaaa abun baiya mata dadi dataga ba kulata akeyi sosai ba. ga kawayentanan agefe sai zugata suke tana zuba abubuwan bajinta tana kashe jiki ma bappa zaidu dan aji haushi amma harga Allah inta koma dakinta sai tay hawaye musmmn yadda ammi qaraman quietly ta dauke ido akansu tabi tacire hannunta a komi ta zuba mata ido kuma inta kawo abincin ko sau nawa ne arana haka zasu ci ita da yara
ranar monday kusan komi yay matan daban sabida kowanne yaro ya wuce schll, so a gida duk akayi breakfast, iyaka abincin asibiti kawai suka kawo asbitin ita da bappa zaidu tanata famar makale masa abu kadan tawani jinkina da jikinsa, har yagaji da yarantan tan yabarta awajen yawuce aikin shima.. duk a tunaninta yar kisisin datake yin yana taɓa ammi karama a zcya, sede kuma ina haryau bata gane komi ba, tun safen yau din ake rububin sallamar Ayaanah haka tay babakere ta amshi duk wani takardun sallama tana cike cike komi aka tambaya itace ke saurin amsawa, still ammi qarama ta kyaleta da kayan wahala tay nan tay nan, ita kuma tay xamanta a gefen ayaanah tanata chating abunta da bappa zaidu game da batun tafiyarsu conference gobe batare da sanin ammi babban ba. soyayyarsu me sanyi suke sha awaya, suna hirar aiki da wayo yanayi yana lallabata shikansa da tunanin ko ranta na baci ne da irin azarbabi da habaice habaicen da ammi babba takeyi itakuma nuna masa takeyi batamasan tanayi ba.
anty hauwace inta dan leqo zasuyi ta gasar jefawa kansu habaici da ammi babba, hanklinta sosai ya tashi data fahimce cewa kamr sunsan labarin halin datake ciki da zinariya, itade ammi karama batacewa uffan harsugaji suyi shiru.
at around 1am likita yazo aka sallamesu amma basu bar asbinta ba sai can wajajen karfe uku da saura da su ibaad suka taso a schll
duk da wann uban sanyin halin da ammi babba take nunawa ko kusa da ita ayaanah bata iiya daurewa tay zaman minti biyu, duk kuwa nasihar da ammi qarama take mata da dare amma stil itade tana jin mugun tsoron sakewa da ammi babba
tunda suka kamo hanyar gidan zuciyartta sai bugawa yakeyi
har dakin sultana ammi karaman kuwa takaita
ganin ta damu sosai yasa ta daure ta jira agidan har saida bappa zaidu ya dawo kafin nan tace musu zata koma gida.
duk wani shirin tafyarsu ya gama yana son ace shiya kaita gida dan su tattauna amma kiri kiri ammi babba tay ruwa da tsaki ta hana hakan yuwa, sai tabi ta nanike musu tay tama ammin godiyar makirci, karshe dai maheeer da ibaad ne suka rakata gida daga karshe a chat kawai suka karasa maganan su..
gobe by 9.30am jirginsu zai tashi tareda wasu officials maza hudu mata uku as the core reprenstative na sabon
kungiyar philantropism da suka budeshi. ammi qaramar itace president kusan dolene komi sai anyi da ita, shikuma bappa zaidu kamr matsayin uban gida yake ga kungiyar gabaki daya kuma baifiye son yana kyaleta tana tafiya me nisa ita dayabba.
yau ammi babba ta farka da wani irin farin cikin jin taci nasarar yaface mijinta ajikin fatima snn by now tasan kowa yagane inda ta dosa na sauya halinta musmmn akan ayaana.
abu daya ya rage mata shine ta amshi kudinta da aka mata asara a wann satin, sosai tashirya salo salo na makircin nuna kulawa kala kala ga ayaanah domin ta shawo kan bappa zaidu cikin sauki ya bata kudi tamaida ma zinariyar mace da ta sakota agaba wanda inbandan kawarta hajy ramatu tanacan tana nema mata alfarma ba da bata san ya zasu kare ba ahaka ma yanx kwata kwata bata fiye barin wayatta a on ba
aranta jira take inta amshi kudin ta biya, in 2-3 weeks intaga basu dauki yarinya agidanta ba zata aikata mugayen plans inta na batar da ita gabaki daya inyaso tafada wani duniyar ma baidameta ba dan tasa aranta cewa bazata taɓa rike ayaanah ba.
wani dan uban wanka taci da zimman yau zata fara nuna wa ayaana soyayya na musmn dan sabida ta samu karbuwa awajen bappa zaidu, tun safe kuwa tafara aikata haka taje ta tashesu lovingly sukayi wanka akazo akaci breakfat duka dinning table like one big happy family har sultanah suka wuce makaranta..
dake bappa zaidu na shirin tafiyarsa bai fita agidan yau da wuri ba, haka tabishi har sashensa ta dinga kawo masa salo kala kala na soyayya wai danta nuna masa ta shiryu shide yanata mamakinta aransa musmnn datace mai zata gaya masa asalin meya tunzirata tay ma ayaanah duka ranar inya dawo. niyyarta shine ta shimfida masa karya kmr yadda tama maheer ranan, sai acikin karyanne zata tagabatar masa da asalin buqatun ta na bukatar karban kudin biyan asarar da tayi da wayo wanda tana da yaqinin inta lallabesa atake zai bata dan wnn kudin tasan bakomi bane awajensa.
ammi babba tace Toh ni dai anjima xan taho asibitin nan dani zay zama kar ki fita don Allah...tace toh.. Daga haka suka rabu..
Bakin gate din asibitin ammi babba ta nufa ta kusa cin karo da ibaad shima xai shiga cikin harabar asbtin a mota..
wani ja baya tayi tana kallonsa baima lura ba yace sorry, bata iya ta amsawa ba har dai ya wuce ta yay parking ya sauko, ta juya ta bi shi da kallo ko kiftawa babu kasar wuyarta tace "munafiki tsinanne kawai
ji yadda yay wani kiba..." Tana tsaye tana kallonsa har ya iso inda take cikin ladabi yace"ina kwana mummy" wani irin dauke kanta tay kmr bazata amsa ba da tuna maganan nurse hasina kuma saita amsa shi ciki ciki...ta kuma cewa "dama gida zanje saika kaini gidan inyaso ka dawo daga baya mamankan ai ba guduwa zatay ba.
shide baice mata uffan ba yay gaba tabiyosa ta zauna agidan baya yaja ta suka wuce gida...
har ya sauketa ya juya uffan batace mai ba ta shiga gidan ta haura sama sashenta taga kmr yadda tabar gidan hakan tazo ta samesa ko wayatta ba adaga mata daga kan table ba.
tana cire hijab ajikinta ta watsar da shi snn ta dauki wayarta da is almost worn out of battery dan banda tarin missdcalls da text daga wajen zinariya da kawayenta bataga komi ba tangible akai ba
maza maza ta kira mai aikinsu saddiqa akan tazo snn ta kashe wayar ta jona a chargi tafada wanka, wanka na musmmn tay ta fito ta cancanda kwalliya ta saka wata arniyar brown code lace riga da zani, kafin nan mai aikinsun ta iso ta bata oder akan ta kalkale gidan ta gyara koina snn ta dafa musu abinci da zai ishesu yanxun nan.
ata dayan bangren kuwa koda ibaad yakoma asibitin mahaifyarsa batace mai komi gameda zuwan ammi babban ba duk dama yagaya mata shiya kaita gida face saida maheer ya dawo abakin sultana sukejin labarin cewa ai tazo tace tanason ta karbi jinya sunata shan mamaki aransu.
karfe daya na rana nay sharp mai aiki ta gama girke girken abincin ta zuba su a cooler duk akasa a basket ta shirya komi, kamar dai yadda aka bata shawara komi tanayi ne harda extra dan ta nuna musu cewa tay nadama tashiryu amma cikin ranta bakaramin tafasa yakeyi da bala'i ba..
bayan azhr bappa zaidu ya shigo gidan ya sameta tawani ci ubn kwalliya shikansa yasha mamakin ganin abubuwan datay duk ta dage tashirya maganan zuwa asibiti. bai wani ja dogon magana da ita ba yaje sashensa yay wanka ya shirya kansa cikin manyan kaya arnd 2 suka nufo asibitin atare, luckily enuf yau ibaad ne kawai yaje eatery ya siya musu abinci suka ci ammi karama bataje gida ta musu girki ba
...zuwan su ammi babba ya saka dakin ya zama very cold ita kadai take zuba makirice makrcenta. wai itace yau harda bawa ayaana abinci abaki, ana hira sama sama, kowa na ciki na ciki daga karshe bappa zaidu ya musu nasiha akabar komi a cewa ya wuce....
haka ta naninke ta zauna musu a asibiti itama har izuwa dare snn tasako mijinta da yaranta duka agaba suka koma gida...
kan Ammi karama sai ya daure kadan da irin sabon salon makricin datagani awajen ammi babban yau amma abun bai wani dameta ba sabida tasan duk tsiya kayan farau a farau yake karewa duk wann makircin bazaiyi nisa ba.
agidan ma haka tabibbi dakunan yaranta ta shawo kansu msmn ma sultana wacce dakyar tazo tafara sake jiki da ita har suka dawo daidai. abu daya ne kawai bataci nasarar sa ranar ba yadda tay tay su samu wani nitsuwar aure da bappa zaidu
adaren yaki mata sam yace mata ya gaji da ssafe kuma tun kafin ta farka taga wai harya fita masallaci tun ba akira sallahn fjr ba
da haushin hakan ta fito a sashensa taje nata dakin ta kimtsa kanta ta sake fitowa
yau ranar sunday ne dan haka daknta tay musu heavy breakft a gidan akaci snn tasaka mai aiki ta shirya nakaiwa asibiti,still haka yauma ta dinga zuba kwainaneda makirce mkircen habaici itadai ammi karama batace mata komi.
yau gbaki daya bai wa kowa dadi ba, musmn yadda tay babakere komi na ayaanah sai tace itace zatay, haka dai kowa ya zuba mata ido tanata wahala. a fuska sai ta nina tana farinciki da aka sakar mata komi amma ranta mugun haushi takeji dataga ammi qarama ta ja ajnta taqi cewa komi ta kyaleta tana rawan tana kidan abun bakaramin kona ammi babba yake ata cikiba, taso ace abun ya zama musu kamar comptetion akam miji sabida ta nuna ikon cewa itace fa mai yara da kuma miji,
sai kwata kwata bata samu fuskan haka awajen ammi karama ba banda ma kara sakar mata nauyin komi datay, dan yau sunday ko abincin safe data saba zuwa gida ta musu batay ba, yadda suka farka da ayaana wanka kawai sukayi suka zauna, aka kawo breafst dinkuma taci kadan ko ajikinta..
tsakanin sartuday da sundayn nan kawai bakaramin dawainiyar asbiti ammi babba ta dinga yi ba, tanayi ne danta burge ta kuma cusawa ammi karama baqin ciki amma inaaa abun baiya mata dadi dataga ba kulata akeyi sosai ba. ga kawayentanan agefe sai zugata suke tana zuba abubuwan bajinta tana kashe jiki ma bappa zaidu dan aji haushi amma harga Allah inta koma dakinta sai tay hawaye musmmn yadda ammi qaraman quietly ta dauke ido akansu tabi tacire hannunta a komi ta zuba mata ido kuma inta kawo abincin ko sau nawa ne arana haka zasu ci ita da yara
ranar monday kusan komi yay matan daban sabida kowanne yaro ya wuce schll, so a gida duk akayi breakfast, iyaka abincin asibiti kawai suka kawo asbitin ita da bappa zaidu tanata famar makale masa abu kadan tawani jinkina da jikinsa, har yagaji da yarantan tan yabarta awajen yawuce aikin shima.. duk a tunaninta yar kisisin datake yin yana taɓa ammi karama a zcya, sede kuma ina haryau bata gane komi ba, tun safen yau din ake rububin sallamar Ayaanah haka tay babakere ta amshi duk wani takardun sallama tana cike cike komi aka tambaya itace ke saurin amsawa, still ammi qarama ta kyaleta da kayan wahala tay nan tay nan, ita kuma tay xamanta a gefen ayaanah tanata chating abunta da bappa zaidu game da batun tafiyarsu conference gobe batare da sanin ammi babban ba. soyayyarsu me sanyi suke sha awaya, suna hirar aiki da wayo yanayi yana lallabata shikansa da tunanin ko ranta na baci ne da irin azarbabi da habaice habaicen da ammi babba takeyi itakuma nuna masa takeyi batamasan tanayi ba.
anty hauwace inta dan leqo zasuyi ta gasar jefawa kansu habaici da ammi babba, hanklinta sosai ya tashi data fahimce cewa kamr sunsan labarin halin datake ciki da zinariya, itade ammi karama batacewa uffan harsugaji suyi shiru.
at around 1am likita yazo aka sallamesu amma basu bar asbinta ba sai can wajajen karfe uku da saura da su ibaad suka taso a schll
duk da wann uban sanyin halin da ammi babba take nunawa ko kusa da ita ayaanah bata iiya daurewa tay zaman minti biyu, duk kuwa nasihar da ammi qarama take mata da dare amma stil itade tana jin mugun tsoron sakewa da ammi babba
tunda suka kamo hanyar gidan zuciyartta sai bugawa yakeyi
har dakin sultana ammi karaman kuwa takaita
ganin ta damu sosai yasa ta daure ta jira agidan har saida bappa zaidu ya dawo kafin nan tace musu zata koma gida.
duk wani shirin tafyarsu ya gama yana son ace shiya kaita gida dan su tattauna amma kiri kiri ammi babba tay ruwa da tsaki ta hana hakan yuwa, sai tabi ta nanike musu tay tama ammin godiyar makirci, karshe dai maheeer da ibaad ne suka rakata gida daga karshe a chat kawai suka karasa maganan su..
gobe by 9.30am jirginsu zai tashi tareda wasu officials maza hudu mata uku as the core reprenstative na sabon
kungiyar philantropism da suka budeshi. ammi qaramar itace president kusan dolene komi sai anyi da ita, shikuma bappa zaidu kamr matsayin uban gida yake ga kungiyar gabaki daya kuma baifiye son yana kyaleta tana tafiya me nisa ita dayabba.
yau ammi babba ta farka da wani irin farin cikin jin taci nasarar yaface mijinta ajikin fatima snn by now tasan kowa yagane inda ta dosa na sauya halinta musmmn akan ayaana.
abu daya ya rage mata shine ta amshi kudinta da aka mata asara a wann satin, sosai tashirya salo salo na makircin nuna kulawa kala kala ga ayaanah domin ta shawo kan bappa zaidu cikin sauki ya bata kudi tamaida ma zinariyar mace da ta sakota agaba wanda inbandan kawarta hajy ramatu tanacan tana nema mata alfarma ba da bata san ya zasu kare ba ahaka ma yanx kwata kwata bata fiye barin wayatta a on ba
aranta jira take inta amshi kudin ta biya, in 2-3 weeks intaga basu dauki yarinya agidanta ba zata aikata mugayen plans inta na batar da ita gabaki daya inyaso tafada wani duniyar ma baidameta ba dan tasa aranta cewa bazata taɓa rike ayaanah ba.
wani dan uban wanka taci da zimman yau zata fara nuna wa ayaana soyayya na musmn dan sabida ta samu karbuwa awajen bappa zaidu, tun safe kuwa tafara aikata haka taje ta tashesu lovingly sukayi wanka akazo akaci breakfat duka dinning table like one big happy family har sultanah suka wuce makaranta..
dake bappa zaidu na shirin tafiyarsa bai fita agidan yau da wuri ba, haka tabishi har sashensa ta dinga kawo masa salo kala kala na soyayya wai danta nuna masa ta shiryu shide yanata mamakinta aransa musmnn datace mai zata gaya masa asalin meya tunzirata tay ma ayaanah duka ranar inya dawo. niyyarta shine ta shimfida masa karya kmr yadda tama maheer ranan, sai acikin karyanne zata tagabatar masa da asalin buqatun ta na bukatar karban kudin biyan asarar da tayi da wayo wanda tana da yaqinin inta lallabesa atake zai bata dan wnn kudin tasan bakomi bane awajensa.