← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 142 OF 161

Sashe 142

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

da wani irin murmushin jim dadi tace "thank you so much uncle zaid i love u soo much uncle..

bappa zaidu yana fita bakinsu a sake suka juyo kanta ganin tsananin farin ciki dake shimfide akan fusrkta kafin ya budi baki tace"Daddy, he said yes"

in unison suna kallonta kusan adaskare sukace "whaaaaaat?

share hawayenta tay da sauri ta sauko kamr ba itace tay kwana uku bata ko motsi ba.

tana kallonsu duka tace 'uncle zaid yace inhar na masa alkwari bazan kara memeta haka ba zai min auren,..nd i told him i promised..nd he said he will get us married..yace min he has told ibaad alredy nd kaima zakuyi magana kuje ayi maganan ranar auren.

wani irin tsaki hajiya hamida tay a mugun kufule tace nd "is that why ure fucking happy u bloody ingrate???

a daskare prof yake kallon zainab da mamaki yadda yaga tamike zaune garau

yace hamida is enuf karki sake mata tsawa, cant u see how this news has make her happy??yaushe rabonki da kikaga princess dina haka
...ohh my baby come here
..tana karasowa ya rungumeta yace i am so happy ure back okay? zo ko zauna ki gaya min duk abinda yace miki

tana murna tace thanks daddy..i know u love me nd i love u too...but, wil u go and meet him?

yay dariya yace 'sure princess, zanje mana. amma ai sai kin cika masa alkwarinsa
...since we have two more days in this hospital. prove it to me dat u want to get better. take all ur medications, deep sleep, don't cry..alwys talk to u daddy.

murmushi tay yana karasowa jikinta ta kara rungumesa tace 'i will do just that for u daddy.. da tsananin kaunarta aransa yay kissing inta slihgtly akan forehead inta yace dats my girl. snn ya jawota sula zauna tare akan gadon.

wani irin tsaki hajy hamida tajaaa tana masa kallon mahaukaci da sauri ta fita waje tana huci me zafi..

sam sam ranta baiyi dadi da aka gama case din nan da wuri har haka ba, dan koba komi taso ace an hada case dinnan yay zafi, dan prof yayi amfani da powernsa yaci mutuncin familynsa ya tagayyara zaidu da hajiya mairo ita babban burinta kenan taga yaci mutuncin ahalinsa musmn ma uwarsa snn yahada harda tsinannen yaron nan ibaad ya karar masa da rayuwarsa a lkci guda.

she stayed outside for a while, har saida abun ya wuce mata kafin tazo ta samu zainab arifah da babanta, this rush of emotions yasaka har line inta yatashi daga 50- yakai 68% kamar ba ita take kan langwabewa ba, tana ta hira da babanta, ya aji komi aransa yanakan lallabarta dan ta warke sosai..

fannin ayaana kuwa kwana biyun nan gabaki daya takita kula ibaad dan koyazo gidan bata sakewa ta fito inya kira kuma wayarta yawanci zaiji a kashe text message dinsa gabaki daya bata amsa ko guda daya ba. he explained most of the situation to her tru text amma haryau baiga ta sauko ta amsa shi ba, sai dai ta karanta tay ta kuka danji take kamar itama mutuwan kawai zatay in ya aure zainab arifah ba ita ba.

haka rayuwa ya kasance, 4 days later zainab arifah ta dawo cikin hayyacinta prof yana tsare da ita kome tace masa tanaso sai kaga ya mata, baiyi fushi ko ya mata fada ko sau daya ba, instead wani irin sakalta ya cigaba dayayi har likitotin abun yana damunsu aransu

everything she says shi ake ji, and everything she want komeyene shi kawai yake mata. akwana na hudun dayaga tana bada hadin kai sosai anaata jinya her ECG has reached 98% yanxu kuma tana cin abinci sai kawai aka sallamesu da dare suka dawo gida

ranar gabaki daya he was with her a room inta yana gaya mata kalamai masu tsananin dadi har tay bacci tana murmushi tareda jin matsanancin son babanta aranta sosai

the moment ya koma room dinsa kuma ya sauya fuska suka zauna sukayi magana da matarsa hajya hamida dan yasan yanxu babu yadda ya iya dolene kawai yaje family house again ayi magana asaka ranar daurin auren nan, all this while bai taba fitowa fili yagaya ma matarsa hajiya hamida boyayyen qudurinsa akan zainab ba sai yanxu.

wanda tunda ya fara fayyace mata yadda ya tsara rayuwar zainab din itama saida taji tsoro ta hau sara mashi.

cikin dare ya gaya mata dokokin da zai saka ma zainab, na farko kuma mafi muhimmanci shine babu wani hidimar biki na yar gata da zasuyi dan ko sisin su bazasu sake su kashe a auren nan ba, everything will be within the family, shine kawai zai gayyato manyan bakinsa maza aje daurin aure dan a shaida ya aurar da yarsa shikenan.

na biu kuma ya riga yagama shirinsa da likita, yace mata daga gobe, zai bata wani magani da zata rika zuwa ita dakanta tana bawa zainab arifah tana sha agabnta dan maganin hana haihuwa ne, snn zaa mata small surgery a mahaifa zaa toshe hanyar da sperm zaibi yana shiga, wata nurse zataso har na tsawom wata guda tana kulawa da ita in ayi surgeryn dan baiyasone kwata kwata zainab ta haihu a gidan ibaad, cos he still suspect that in ya hada jini da su zasu kashe masa yarsa snn suyi amfani da abunda zata haifa a kwashe mata dukiya...

doka na uku shine zasu cigaba da yin duk yadda zasuyi suga auren zainab din baiyi lasting har abada ba ta hanyar sponsoring da providing rayuwar ibaad da komi daya shafi financial freedom, yace mata zai bawa ibaad kujeran MD a kamfanin da zainab din take jagoranta, sabida su san samunshi da rashinsa, da komi dayake ciki finances dinsa ya zama a tafin hannunsu yake.

nd he believe zainab will come back to her sense one day, cos no woman want a weak man, intaga ibaad yana karkashinta ne baida arxikin kansa sai nata zata rainashi, on the long run zasu cusa mata ra'ayin da zata ji bai dace da ita ba idan kuma aka kai matsayin da auren zai tarwatse then they will snatched their wealth frm him, disgrace him, locked him up and make him miserable nd poor forever. yarsu kuma sai ta aure wanda ya dace da ita ta haifa masa jikoki da miji within her class cikin salon alon, wai ahakan kuma gani suke sunyi maganin yan hassada da yan son amfani dayarsu dan su gaje arzikin yarsu anan gaba

hajiya hamida kamar zata zuba ruwa akasa tasha tsabar farincikin dirar plans din nan, 100% ta goya ma mijinta baya. tace masa yabar mata part din cusa ma zainab ra'ayin tsana da raina miji..cos she knw extly when to begin tace masa lokcin obsessive soyayyar ya fara gushewa dats when she will start her own.

perfectly suka hada plan dinsu, washe gari akwana na biyar they behave normal agaban zainab basu ce mata komi ba. har saida akaci one full week snn sukazo room dinta da dare zasu mata goodnite.

anan ne prof ya sanar da ita cewa gobe ne zaije suyi magana a saka ranar auren nata, but...he has his writen rules on paper like a contrct, inhar ta amince ta tasaka hannu akai toh maganan aure angama dashi.

tsabar zumudi tace masa ai koma miye dokar zata bi inde she wll get to answer mrs ibaad a rayuwarta,duk dama arazane take da reaction din nala, ta lura kamar nala is scared da maganan matarcan boka datace aurensu bazaiyi ba,but she is still counting on the fact that rukky tace mata "ko da yayu it will be her karma" meaning zai iyu faruwar kenan,. oh well then, fuck the karma, ta riga ta sa aranta tunda har akwai tiny chance na yuwar auren duk wani mummnan qaddara da zai biyo baya zata iya dashi
infact she will create her own destiny ai anty saferea ta taba cemata bokayen nan mugayen makaryata ne

tay tunanin duk dokokin babanta bazai wuce akan kudi ba, well, daya bata papern taga abubuwan daya shafi kudin, da yadda zai dauki nauyin rayuwrta dana mijinta an all that, batun rashin haihuwar ne ya mata bambarakwai kuma ya mugun daga mata hanklinta sosai..but she quickly discard it, cos is better to lose a child than the father.

ranta baiso har can can ba tay ma babanta biyayya tayi signing komi snn tace masa bazata taɓa karya dokokin sa tamasa alkwari.

tunda suka gama da wann fannin shi ya fita yaje family house, hajy hamida kuma daga safiyar ranan ta fara dura ma zainab arifah kwayoyin hana haihuwa

dagata dayan bangaren kuwa tunda aka fara maganan Auren ibaad komi ya lafa gidan sai kananan gulma dake tashi here and der msammn daga wajensu ammi babba da su anty safeera, ga hjy mairo ma inzaty magana babu sirrii sam sai kowa yaji, wanda duk dama ayaanah tana fushi da komi acikin satin nan gabaki daya saida behaviours din mutanen gidan yasaka ta gane cewa komi na dole akayi ma ibaad snn yana cikin wani hali gashi wainashi data dingay yasa yadan kyaleta dan shima yaji dakansa cos he is hurting soo much msmn dayaga ayaanah taki ta fahimceshi.

zaizo gidan baifi sau biyu ba, dayaga har yau batako lekowa bata amsa sakonsa bare kira ranar kawai sai yahakura ya dauke kafarsa yau kusan kwana biyu kenan baizo dubata ba, kuma bai kira ko ya tura mata text din lallashi daya saba kowani rana ba..

duk sai taji kuma ta damu, barinma ranar da sukayi waya da sultana sukayi dogon hira duk ta kwashe labarin wasu abubuwan da ake ma ibaad din,da wanda yake ciki duk ta fayyace mata tace mata auren nan fa bappa zaidu ne suka bashi umarni kuma dama kowa yasan hjy tace zata tsine masa, tace ai yanxu ma bata fiye ganinsa yana cin abinci agidan ba nd he look pale nd sick yanata shiri ma zaiyi tafiya kasar waje next week.
Chapter 142 · 0% Book details