Sashe 155
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Book1
⏯️5️⃣0️⃣FINAL PAGE
tunda suka gama waya da sultana ayaana ta koma bakin gado ta rafka wani uban tagumi dan kwata kwata kalman qaddara ko hakuri akan lamarin rabuwarta da ibaad baya sanyaya mata zuciyarta ko kadan
ana gobe da safe daurin aurenta for the first time ranar daya kamata ace tafi kowa zumudin gani saidai tamkar mutuwar ta haka takejin fargaban tunkararsa, she stayed up very late har wajajen 2pm nadare tana xaune tana tunani, saican data juya taga safiya har tay wani lalle dasu kitso na shagalin bikin yayanta kyabe baki tay sai taji kishi gabaki daya ya dawo mata sabuwa..
mikewa tay da sanyin jiki ta fara tattara iya kayan da zata gudun dashi adan karamin jaka within few min ta gama, da tunanin gobe zata gaya ma ibaad inda zataje inyaso inyay auren nasa saiyana zuwa inda take dan suna haduwa, harsai sun samu mafita dan tasan inhar yana sonta sosai bazai hanata kubutar da kanta gobe daga wann mummunan qaddarar ba.
har saida ta gama haɗe kayanta tass snn ta bi lafiyar gado ta kwanta bada jimawa ba bacci me nauyi ya kwasheta..
ata fannin zainab arifah kuwa gabaki daya ranar juma'an shagali guda aka mata agidansu da sunan sakun lalle da wankan amarya, hajiya hamida ta gayyato kawayenta masu kudi its was so fun aka mata komi agidansu kamar bridal shower aka mata hoto hardasu cake cake kala kala kai komi saida akayishi na nuna kai da almubazaranci.
bakaramin dadi taji da mummynta ta dinga basu labarin matsalar gidan anty safeera ba, nothing makes zainab extremely happy kamar ji datay cewa ayaanah zatay aure, auren ma ba da saurayi ba da babba wanda yasha ruwa yake da manyan yara kuma fa wai uncle moh. kai rabonta datay dariyar mugunta har cikinta yana kulewa harma ta mance.
shagali sukayi da tushe akasaka kiɗa aka cashe hanklinta gabaki daya a kwance yake sanin cewa zata zama matar ibaad daga gobe, nd then ayaana will be out of the picture bata da sauran fargaba.
har dare suna dantse rawa ita da nala duk sai taji duniyar yamata mugun dadi suna wani irin murna tsabar farin ciki dakyar tay bacci tana jin kamar safiya bazaiy ba.
daga fannin su ammi karama kuwa tunda suka dawo gida ta shiga damuwa sosai musmn da ta kira ibaad a land line na gidan bappa zaidu ta masa fada akan abun yayi ma hajiya mairo taga yana amsa mata wani iri iri da taurin kai sai taji ranta bai mata dadi ba har takai kararsa wajen aminiyarta nurse dan tasan suna shiri da ibaad din sosai ko zata iyaji musu menene asalin matsalarsa da auren ayaanah dayake cewa bazai taba bari a daura ba sai in baya raye.
duk dama tajima da sanin relshp dinsu is special amma bata kawo soyayya bane mai zafi, har gidan anty nurse din ta turashi da yamma , bayan yaje wajentan sun jima suna magana akan auren, shikansa ya sha mamakin kansa daya iya fayyace mata irin son dayake ma ayaanahn har idonsa na tara ruwa...
memakon ya zama itace ta langwasashi sai kuma tafarajin tausayinsa sosai hakuri kawai ta bashi tace yaje sai goben da ssafe zata kira mamansa suyi maganan haka ammi karama tasha jiran jin feedback ko ganin ibaad yazo bada hjy mairo hakuri amma sai shiru..
yau ranar daurin aure jirgin asubah ya dawo da bappa zaidu daga inda yaje, dan hutun daya samu kwana biyun away d stressed he looked very healthy fresh nd handsome hasken fatarsa ya dada yauqi kamar an gogeshi da ruwan madara..
6am ya masa acikin gidansa inda da ibaad din kawai suka gaisa ibaad ya masa bayani cewa by 9am jirginsu maheer zai iso, mujaheed kuma a abuja zai sauka kafin nan ya sake daukar jirgi yazo kano dan haka su maheer zasu iya rigashi isowa..
bappa zaidu yace babu komi Allah ya kawo su lafya shima yanxu haka bacci zaiyi zuwa 9am din saboda haka kar adamesa har sai ya farka. tunda ibaad baiji bappa ya masa magn auren uncle moh ba yagane cewa baisan komi akai ba all this things were planned witout his knowlegde hmm, ahnkli yakarkada kansa shima baice komi ba dan gara yay shiru hala in bappa zaidun yaje yaji yace bazai daura auren ba maybe zasu shiga hayyacinsu dan yasan bappa bazai taɓa bari ama kowa auren dole agidan ba.
yana daga tsaye bappa zaidun yadauki sabbin fararen manyan kaya designers masu kyau ya bawa ibaad din kamar yadda yay wa maheer a aranar aurensa, yace masa yaje dashi su zaisaka yau na daurin aurensa, ibaad ya masa godiya ya karba yaje room dinsa dan dama shi baiyi wani shirin aure ba kuma basu gayyaci kowa ba,yana kunna wayarsa yaga
text din ayaana yana ganin cewa tana son ganinsa yaji gabansa na faduwa, rigar sanyi kawai ya dora akan doguwar wandon dake jikinsa ya dau car key ya fito a gaggauce ya nufi gida..
da sanyin safiya ya iso iska me sanyi yana kan kadawa, ana bude mashi gate banda securities da suke tsaye baici karo da kowa ba ahnkli ya kyabe baki wai duk dama yau auren mutane biyu agidan kenan amma gida yay dry tamkar kabari, sosai waje ya dauka da shiru dan ko irin hayaniyar yan uwa da masu girke girken abinci ba a gayyato ba kuma dama ammi karama ta riga ta cire hannunta akan hidima ,anty safeera kuma bata saukowa yanxu sai in xata fita.
kusan komi da za'aci odersa kawai hajiya mairo ta saka akayi snn daga can kitchen din shagonta ake duk wani girke girke da shirye shirye agidan kam kowa baccinsa yake sha ana jiran daurij aure kafin ayi karamar home walima da budar kai tareda makwabta, the house was soo unsually quite, babu motsi babu surutu hajiya mairo sosai taji tsoron abunda ibaad zaizo ya mata shiyasa tun da tabar asibitin jiya da yamma tasa aka kaita gidan hajiya hajara takwana acan shiyasa ma familyn house babu wani uban daya tashi sassafe da sunan shirin aure.
kai tsaye ibaad ya wuce ya shiga sashen amminsa ya nabude kofar dakinsa ya tura ma ayaana text akan taxo, daga nan jefar da wayar yay akan gado, jin dakin yay dumi yasa yacire rigar sanyin jikinshi ya shiga bathrum ya wanke fuskarsa da niyyar yana fitowa zai saka plain shirt yana bude kofar kuwa saiga ayaanah itama ta shigo da sauri pjamas ne marar nauyi pink colour ajikinta riga da wando mai laushi quiet revealing amma ba sosai ba, dogon yololon sumanta mai sulbi ta sakeshi har gadon bayanta, fuskarta yay extra fresh yana wani irin glowing, tsayuwar cak yay jin tsikar jikinshi ya bala'in tashi dayaga yana iya hango dangling breast dinta tacikin rigar a saukake.
Da dan sauri ta karaso gabansa suna kallon juna idanunsa na sauyawa with speed,diso dison ruwan dake sauka akan faffadan kirjinshi takalla abazata ta hadiya yawu ahankli tace Yaa Gud morning
...yace.."morning bby u wntd to see me? ta dan makale wuya da sakaltaccen murya tace yes sai ta matso daf dashi atake yaji gabansa na bugawa hos throat went dry as she stood that close irin too close in nan,
iskan dakin gabaki daya yaji ta fara masa nauyi gabaki daya, gani yay ta shagala ta kafe faffadan fresh kirjinsa da ido tanakuma clutching pjyamas din ta da hannu kamr wacce take jin tsoron girmansan
She took a step closer so close enough da dumin numfashinta yake sauka akan bare chest dinsa yanajin dirqr dumin nimfashintan har cikin ilahirin jikinsa untill His own breath staterd to hitched involuntarily.
tace “yaa bazan iya jira bane nd If I waited any longer I would lose the courage to save myself. batare da ya taɓata ya saka idonsa acikin nata yace ayaanah, this isn’t easy for me either ..amma dan Allah dont do anything stupid kinji? take idonta yacika da ruwa a dan marairace tace "kawai so nake kasan zan tafi dan karkayi fushi in baka ganni ba...yadda tay maganan da muryan kuka yasa ya juya mata baya ahnkli cikin lumshe ido kafin ya kaiga budewa yaji dirar soft hands dinta akan bare backs dinsa ta tabasa very soflty saida sigar
jikinsa ya kara tashi
kasa motsi yay cos The touch sent a sharp shiver through him, tace yaa dan Allah ka juyo ka kalleni mana,..jikinshi a matukar muce ya juyo And it almost broke him to see the fear of loosing him in hr teary eyes. cikin sakin sakin snnyar hawaye tace“yaa I’m scared nide kawai kagayamin inna tafi zakazo kaneme ni??
tallabo fuskarta yay da hannunsa idonsa da wani irin rauni, dumin numfashinsu na gogan na juna muryansa a raunace sosai yace ayanaah i cant give u permision to run away...in wani abu yaje ya sameki fa...kinsan kuwa sai nafi kowa shiga cikin tashin hankali ko??.
hawayenta nakan zuba masa hannu ahnkli tace' i will be careful i promis..kamr zai mata kuka yace “Ayaana, cikin katsesa da sauri tace “yaa Please, tana kallon idonshi ta dada narkewa gripping his shirtless chest ta kama fatarsa da tsumayi tace I just need to know if wont be alone...
muryansa na rawa rawa ahnkli yace “kema kinsan If you leave I will follow you anywhere.” tace nd You won’t let them stop you? dada jawota kan kirjinsan yay yana sauke ajiyan zuciya cikin lumshe ido yace “I’ve already lost you once in my mind, i won’t survive losing you in this reality. cikin kukan tafara murmushi dats soft, broken, hopeful ta kara kankamesa. tareda dada resting kanta against his chest tana sauraron yadda cikin zuciyrsa take bugawa da karfin tsiya, his hrt It’s beating so fast dat is almost melting her nd turning her on at the same time..
⏯️5️⃣0️⃣FINAL PAGE
tunda suka gama waya da sultana ayaana ta koma bakin gado ta rafka wani uban tagumi dan kwata kwata kalman qaddara ko hakuri akan lamarin rabuwarta da ibaad baya sanyaya mata zuciyarta ko kadan
ana gobe da safe daurin aurenta for the first time ranar daya kamata ace tafi kowa zumudin gani saidai tamkar mutuwar ta haka takejin fargaban tunkararsa, she stayed up very late har wajajen 2pm nadare tana xaune tana tunani, saican data juya taga safiya har tay wani lalle dasu kitso na shagalin bikin yayanta kyabe baki tay sai taji kishi gabaki daya ya dawo mata sabuwa..
mikewa tay da sanyin jiki ta fara tattara iya kayan da zata gudun dashi adan karamin jaka within few min ta gama, da tunanin gobe zata gaya ma ibaad inda zataje inyaso inyay auren nasa saiyana zuwa inda take dan suna haduwa, harsai sun samu mafita dan tasan inhar yana sonta sosai bazai hanata kubutar da kanta gobe daga wann mummunan qaddarar ba.
har saida ta gama haɗe kayanta tass snn ta bi lafiyar gado ta kwanta bada jimawa ba bacci me nauyi ya kwasheta..
ata fannin zainab arifah kuwa gabaki daya ranar juma'an shagali guda aka mata agidansu da sunan sakun lalle da wankan amarya, hajiya hamida ta gayyato kawayenta masu kudi its was so fun aka mata komi agidansu kamar bridal shower aka mata hoto hardasu cake cake kala kala kai komi saida akayishi na nuna kai da almubazaranci.
bakaramin dadi taji da mummynta ta dinga basu labarin matsalar gidan anty safeera ba, nothing makes zainab extremely happy kamar ji datay cewa ayaanah zatay aure, auren ma ba da saurayi ba da babba wanda yasha ruwa yake da manyan yara kuma fa wai uncle moh. kai rabonta datay dariyar mugunta har cikinta yana kulewa harma ta mance.
shagali sukayi da tushe akasaka kiɗa aka cashe hanklinta gabaki daya a kwance yake sanin cewa zata zama matar ibaad daga gobe, nd then ayaana will be out of the picture bata da sauran fargaba.
har dare suna dantse rawa ita da nala duk sai taji duniyar yamata mugun dadi suna wani irin murna tsabar farin ciki dakyar tay bacci tana jin kamar safiya bazaiy ba.
daga fannin su ammi karama kuwa tunda suka dawo gida ta shiga damuwa sosai musmn da ta kira ibaad a land line na gidan bappa zaidu ta masa fada akan abun yayi ma hajiya mairo taga yana amsa mata wani iri iri da taurin kai sai taji ranta bai mata dadi ba har takai kararsa wajen aminiyarta nurse dan tasan suna shiri da ibaad din sosai ko zata iyaji musu menene asalin matsalarsa da auren ayaanah dayake cewa bazai taba bari a daura ba sai in baya raye.
duk dama tajima da sanin relshp dinsu is special amma bata kawo soyayya bane mai zafi, har gidan anty nurse din ta turashi da yamma , bayan yaje wajentan sun jima suna magana akan auren, shikansa ya sha mamakin kansa daya iya fayyace mata irin son dayake ma ayaanahn har idonsa na tara ruwa...
memakon ya zama itace ta langwasashi sai kuma tafarajin tausayinsa sosai hakuri kawai ta bashi tace yaje sai goben da ssafe zata kira mamansa suyi maganan haka ammi karama tasha jiran jin feedback ko ganin ibaad yazo bada hjy mairo hakuri amma sai shiru..
yau ranar daurin aure jirgin asubah ya dawo da bappa zaidu daga inda yaje, dan hutun daya samu kwana biyun away d stressed he looked very healthy fresh nd handsome hasken fatarsa ya dada yauqi kamar an gogeshi da ruwan madara..
6am ya masa acikin gidansa inda da ibaad din kawai suka gaisa ibaad ya masa bayani cewa by 9am jirginsu maheer zai iso, mujaheed kuma a abuja zai sauka kafin nan ya sake daukar jirgi yazo kano dan haka su maheer zasu iya rigashi isowa..
bappa zaidu yace babu komi Allah ya kawo su lafya shima yanxu haka bacci zaiyi zuwa 9am din saboda haka kar adamesa har sai ya farka. tunda ibaad baiji bappa ya masa magn auren uncle moh ba yagane cewa baisan komi akai ba all this things were planned witout his knowlegde hmm, ahnkli yakarkada kansa shima baice komi ba dan gara yay shiru hala in bappa zaidun yaje yaji yace bazai daura auren ba maybe zasu shiga hayyacinsu dan yasan bappa bazai taɓa bari ama kowa auren dole agidan ba.
yana daga tsaye bappa zaidun yadauki sabbin fararen manyan kaya designers masu kyau ya bawa ibaad din kamar yadda yay wa maheer a aranar aurensa, yace masa yaje dashi su zaisaka yau na daurin aurensa, ibaad ya masa godiya ya karba yaje room dinsa dan dama shi baiyi wani shirin aure ba kuma basu gayyaci kowa ba,yana kunna wayarsa yaga
text din ayaana yana ganin cewa tana son ganinsa yaji gabansa na faduwa, rigar sanyi kawai ya dora akan doguwar wandon dake jikinsa ya dau car key ya fito a gaggauce ya nufi gida..
da sanyin safiya ya iso iska me sanyi yana kan kadawa, ana bude mashi gate banda securities da suke tsaye baici karo da kowa ba ahnkli ya kyabe baki wai duk dama yau auren mutane biyu agidan kenan amma gida yay dry tamkar kabari, sosai waje ya dauka da shiru dan ko irin hayaniyar yan uwa da masu girke girken abinci ba a gayyato ba kuma dama ammi karama ta riga ta cire hannunta akan hidima ,anty safeera kuma bata saukowa yanxu sai in xata fita.
kusan komi da za'aci odersa kawai hajiya mairo ta saka akayi snn daga can kitchen din shagonta ake duk wani girke girke da shirye shirye agidan kam kowa baccinsa yake sha ana jiran daurij aure kafin ayi karamar home walima da budar kai tareda makwabta, the house was soo unsually quite, babu motsi babu surutu hajiya mairo sosai taji tsoron abunda ibaad zaizo ya mata shiyasa tun da tabar asibitin jiya da yamma tasa aka kaita gidan hajiya hajara takwana acan shiyasa ma familyn house babu wani uban daya tashi sassafe da sunan shirin aure.
kai tsaye ibaad ya wuce ya shiga sashen amminsa ya nabude kofar dakinsa ya tura ma ayaana text akan taxo, daga nan jefar da wayar yay akan gado, jin dakin yay dumi yasa yacire rigar sanyin jikinshi ya shiga bathrum ya wanke fuskarsa da niyyar yana fitowa zai saka plain shirt yana bude kofar kuwa saiga ayaanah itama ta shigo da sauri pjamas ne marar nauyi pink colour ajikinta riga da wando mai laushi quiet revealing amma ba sosai ba, dogon yololon sumanta mai sulbi ta sakeshi har gadon bayanta, fuskarta yay extra fresh yana wani irin glowing, tsayuwar cak yay jin tsikar jikinshi ya bala'in tashi dayaga yana iya hango dangling breast dinta tacikin rigar a saukake.
Da dan sauri ta karaso gabansa suna kallon juna idanunsa na sauyawa with speed,diso dison ruwan dake sauka akan faffadan kirjinshi takalla abazata ta hadiya yawu ahankli tace Yaa Gud morning
...yace.."morning bby u wntd to see me? ta dan makale wuya da sakaltaccen murya tace yes sai ta matso daf dashi atake yaji gabansa na bugawa hos throat went dry as she stood that close irin too close in nan,
iskan dakin gabaki daya yaji ta fara masa nauyi gabaki daya, gani yay ta shagala ta kafe faffadan fresh kirjinsa da ido tanakuma clutching pjyamas din ta da hannu kamr wacce take jin tsoron girmansan
She took a step closer so close enough da dumin numfashinta yake sauka akan bare chest dinsa yanajin dirqr dumin nimfashintan har cikin ilahirin jikinsa untill His own breath staterd to hitched involuntarily.
tace “yaa bazan iya jira bane nd If I waited any longer I would lose the courage to save myself. batare da ya taɓata ya saka idonsa acikin nata yace ayaanah, this isn’t easy for me either ..amma dan Allah dont do anything stupid kinji? take idonta yacika da ruwa a dan marairace tace "kawai so nake kasan zan tafi dan karkayi fushi in baka ganni ba...yadda tay maganan da muryan kuka yasa ya juya mata baya ahnkli cikin lumshe ido kafin ya kaiga budewa yaji dirar soft hands dinta akan bare backs dinsa ta tabasa very soflty saida sigar
jikinsa ya kara tashi
kasa motsi yay cos The touch sent a sharp shiver through him, tace yaa dan Allah ka juyo ka kalleni mana,..jikinshi a matukar muce ya juyo And it almost broke him to see the fear of loosing him in hr teary eyes. cikin sakin sakin snnyar hawaye tace“yaa I’m scared nide kawai kagayamin inna tafi zakazo kaneme ni??
tallabo fuskarta yay da hannunsa idonsa da wani irin rauni, dumin numfashinsu na gogan na juna muryansa a raunace sosai yace ayanaah i cant give u permision to run away...in wani abu yaje ya sameki fa...kinsan kuwa sai nafi kowa shiga cikin tashin hankali ko??.
hawayenta nakan zuba masa hannu ahnkli tace' i will be careful i promis..kamr zai mata kuka yace “Ayaana, cikin katsesa da sauri tace “yaa Please, tana kallon idonshi ta dada narkewa gripping his shirtless chest ta kama fatarsa da tsumayi tace I just need to know if wont be alone...
muryansa na rawa rawa ahnkli yace “kema kinsan If you leave I will follow you anywhere.” tace nd You won’t let them stop you? dada jawota kan kirjinsan yay yana sauke ajiyan zuciya cikin lumshe ido yace “I’ve already lost you once in my mind, i won’t survive losing you in this reality. cikin kukan tafara murmushi dats soft, broken, hopeful ta kara kankamesa. tareda dada resting kanta against his chest tana sauraron yadda cikin zuciyrsa take bugawa da karfin tsiya, his hrt It’s beating so fast dat is almost melting her nd turning her on at the same time..