← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 95 OF 161

Sashe 95

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

hawaye na kan sauka a idonta ta mika masa har tagama cire rai akai, ta dauka tafiya da abun sa zaiyi, duddubawa yay kirjinsa har yana bugawa da karfi dayaga baiga wani abu aciki ba ya shiga contact dinta ya ya canza sunan daga big dady, ya dawo mata dashi uncle muhammad. ya canza na mujaheed ba ya sa mata yaa mujaheed..

ya koma call logs dinta yaga daga sultana sai wata schl mate inta Aisha suke yawan waya, danna kan layin uncle moh yay ya saka a blocked. snn ya kashe wayar me gabaki daya da tsananin fushin da baisan yana dashi ba ya kalleta yace"...no calls today,..kije ynxun nan kiyi sallah kiy bacci. bazan ce miki kidena karban wayann abubwn awajensa ba aikinsan babu kyaune shiyasa kika ki gayamin tun farko but since ure hiding it ,continue. yana gama furta hakan ya damka mata wayar ahannunta ya fita cikin sauri..

#
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata

*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*

*WATTAPAD @SURAYYAHMS*

*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*

#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[30/11, 00:07] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫.
arewabooks@surayyahms.

as usual, extra-ordinary beautiful nd hilarious comments nd hypes from different angles.thank you my kind readers❤️uncle moh loves u more soyayyar karfi dayaji..duk wanda yaji haushi munsani, dan bamu cemai dear ko mun siya masa ice cream bane toh babu yadda aka iya damu. #team uncle moh #big zaddy khaalidina feeha abadan🤣🤝.

⏯️3️⃣3️⃣

kallon kofar da ibaad ya rufen tadingayi tana hawaye masu sanyi daga tsaye, wani irin sanyi jiiknta yay duk sai taji karamin zuciyarta ya bala'in rikicewa a lkci guda, zama tay a bakin gadonsa hawaye na zuba a idonta, ta rasa meke mata dadi, tajima anan cikin dakinsan bata fita ba har saida taji alamar sunfita sallan isha kafin nan itama ta fito

ammi karama dake tattara falon tabi ta da kallo ganin irin sanyin da jikinta yay da kalan jan zuciya datakey sai batace mata komi ba dan tasan bazai wuce case ne tsakaninta da ibaad ba, ayaaana bata gane komi ba har taje room dinsu
tay alwala tazo tay sallahn magrib, nan inda tay sallan tazauna tana karatun qur'ani har akayi isha'i ta tashi tayi

Tana cikin sallah ta kara jin surutunsu a falo da alaman sun dawo yaa maheer da abokasan da yaa ibaad din suna cin abinci they are all gisting about football anata hayya hayya akan E football nd most of maheer's frend basu san wai ammi karama ba mamansa na asali bane dan all this time gani suke kamar ma duk duniya yafi sakewa a rayuwarsa da ita bai taba kai abokai gidansu can ba saboda yasan mahaifyrsa ammi babba ta bala'in tsanan ganin baqi.

ayaanah tana idar da sallanhta akan sallayan ta zauna tareda cigaba da nitsuwa tanamai rero karatun qur'ani haddanta take ta nanatawa dan ya zauna mata dakyau a kwkwalwa, ita dadi ma taji da suka kasance a falon basu tafi da wuri ba ita kanta saida ibaad yay mata fada tafara gane kamar abunda ya fadin gaskiya ne kawai it will only be better in zaina siya musu abu da yaransa atare amma ba yana wareta yana bata abubuwa masu shegen tsada ba.

daga falon kuwa irin wajajen 9:30pm abokan maheer har sun fara tunanin tafiya gida ibaad ya biyo ammi har cikin dakinta da maganan

duk dama ya nuna mata cewa baison wann abun gifts da outings da uncle moh yake son farayi sa ayaanah ammi bata wani bashi fuska akai sosai ba.

tace masa ya kwantar da hanklinsa bazata taɓa barin ayaana ta fita agidan da dare ba, but der is nothing wrong with gifts..kawai saidai in ace uncle moh din yana daurewa ya musu da yaransa tare, sabida ko ayaanan ma ai bazatana jin dadi ana wareta ba, amma in sukace uncle moh kwata kwata yadena bawa ayaana abu zai dawo musu babban case agidan harma agaban hajiya tunda yarinyan nan dai respnsibtyn gidan sun ne gabaki daya...

ganin kamar ibaad bai wani qamsu ba tafara masa fada tace batason ya jawo mata abun magana kawai yasaka ido akan ayaana amma kar yace zaihana wani agidan muamala da ita bare ma uncle moh ai kawunsa ne, yana da yaran da suka girme ayaana dan haka bazai cutar da ita saidai ayi masa gyara kawai..

bada son ransa ba yabar maganan, sun fito daga kitchen dn kenan saiga mujaheed ya shigo, ya gaishe da ammi da ladabi, snn suka gaisa da ibaad kai tsaye yace ammi ayaana fah? tace"ohh yanzu dai na leka dakinsu naga tana kan haddanta a daki amma bari na duba maka hala ta gama tay bacci naga goma saura..

yace okay, dama babanmu ne yace inbatay bacci ba tazo ynxu..wani irin dauke wuta ibaad yay atake yace "kaje kace masa tay bacci. its late!
mujaheed ya juya atake ya kallesa, ganin inda ya mugun hade rai sai baice komi yace "okay, ammi sai goben inta farka sai ki gaya mata wai her phone is still off ..da kai ta amsa masa yana barin wajen ta juyo da kallon tuhuma ta kalle ibaad tace meye hakane kam rayyan?ayaana is awake
meyasa zakace masa haka

hade ransa yay bai amsa ba sai can ahnkli snn yace amma ammi ai dare yayi, its almost 10, yakamata ma ai kisa musu light out mana pls ammi
....10ck sai karsu bar dakinsu suje koina they are still kids ynxu ne suke bukar bacci...

tace rayyan i know what ur problem is, kuma nace maka zan masa magana. but this isnt a boarding house bazaka hana yaran nan fa walwala ba, amma tunda kace light out ne aishikenan, amma bazan dai hanata zuwa sashen safeera akan wann maganan ba,..gobe kuma zan samu muhammad din, i will talk to him abt the gifts, dan naga kmr kai baka yarda da kowa bane ko?? shiru yay baice komi ba, muryanta kasa kasa tace" kasan ya riga yasaka aransa cewa kana da raini shiyasa jinin ku bai hadu sosai ba tun kana karami, ni wallah gaskiya banason wani hayaniya ya shiga tsakanin ka dashi akan ayaanah, i dont have energy for all this family feuds rayyan pls ka rufamin asiri..i promise u ayaana will be fine innaga wani abu da zai cutar da ita i wll even solve it myself. zai magana cikin dakatar dashi tace " ya isa haka babana muje kawai gobe in kazo wknds zakaji komi.

gyada mata kai yay a ladabce har suka shigo cikin sauran mutanen dake falon ammi duk tay sallama da abokan maheer within few minutes suka watse gidan ya dauka da wani irin shiru....

washe gari da safe ranar asabar ayaanah tana idar da sallah ta fito sanye da hijabin datay sallahn ajikinta ta wuce dakin ammi karama da sanyin ladabi ta tsuguna tace mata "ina kwana ammi" ammi dake zaune akan sallaya da mrmshi tace "lafiya kalau ayaana har antashi? how was ur night tace fine alhamdullh. "toh yanxu dai kije kiyi wanka jiya uncle dinku ya aiko a kiraki da dare ina dai ba wani barna kuka masa acan bako?ambaton hakan da ammi tay yasa ayaanah ta dago kai da mamaki tace"a'a..ban masa komi ba. sounding curious ahnkli ammi tace" jiya akace min kin kashe wayarki ne ma shiyasa bai sameki acan ba, ayaana, kifadamin gaskiya karkiji tsoron kowa kinga bana son dan yana baki kyauta yaje ya dawo miki wani abun tashin hankali da yan uwanki ko a gidan nan in akwai wani abu dake faruwa bansani ba ki gayamin kawai ynxu..

kan ayanaah na kallon kasa tace" Ammi babu komi, dama jiya ne kawai ya kira awaya kuma sai yake cewa wai na fito zai kaini wajen ice cream wai bayan ishai sai yaa ibaad yaji wayar sai yaji haushi ya kashe wayar gabaki daya..amma wallh ammi bani nace masa inason haka ba. nifa babu ruwana bance yana bani abu ba.

ammi karama ta dan yi shiru tace "its okay, nasan ban taba gaya muku ba amma once is 6:ockpm henceforth babu fita agidan nan. duk wani ice cream ko wani ciye ciye da zakuyi duk ayishi da rana banda dare 10pm kuma naga kowa acikin dakinsa, snn dik abunda ya baki ki tabbata kin gaya mana sabida kar wata rana azo wani matsala yataso akanki ace bamu sani ba kinaji na ko?

ahnkli tace eh inaji ammi
tace good toh kije kiyi wanka, bansan meyasa yake nemanki ba amma in kin gama sai kije ki gaishesu saikiji ki dawo maza ynxun nan.. tace toh. ammi karama ta sallemeta ta fita, tana komawa dakinsu wankan safiyar tay ta canza kaya tasaka riga da skirt da mini hijab ta wata danlop sleeper akafarta ta fito

kai tsaye ta wuce sashen anty safeera bata tare da tasaka komi aranta face fargaba da rudewar tunani

Har ta isa Allah Allah take taga koda mujaheed ne amma ina wajen gabaki daya is silent kamar babu mutane aciki, sai taji tsoro ya kamata bazata iya zuwa dakinsa ita daya ba, kai tsaye ta wuce zataje kofar kulthum tana kama handle tun bata bude ba taji anyi gyaran murya ata bayanta adan tsorace ta juyo caraf suka hade da uncle moh wani irin murmushi taga ya mata daga can nesa yace ayaana dear karaso nan mana..ai jiya na aika a kiramin ke aka ce mi kinyi bacci.

kamar wacce kwai ya fashe mata ajiki ta sake kofar kulthum din ta dawo ta wajensan tana tafiya ahankli ahankli kamar bazatyi ba harta karaso kuwa bai daga idanunsa akanta ba

yarinya datake jss 1 kam gani yake girmanta bazaiyi wuya ba within few years to come ne kawai zata zama ready sexually, physically nd mentally, sann ya aureta ta zamo nashi, bama sai takai 18 ba tunda hatta ammii karama ma yasani sarai batakai 18 din da ake fada ba aka aurota agidan nan so ba akansa za'a fara auren karamar yarinya agidan ba.
Chapter 95 · 0% Book details