← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 138 OF 161

Sashe 138

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

kamar da wasa Hajiya mairo tay ta jiran tsammanin ko zaidu zai shiga hanklinsa ya sauko ya kyale ayi maganan auren nan amma sai shiru..

bata taɓa sanin cewa zaidu yana da wann kalar taurin kan ba ko kadan.

cikin kwanakin nan gabaki daya yabi ya sauya mata, ya canza daga mutum mai kawaici da tsananin biyayya agareta data san dashi ya dawo me taurin kai da kafiya, dan haryau tunda yay magana daya tak bai sauya ba, duk fitina duk bala'i duk tashin hankli datake tayarwa agidan kullum abanza yake karewa..

nd worst part ma da ibaad yay banza da abun dan ko lkcin amsa baqar magnrta bai fiye samu ba bare ma yazo har gidan.

kusan satikai biyu ana wann case din, wanda ya bala'in jawo jiji da kai da ikon da prof yake ji dashi yay sanyi, atunaninsa yana da wani izza da ikon da zai saka hajiya mairo kai tsaye ta amshi batunsa ya zama maganansa kawai akaji, ya dauka dayaje gidan aka zauna akayi magana duk zasu rusuna ne abishi asaka rana.

yana tsammanin cewa kowane acikinsu yakejin matsanncin shakkarsa, he expect them to be worshiping his words as per thr richest son of the entire family, tunda yasan iyayensa sai yasan iya abunda yaga dama yake zanta musu, a tunaninsa aiyafi sauran yan uwansa daraja ne kuma ya isa ne shiyasa tun dacan iyayensu suke yawan bin bayansa akowani case inya taso.

saidai ayan kwanakin nan sosai dan uwansa zaidu ya bashi mamaki, despite all the threats, nd tantrums na hajiya amma wai zaidu bai rusuna ya musu biyayya akan maganan ba..

hankalin prof ya tashi matuka, musmn daya ga kamar he wont be able to have full control of the marriage ayi komi cikin tafin hannunsa kmr yadda yay tsammani, dan yanaso ne ace kowa na karkashin ikonsa ne sai abunda ya gindiya musu gameda yarsa kawai zasuyi.

arana na sha hudu da faruwar Abun tunda anty safeera tazo gidan zainab arifah tay lumi tafara musu eaves droping har saida taji kishin kishin lkcin anty safeeran take kan gaya ma hajiya hamida cewa ga abubuwan dake faruwa acan agida bappa zaidu yace kaza kaza ibaad ma yace bazai aure zainab din ba haryau kuma babu wata cigaban magana akan haka. tunda zainab taji haka tsoron yuwar rugujewar shirin ta sai ya bala'in rufeta
tarasa meyake mata dadi, tay kukan, ta shiga tsananin mamakin jin wai harma kenan tay yunkurin kashe kanta amma ibaad baisauko ya rusuna ba, to kenan batasan kuma me zatay yanxu ba.

her eyes were shut nd soaked in tears cikin rasa nayi tafara jin gara kawai tabar duniyan indai zata rayuwa taga ibaad da wata macen da ba ita ba, gara ta bar duniyan kawai. it was very hard for her to decide to end her life for real tunani tay wanda yakaita har safiya, as early as 5 am ta jawo wani allura da drugs da ake ma sport horses, lkcin tasan an kusa zuwa a dubata dan 6am ake zuwa duba jikinta tana miƙewa zaune kuwa ta danna ruwan alluran a hannunta witout regret for 5 min tana zaune can kafin yafara reacting tafara birgima kasa kafin kace wani abu ta dauke gabaki daya jikinta ya dawo kamar kankara da alama her body is shutting down dakansa dan wann karon dagske takey ba wasa ba.

haka aka sake farkawa da wata sabuwar tashin hankali agidan da sassafen aka rushing inta I.C.U under strick medical attention aka fara kkrin dawowa da circulation inta da oxygen da allurai likito ci sunkai shida akanta

untill it begin to feel like she is really dying hajya hamida tana kuka daga kofa tana faduwa akasa ana riketa, ana fara saka ma zainab shock...jiri ya debi prof ya fito waje jikinsa na rawa idonsa cike da hawaye da kuma fushi

ya dauko wayarsa dacan bappa zaidu ya fara kira da niyyar zaici masa mutunci snn ya jadadda masa cewa inhar zainab ta mutu toh wallah sai ibaad ya mutu..

yakira kira for some reasons bappa zaidu yana ganin kiran amma ya share sai bai daga ba har ya gaji ya dena.

gashi dama baida layin hajiya mairo ma saida ya kira uncle moh kai tsaye, yace ya kawo mata wayar, a hujajn sassafe lokacin ta idar da sallah lenan sai gashi ya shigo..yace hajiya yaa zayyanu ne ke son yin magana dake.

tunda taji ance shi ne gabanta ya fadi da sauri kuma acikin fargaba ta amshi wayar tace zayyanu lafiya kuwa kira da sassafen nan?

tunda taji muryansa ya fashe ya zama abun tsoro yana rawa rawa tamike tsaye tana cewa meye haka zayyanu meye kar kace min zainab ta mutu?

fadin hakan datay yasaka ya fara mata ihu yana gaya mata wasu irin tsauraran kalamai dat contains alot of threath na kisan kai kamar ba acikin hayyacinsa yake surutun ba.

suna gama wayar hajiya mairo ta yanke jiki ta fadi a sume jikinta na convulsing dakansa uncle moh yay maza maza ya daukota a hannu ahannu ya fito da ita awaje gidan ya kara rikicewa da hayya hayya ammi karama ta bishi ruwa ruwa aka kaita asibiti aka samu jinin ta ne yay mummunan hawa atake ashiga ciki da ita ana bata taimakon gaggawa

rudani yasaka kowa yay tsammanin ko mutuwa zainab din tayi, uncle moh yakira bappa zaidu da guntun rashin kunyarsa zai fara masa maganar banza kenan yaja tsaki baima tsaya jinsa ba ya katse wayar ya kira ammi karama

lkcin tuni anty safeera ta wuce asibitin da zainab din take wanda da kyar da wahala da tashin hankli kafin ECG na zainab ya dawo 30% kuma har yanxu bata farfado ba. sai a sann su prof suka dawo cikin hanklinsu saidai sosai suka dau zafi yanxu...

kafin isowar su bappa zaidu asibitin da hajiy mairo take already anty safeera ta kirasu uncle moh da ammi karama ta sanar dasu cewa zainab tana raye but she is not out of danger yet, anadai kan monitoring dinta...

hanklinsu ya dan kwanta amma kowa cikinsu na mata addua isowar su bappa zaidu ke dawuya Ammi babba ta tada sabon gulma tanata tambyr uncle moh abubuwa wanda ko gaisawa da yayan nasa baiyi ba ya hau dokin xuciya wai shi a dole xaa kashe musu uwa

wasu maganan ma da gatse yake gaya ma ammi babba game da halinda zainab din take ciki.. bappa xaidu ko ajikinsa baice musu uhum ba, ko Allah ya sawwaka baice ba, iyaka fatima yay wa few questions game da jikin hajiya tace masa likita yace hawan jini ne.

sun zauna a waiting room for a while kafin nan akaxo akace musu hajya mairo ta farfado ta xama stable, kusan atare suka shiga suka sameta ta kifa kanta tana hawaye kowa ya mata sannu ta amsa bata amsa bappa zaidu ba. sai can da likitta yazo yay musu bayani yace kar asake barin jininta ya hau haka of not zata iya samun temporary paralysis ga jikin tsufa, ana gama bayani ta kalle bappa xaidu tareda nunasa da yatsa cikin tsananin fushi tana cewa zaidu sai ka zuba ruwa akasa ka sha tunda kay amanna saika hada kai da rayyanu kun kashe yar dan uwanka har lahira,..tace itama kawai ya kasheta yaga bayan ranta ta amince zata mutu ta bar masa duniyan ya jika ya sha shida rayyanu.

shide baice komi ba tafara kuka duk su ammi karama suka taru akanta suna bata hakuri kawai tafara bori tana cewa "zaidu inhar nina haifeka toh ka bari ayi auren nan kodan yarinyar nan ta samu lafya idan kuma kakiji wallah baxaka ki gani ba, kafin ka kasheni saina tsine maka albarka inde nono na kasha ka girma ba tsintar ka nay a bola ba tsinuwata wallahi saiya bika marar hankali kawai taɓabbe.

tana gama koke kokenta ya bata hakuri, shide baice eh ko aa ba. ya kama hanyarsa ya fita kowa nashan mamakin irin taurin kai da kafiyarsa.

wajen aikinsa ya wuce direct ya shanshantr da maganan duk dama kalaman hajya ya balain sosa masa ransa sosai, sosai jikinsa yake bashi wann auren da sukeso su kullan kawai lalata rayuwar ibaad zasuyi dashi. he wil not have freedom, or will in it, infact he wont have a say in it so suke su maidashi bawa ga rayuwar xainab arifah da mahaifinta sai abunda sukaga dama zasuyi da rayuwarsa ta nan gaba. he knws what he is doing sosai shiyasa yaki sam ya sauko dan inyayi sake tamkar yaci amanan maraicin ibaad ne dan yasan kasancewa surki awajen prof yana tafe ne da kalubale babba.

tunda yaxo office bai kara kula wani kira daga gida ba, har aka sallame hajiya mairo ammi karama ce take wahala da ita kusan komi ita take mata asashenta. banda raki da baqaqen maganganu babu abunda hajy take xubawa daga ta kwanta sai tafara kuka tana cewa wallah wallah akan wann magana dai ta tsine ma zaidu albarka zata daga masa nono wann furucin nata sosai ya dinga daga ma ammi karama hankli.

da yamma bayan komi ya lafa prof dagacan yayi xuciya already ya fara hada case zazzafa yana neman yay sueing din ibaad a kotu da case me karfi wanda xai gigita musu hankali, kmar kuwa ammi karama tay nazarin hakan babban kawar hajy mairo tana zuwa ammi ta samu sarari ta musu sallama ta koma sashenta ta shirya sharply ta saka doguwar jilbab dinta dark green colour dayay mata kyau sosai, babu dandanin kwalliya a fuskarta ta shafa turare ta sabi jakarta ta dau motarta cikim gaggawa ta nufi ofishin bappa zaidu da yamma

ana daf da zai tashi ta iso wanda tun a mota ta riga tay duk wani nazarin da zatay akan maganan nan ba, tasan in akaci gaba haka za'ay asarar xumunci da zaman lafya atsakanin su dayawa. aganinta tunda dokokin prof bai shafe kar ibaad ya kara aure anan gaba ba, ai zai iya auren xainab din kodan darajar kwacinyr hanklinsu duka inyaso daga baya ya auro duk wacce yakeso ya aura.
Chapter 138 · 0% Book details