Sashe 93
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
cikin hade rai tace kulthum sultana oya kuma kubata haqri maganan nan ya wuce haka itace babba kuma taxo ta baku haqri ai sai kuyi hakuri...kusan atare suka ce "ya wuce anty zainab ..we are sorry too..dan karamin murmushi mujaheed yay yace good girls toh kusha hannu,abasu so suna qi haka ya saka duka suka sha hannu da zainab arifah kafin nan tabi anty safeera sama kowa na mamakinta, anty safee babu yadda bataso dan tasha cikin zainab Arifah ba amma tay kyam taki gaya mata komi
tace bata so ne kawai babanta yaji maganan na ya hanata zuwa cikin yan uwanta kuma nd she is bored na zama agida..she refuse to admit sabida ibaad ta dawo bada hqri amma sosai anty safeera ta ganeta.
nasiha ta mata akan ta rika kama kanta da shiga harkan yaran msnm ma ayanaah da kowa yake jin tausayin ta ana taimaka ma rayuwarta, anty safeera tay ta bawa zainab arifah labarin yadda ayaanah ta taso, har mutuwar sisternta inaya, da rabuwarta iyayenta da zuwanta nan birni da duk wani temakon da su ammi babba suke mata kai har kayan da aka siya mata da kudin da su ammi karama da bappa zaidu suke ɓatawa akan lafyarta da welfare inta da wanda ibaad yake kashewa akan karatun ta da komi sai data warware ma zainab a tunaninta wann bayanin is enuf to make zainab arifah sympathetic nd to understand the situation of ayaana agidan fully, danta dafa gane cewa yarinyace datake bukatar kulawa da taimako da gata sosai bawai haka kawai ake mata abubuwa ba..
saidai anty safee batay tsammanin a baibai zainab take jin labarin ayana datake batan ba all she hears is a story of a helpless, poor, sick village girl with broken parents dataxo cin arzikin ibaad dinta..
dan dai bataga dalili da za'ace dan mahaifyr yarinya ta damka yarnya a hannun ibad shikenan kuma sai yazamo tamkar ubanta ba.
amemakon taji imani da tausayi sai taji matsancin kishi da haushi dan bakaramin irritating inta labarin ayaanahn yay ba..
har anty safeera tagama mata bayanin kom batace uffan ba sai ayyah, eyyyah, so sad..so sad... ko nuna wani alaman wani abu aranta batay ba har suka gama maganan ta sauko kasa direct ta wuce sashen ammi karama, lkcin ayanaa tana kitchen tare da maheer tana nuna masa inda coconut juice din ammi yake ibaad ne kawai a falo ya gama cin irin tsiren tsinken nan kenan sai gata nan ta shigo .
tunda ta yaye labulen ta kallesa taji duniyarta gabaki daya yay haske tamkar wanda dacan acikin duhu take ynxu ne dare ya waye, dan tabbas wann maqudan son datakeji akan ibaad bata tunanin natural ne, ji take kamar Allah ne dakansa ya diga mata kaunar ibaad aranta, tunda ta dora idanunta akansa taji duka jijyin xuciyarta sun tsaya cak
ganin irin dressing din dake jikinsa oh my god irin mayun american urban fitters dinn ne
simple shirt creame colour, da wata matured suade tailored trousers he look old money classic, very smart nd groomed, tsaftarsa duk yafi tafiya da ita.
mancewa tay ana sallama ta shigo da dan rawan jiki da murmushi me sanyi tace "hi,ganin ya daga ido da sauri alamn baisan da shigowartan ba yasa tace ohhh..my bad
"salam...wani irin kallo ya mata a dake yace "wasalam
and who are u looking for?
..dan kadan ta lumshe ido tace "no one". cikin dauke kai yace "okay..daga nan ya cigaba da abun da yaky baikara kulataba, har tagama tsayuwarta ta taho ta zauna a kusa dashi cikin sauke ajiyan zuciya ahnkli tace "ive come to apologise..i am sooo sorry for what i did to ur sisters ibaad. it was childish dan Allah kay hakuri, suma na basu hakuri..i just want u to give a scnd chance kaima fa kasan ba hali bane, wallh baran kara bari wata kawa ta zugani ba...pls lets put this behind us..
yana jinta har ta gama tay shiru baice komi ba har ya gama tauna naman dake bakinsa ya dauki ruwa yasha snn ya dau tissure ya goge bakinsa da hannunsa he used almost 10 pieces of sheet na tissure, wajen ya dauke da wani irin shiru,shi be kalleta ba baikuma ce mata uffan ba, har tafara kokonton ko ma baiji me tace bane amma kuma taga kusan daf da chair dinsa take zaune
hawaye taji ya cika mata ido kirjinta yay nauyi ta kara juyowa ta kallesa taga kmr wayarsa ma yake shirin dauka muryanta na rawa na rawa tace are u listening to me at all?saida yaja kadan snn yace "yeah, apology ryt?toh, good for you!! now what? kallonsa take bata ko kiftawa dan duk duniya babu wanda yake bata mugun wahalar sha'ani kmr ibaad, the way yadda yake basar da ita yake ja mata aji da sauran su is deeply killing her, cos all her life ppl are made to worship, and serve her, rana daya kaje gidan su kaga yadda ake mata duk wasu hidiman rayuwanta acikin tsananin biyayya da nuna gata da sakalci har abada bazakay tsamanin zainab arifah zata taɓa budan baki tabawa wasu haquri dan kawai ta samu attention dinsa ba, bata dena kallonsa ba face saida taji hawayenta ya kusa zubowa ahnkli tace "are we cool now?? dede nan su ayaana suka fito tana daga idon ta kalle ayaana cikin dauke kai ta dafashi da wani irin shagwabben murya tace ibaad, i...missd you, nd i am sorry..pls say sumtin. mamaki ya cikashi kafin yace wani abu ta miƙe tana wani irin hawaye batace ma maheer komi ba ta kamo hannun ayaana da karfi ta jawota gabansa tana makalkale wuya tace "you see i wll apologise to her now..nide dan Allah ibaad kayi haquri wallh bazamu sake ba..
akaro na farko da ayaana tafara jin wani irin abu na rike mata zuciya zainab arifah ta fara kallonta tace hey little girl kiyi hquri kinji? i wll neva do that to u again kingama ai agaban quardian inki na fada
toh ki mance da komi kinji
kafin ayaanah tafara sakin hawayenta yace musu ya isa haka..just let her go..anji ..ni wnn surutun na damu na. ta ki sake hannun ayaana, da tsaki ya sa hannunsa ya raba yace ma ayaana "leave. da sauri ta wuce ciki ta wuce dakinsu bata kara lekowa ba, itama znab din zatamai magana cikin daga mata hannu yace 'its okay..just leave. thanks! cikin lumshe ido da budewa ta mike ta dauki jakrta ta fita da fushi..
maheer ya girgiza kai ya karaso har saida ya zauna snn yace"..yarinyar nan fa dagaske ne take sonka..
runtse idonsa yay alaman baison jin wann maganan
ahnkli yace "maheer kaina yanamin ciwo wallh..virus inda ta samin a brain ina ma kabarni dasu is enuf
maheer yana murmushi yace hmm wata rana zakace na fada maka dan abunda zaisa zainab tazo ta bada haquri ai babban abu ne.
ibaad yace ohonta, kaga ni bawai na gama yarda da ita bane... i knw she is upto sumting kawai dai abarsa ahaka but will defnatly keep my eyes on her...
dariya maheer yay baice komi ba har suka bar maganan ya wuce haka, jim kadan yamma yay, bappa zaidu yace sam yau magrib ma agida zasuyi dan haka kawai kowa ya fito su wuce. yay tsammnin ayaanah zata fito kmr kullum suyi bye amma sai yaga har sukabbar gidan tun bayan data shiga dakin bata kara fitowa ba.
Bayan faruwar haka bada jimawa sosai ba rayuwa ya dawo normal tun suna dar dar da zainab arifah har suka saki jiki suna respcting inta normal, babu wani hayaniya..tunda ta lura kmr intana gefen ibaad ayaana bata magana yasata tafara wasu sabbin over caring bhrvs akan ayaanan masu ban haushi.
tay tay ibaad ya budi baki yace mata itama zata iya kula mashi da ayaana amma ina haryau bai taba kulata akan suggestion din datake kawo masa akan rayuwar ayaana ba. dataga kmr ta hakan bazata samu shiga ba kawai ta fara matsawa akan islamiya sabida yanzu haka tasan bazatakai wani cikakken 2yrs a nigeria ba, dan she is sure a kasar waje zatay duk wani sauran karatun dake gabanta ryt frm degree uptil level of PHD. dan sungama shiryawa da babanta cewa she is going to become a business icon, with a grade one major professorshp ryt frm (fin.tech, msc inta kuma a enterprise risk management, phd in financial economics) duka kuma a columbia univesity na manhattan dake birnin new york zatayi, is her best top ivy leaque unversities na duniya datake mutuwar son taga ta kasance acikinsa all her academic life wanda in few months zata fara shirye shirye.
mai bawa babanta shawara yace tafara rubutu essays da exam na TOEFL dinta tana submitting tun yanxu sabida koda bata ci a farko ba ta samu daman sake rubutawa kafin ta gama scndry schl inta tunda tazo kurkusa.
da duk wann bayanin ta dinga damun ibaad da yawan kira da zuwa gidan akai akai har saida amminshi ta masa fada akan kawai ya amince mata tunda dakanta take cewa zatay karatun addini yanzu. shide sharadin tan ne kwata kwata bai masa ba, cos he cant
take care of ayaana snn ya kula da wata agefe ga nashi, karatun.
dakyar ya shawo kan amminshi ta barshi yace ma zainab din zaina kawo wani malami har gidansu yana mata karatun atleast 3 times a week
wednes, thur nd sunday. jin yace har gidansu zaina kawo malamin yasa ta amince atleast she get to see him 3 times a week da wuri wuri ta amince taje ta gayawa babanta har wani falo na musmn aka shirya mata na karatun agidansu the following week batare da bata lokci ba ibaad ya kawo malam jameel har gidan prof ana biyansa 200k a month yana koyawa zainab arifah karatun islama agidan wanda duk iyayen ta sun dauka abun bazai taɓa daurewa ba sabida sun san yarsu da sakalci da tsabar kwyuwa, da abun mamaki kuwa sai gashi har anci wata uku da wani abu zainab arifah tana zama tay karatu muddin ibaad ne zai kawo malami, kai wasu abubuwan ma da iyayen basa iya saka ta sai ga shine kawai zai ce mata tay kuma sai suga tay.
tace bata so ne kawai babanta yaji maganan na ya hanata zuwa cikin yan uwanta kuma nd she is bored na zama agida..she refuse to admit sabida ibaad ta dawo bada hqri amma sosai anty safeera ta ganeta.
nasiha ta mata akan ta rika kama kanta da shiga harkan yaran msnm ma ayanaah da kowa yake jin tausayin ta ana taimaka ma rayuwarta, anty safeera tay ta bawa zainab arifah labarin yadda ayaanah ta taso, har mutuwar sisternta inaya, da rabuwarta iyayenta da zuwanta nan birni da duk wani temakon da su ammi babba suke mata kai har kayan da aka siya mata da kudin da su ammi karama da bappa zaidu suke ɓatawa akan lafyarta da welfare inta da wanda ibaad yake kashewa akan karatun ta da komi sai data warware ma zainab a tunaninta wann bayanin is enuf to make zainab arifah sympathetic nd to understand the situation of ayaana agidan fully, danta dafa gane cewa yarinyace datake bukatar kulawa da taimako da gata sosai bawai haka kawai ake mata abubuwa ba..
saidai anty safee batay tsammanin a baibai zainab take jin labarin ayana datake batan ba all she hears is a story of a helpless, poor, sick village girl with broken parents dataxo cin arzikin ibaad dinta..
dan dai bataga dalili da za'ace dan mahaifyr yarinya ta damka yarnya a hannun ibad shikenan kuma sai yazamo tamkar ubanta ba.
amemakon taji imani da tausayi sai taji matsancin kishi da haushi dan bakaramin irritating inta labarin ayaanahn yay ba..
har anty safeera tagama mata bayanin kom batace uffan ba sai ayyah, eyyyah, so sad..so sad... ko nuna wani alaman wani abu aranta batay ba har suka gama maganan ta sauko kasa direct ta wuce sashen ammi karama, lkcin ayanaa tana kitchen tare da maheer tana nuna masa inda coconut juice din ammi yake ibaad ne kawai a falo ya gama cin irin tsiren tsinken nan kenan sai gata nan ta shigo .
tunda ta yaye labulen ta kallesa taji duniyarta gabaki daya yay haske tamkar wanda dacan acikin duhu take ynxu ne dare ya waye, dan tabbas wann maqudan son datakeji akan ibaad bata tunanin natural ne, ji take kamar Allah ne dakansa ya diga mata kaunar ibaad aranta, tunda ta dora idanunta akansa taji duka jijyin xuciyarta sun tsaya cak
ganin irin dressing din dake jikinsa oh my god irin mayun american urban fitters dinn ne
simple shirt creame colour, da wata matured suade tailored trousers he look old money classic, very smart nd groomed, tsaftarsa duk yafi tafiya da ita.
mancewa tay ana sallama ta shigo da dan rawan jiki da murmushi me sanyi tace "hi,ganin ya daga ido da sauri alamn baisan da shigowartan ba yasa tace ohhh..my bad
"salam...wani irin kallo ya mata a dake yace "wasalam
and who are u looking for?
..dan kadan ta lumshe ido tace "no one". cikin dauke kai yace "okay..daga nan ya cigaba da abun da yaky baikara kulataba, har tagama tsayuwarta ta taho ta zauna a kusa dashi cikin sauke ajiyan zuciya ahnkli tace "ive come to apologise..i am sooo sorry for what i did to ur sisters ibaad. it was childish dan Allah kay hakuri, suma na basu hakuri..i just want u to give a scnd chance kaima fa kasan ba hali bane, wallh baran kara bari wata kawa ta zugani ba...pls lets put this behind us..
yana jinta har ta gama tay shiru baice komi ba har ya gama tauna naman dake bakinsa ya dauki ruwa yasha snn ya dau tissure ya goge bakinsa da hannunsa he used almost 10 pieces of sheet na tissure, wajen ya dauke da wani irin shiru,shi be kalleta ba baikuma ce mata uffan ba, har tafara kokonton ko ma baiji me tace bane amma kuma taga kusan daf da chair dinsa take zaune
hawaye taji ya cika mata ido kirjinta yay nauyi ta kara juyowa ta kallesa taga kmr wayarsa ma yake shirin dauka muryanta na rawa na rawa tace are u listening to me at all?saida yaja kadan snn yace "yeah, apology ryt?toh, good for you!! now what? kallonsa take bata ko kiftawa dan duk duniya babu wanda yake bata mugun wahalar sha'ani kmr ibaad, the way yadda yake basar da ita yake ja mata aji da sauran su is deeply killing her, cos all her life ppl are made to worship, and serve her, rana daya kaje gidan su kaga yadda ake mata duk wasu hidiman rayuwanta acikin tsananin biyayya da nuna gata da sakalci har abada bazakay tsamanin zainab arifah zata taɓa budan baki tabawa wasu haquri dan kawai ta samu attention dinsa ba, bata dena kallonsa ba face saida taji hawayenta ya kusa zubowa ahnkli tace "are we cool now?? dede nan su ayaana suka fito tana daga idon ta kalle ayaana cikin dauke kai ta dafashi da wani irin shagwabben murya tace ibaad, i...missd you, nd i am sorry..pls say sumtin. mamaki ya cikashi kafin yace wani abu ta miƙe tana wani irin hawaye batace ma maheer komi ba ta kamo hannun ayaana da karfi ta jawota gabansa tana makalkale wuya tace "you see i wll apologise to her now..nide dan Allah ibaad kayi haquri wallh bazamu sake ba..
akaro na farko da ayaana tafara jin wani irin abu na rike mata zuciya zainab arifah ta fara kallonta tace hey little girl kiyi hquri kinji? i wll neva do that to u again kingama ai agaban quardian inki na fada
toh ki mance da komi kinji
kafin ayaanah tafara sakin hawayenta yace musu ya isa haka..just let her go..anji ..ni wnn surutun na damu na. ta ki sake hannun ayaana, da tsaki ya sa hannunsa ya raba yace ma ayaana "leave. da sauri ta wuce ciki ta wuce dakinsu bata kara lekowa ba, itama znab din zatamai magana cikin daga mata hannu yace 'its okay..just leave. thanks! cikin lumshe ido da budewa ta mike ta dauki jakrta ta fita da fushi..
maheer ya girgiza kai ya karaso har saida ya zauna snn yace"..yarinyar nan fa dagaske ne take sonka..
runtse idonsa yay alaman baison jin wann maganan
ahnkli yace "maheer kaina yanamin ciwo wallh..virus inda ta samin a brain ina ma kabarni dasu is enuf
maheer yana murmushi yace hmm wata rana zakace na fada maka dan abunda zaisa zainab tazo ta bada haquri ai babban abu ne.
ibaad yace ohonta, kaga ni bawai na gama yarda da ita bane... i knw she is upto sumting kawai dai abarsa ahaka but will defnatly keep my eyes on her...
dariya maheer yay baice komi ba har suka bar maganan ya wuce haka, jim kadan yamma yay, bappa zaidu yace sam yau magrib ma agida zasuyi dan haka kawai kowa ya fito su wuce. yay tsammnin ayaanah zata fito kmr kullum suyi bye amma sai yaga har sukabbar gidan tun bayan data shiga dakin bata kara fitowa ba.
Bayan faruwar haka bada jimawa sosai ba rayuwa ya dawo normal tun suna dar dar da zainab arifah har suka saki jiki suna respcting inta normal, babu wani hayaniya..tunda ta lura kmr intana gefen ibaad ayaana bata magana yasata tafara wasu sabbin over caring bhrvs akan ayaanan masu ban haushi.
tay tay ibaad ya budi baki yace mata itama zata iya kula mashi da ayaana amma ina haryau bai taba kulata akan suggestion din datake kawo masa akan rayuwar ayaana ba. dataga kmr ta hakan bazata samu shiga ba kawai ta fara matsawa akan islamiya sabida yanzu haka tasan bazatakai wani cikakken 2yrs a nigeria ba, dan she is sure a kasar waje zatay duk wani sauran karatun dake gabanta ryt frm degree uptil level of PHD. dan sungama shiryawa da babanta cewa she is going to become a business icon, with a grade one major professorshp ryt frm (fin.tech, msc inta kuma a enterprise risk management, phd in financial economics) duka kuma a columbia univesity na manhattan dake birnin new york zatayi, is her best top ivy leaque unversities na duniya datake mutuwar son taga ta kasance acikinsa all her academic life wanda in few months zata fara shirye shirye.
mai bawa babanta shawara yace tafara rubutu essays da exam na TOEFL dinta tana submitting tun yanxu sabida koda bata ci a farko ba ta samu daman sake rubutawa kafin ta gama scndry schl inta tunda tazo kurkusa.
da duk wann bayanin ta dinga damun ibaad da yawan kira da zuwa gidan akai akai har saida amminshi ta masa fada akan kawai ya amince mata tunda dakanta take cewa zatay karatun addini yanzu. shide sharadin tan ne kwata kwata bai masa ba, cos he cant
take care of ayaana snn ya kula da wata agefe ga nashi, karatun.
dakyar ya shawo kan amminshi ta barshi yace ma zainab din zaina kawo wani malami har gidansu yana mata karatun atleast 3 times a week
wednes, thur nd sunday. jin yace har gidansu zaina kawo malamin yasa ta amince atleast she get to see him 3 times a week da wuri wuri ta amince taje ta gayawa babanta har wani falo na musmn aka shirya mata na karatun agidansu the following week batare da bata lokci ba ibaad ya kawo malam jameel har gidan prof ana biyansa 200k a month yana koyawa zainab arifah karatun islama agidan wanda duk iyayen ta sun dauka abun bazai taɓa daurewa ba sabida sun san yarsu da sakalci da tsabar kwyuwa, da abun mamaki kuwa sai gashi har anci wata uku da wani abu zainab arifah tana zama tay karatu muddin ibaad ne zai kawo malami, kai wasu abubuwan ma da iyayen basa iya saka ta sai ga shine kawai zai ce mata tay kuma sai suga tay.