← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 23 OF 161

Sashe 23

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

kmr kiftawa da bismillh sai ga safiyan ta dawo da jakarta na makaranta tun daga kofar falon ta doka musu fulll sallama jikinta sai rawa yake hawaye na zuba mata tana kan tarewa da oversized veil din data rufe kanta dashi ,wani irin mugun kallo ibaad ya mata snn ya bata izinin shigowa ciki, still ta gefen maheer din taja ta tsaya, yaja tsaki yana juyowa zai kwace jakar suka hade ido da maheer girarsa sama a dage ahnkli yace hey mr temper, please kabarni da ita i will take it frm here..ibaad baice masa komi ba ya kalli safiyan yace ke zo nan..da dan uban sauri ta karaso ta tsuguna agabansa, yar nasiha maheer din ya mata akan tana nitsuwa, snn ta rage kallon series at dis young age ta fuskance karatunta kawai, ya mammata nasiha cikin lumana, ibaad na shiru bai kara cewa komi ba, dede ta bude assignmet dinta na farko da batay ba kenn sai ga ammi karama ta dawo da katon tray a hannunta mai dauke da manya manyan matured colour cooler dan kusan duk kayan kitchen inta daga wjen uwargida collection kawai take odersu.. cikin nitsuwa ta shigo tana cewa i am sorry i kept u waiting ko wsu ababen packagin nake nema bansamu da wuri ba.. tun bata gama surutun nata ba cikin sauri ibaad ya miqe yaje ya amshi tray din a hannunta suka karaso cikin falon tare, murmushi me sanyi tay ganin maheer na kan nuna ma safiya yadda zatay asigment dinta ayayinda safiyar ta bashi hanklinta sosai ta nitsu..

"babban mutum ka kyaleta kazo kaci abinci safiya kam ma ai na gaya mata aure zan mata kwanan nan dan naga gabaki daya wasa ne aranta bata kaunar karatu sai ta ganku, gidan nan dai duk wayake suwa 3rd position a schl in ba ita ba, ko kunya fa bataji

maheer na murmushi me sanyi yace aa Ammi haba aibaza ai mata haka ba she will grow up nd bcm a very succesful Data anlyst dan naga tafi iya lissafin computer ko ba haka bane safiya?

hawayenta ta share snn ta dago kai zatay magana wani mugun harara ibaad ya kara balla mata da sauri ta maida kanta kan littafin bata kara dagowaba.

suna kammala zama akan dinning ahnkli ibaad yakasa haquri with serious tone a muryansa yace ammi dan Allah kidena saurin gayamata cewa aure zaki mata da wuri karma ta sa shirmen soyayya aranta taki yin karatu, cikin katsesa da mamaki maheer yace dude relax, this is all fluff.. tsorata ta kawai ammi takeyi dan ta nitsu, cikin kyabe baki ibaad yace "auren ne zai sakata nitsuwa? in ana gaya mata haka babu wani tsoratar da zatay saidai ma ta kara saka abun aranta if not at dis age menene take kalla a indian series inba shirmen soyayyar karya ba, dahaka ne da suke saka abun aransu kaga yarinya karama wai tafara bin namiji... ammi dake kan jinsu batace komi ba tanakan bude warmers inta ahnkli wani irin qamshi ya katsesu maheer zaiy magana cikin katsetsa tace ya isa haka nifa bance kuzo kuyita musu agabana ba abinci kawai zakuci maheer please grab ur plate for me..da zumudi maheer ya bar maganan ya tura mata plate dinsa dake ta gabansa

wani dan ubansun Dambun Shinkafa da Nama tay irin nasu na mutenen maiduguri she steamed it with beef, onions, garlic, and butter, but she infuses it with Arab baharat spices dan ya kara masa dandano na musamman.

wani irin lumshe ido ibaad yay cos dambun shinkafar mamansa is his long time favourite maheer yafara lashe baki tun bata gama zuba masa ba ya dau cokali ya rike suna kallon juna da ibaad da tunanin irin dukan da zasuy ma abincin

ganin yanayin reaction dinsu yasa ammi ta zuba wata sasasnyr murmushi, tana gama zuba ma maheer nashi ta zuba ma ibaad shima snn ta bude wani cooler ta debo surprise din data ce zata masa yasha mamaki kuwa da yaga Fattah Lahm, special shuwa danderu ne da bata fiye yi ba dake da flat bread ake cinsa kamr shawarma. yana da mugun dadi dan is A whole hearty dish of slow-cooked lamb in spiced butter, layered with irin torn flatbread din nan, and the whole combo is soaked into a rich romon nama dayake tashen kayan yaji dana qamshi.

maheer nakaiwa baki yace wayyo Allah na ammi kin kasheni this is the besttttt food ever, dariya ammi ta farayi ganin banda bismillah ibaad bai ce komi ba kawai cin abincin yake kmr wanda yay shekara baici abinci ba, duk hirar da suke sai dai kaji ana uhmm uhm

safiya ta kafe kanta a asgment qamshin abincin yacikata amma sabida ibaad yasa batakoy gigin dago kanta ba.

bayan sun gama ci to the fullest ammi ta basu herbal tea inta me lemon tsami aciki suka sha, suna kan sha ana hirar karatu sama sama wayar maheer din ya fara kara ganin lambar mamansa ne yasa yayi excusing dinsu yabar sashen cikin gaggawa dan ya san halinta sarai ta tsani taji zancen yabiyo ibaad sunzo wajen ammi karama.

fitar maheer bada jimawa ta kalle ibaad din dake famar gode mata da abincin ahnkli tace its okay, dama haka kawai yau naji in maka abincin daka fi so yau and since u liked it ai shikenan
..ynx tayani tattarawa muje kitchen i want to have few some words with you alone.

..baice komi ba ya miƙe dan shikansa badon wnn yummy food treat din nata daya samu ba hala da tsananin bacin rai daya kwaso agidan kawu babba dazu zaiyi bacci..

cikin tsaftaccen kitchen inta dayaji jeren yan gayu suka shiga dede wajen sink ta juyo ta amshi tray in a hannunsa snn ta bude fridge ta fito masa da ruwa me sanyi wajen miƙa masa suka hade ido

daya kalleta saikuma yaji mugun tausayinta da kuma haushin shirun dayayi dazu ana zagar masa ita

suna daga tsayen taga mood dinsa ya fara canzawa cikin nitsuwa ta juyo dakyau tanata kallonsa ahnkli tace 'yadai rayyan, nikam ko baka jin dadi ne nide tun jiya kaketa faɗo min araina..ina fatan..

cikin katseta yace "Ammi, i am fine. kidena daga hanklinki pls

cike da yar maraicewa tace hmmm, badon kar yaa zaidu yay fushi ba yau danace ka kwana min anan but i get it, akwai schl kuma dama shi zaifi saka maka ido acan kayi karatun saidai bansan matarsa ba..did she still treat u diffrntly.,

ahnkli ya girgiza kai yace aa, cikin kauda hirar yace ammi, bappa bai gaya miki cewa kawu babba ya kirani gidansa bane???

waje ta kwalo idonta tace wani kawu babban? kana nufin bappanka prof zayyanu ya nemeka gidansa dabai barin uban kowa yaje?

tun be amsa ba adan tsorace tace 'why? wani abu marar kyau yakara shiga tsakanin ka da yarsu ko rayyan? dan Allah ka rufa min asiri mana ka fita aharkan yarinyar nan..ransa a hade cikn katseta yace haba ammi in fita aharknta kode sufita aharkata? tace ban gane su fita aharkan ka ba bayan kaine ka dakar musu yarsu yar kwai, wai kuma kana tunanin zasu yafe maka ne cikin sauki?

yace but dats like many months ago ammi. karamin scoff tay tace" okay, just tell me what was the meeting all about. kar ka boyemin komi..bana son wani fitina ya shiga tsakaninka da su musmn ma akan yarsu kana gani dai har hajy mairo prof bai kyaleta akan yarsa ba bare kai da baka da ubanka araye.

dan lumshe idon sa yay kadan kafin nan ya bude ya kalleta da sanyin jiki snn ya fara gaggaya mata duk abubuwnda suka faru muryansa kamar na wanda zai mata kuka, yace ammi, bayan cin fuskar da sukamin wai they still want me ina zuwa gidansun akai akai dan kawai hankalin yarsu yana kwanciya, nide ammi dan Allah u have to talk to bappa zaidu abt this, inajin nauyin inje ingaya masa kai tsaye cewa bazan kara zuwa ba batare da na bashi kwakkarn dalili ba,amma wallh bazan iya kula musu da yarsu ba,akan me? ni kaina abubuwa sun fara min yawa na karatuna i need to focus..nd for god sakes bazan je inda za'a na zaginki da sauran yan uwana a gaban idona ba..

wani irin shiruuuu ammi karama tay batace masa uffan ba for almost five mins tana jinjina maganan sai can taja ajiyan zuciya tace hmmm toh Allah ya kyauta,

cikin kwayar idanunsa ta juyo takalla ahnkli tace "rayyan, toh duniyar ma nawa take bare abun cikinta.. jarabawa ne kawai ..kaima kasan kafi karfin amaka gori da maraicinka tunda ban mutu ba ina raye kawai hakuri duk zamuyi dasu. bt in sha Allah zan yi magana da bappan naka kai kuma sai ka cigaba da masa biyayya dan Allah kar kadinga saba masa, know dat i am alwys here for you..Allah zai kawo mana sauki, kaji ko? ajiyar zuciya me nauyi ne ya kusan kufce masa ahnkli yace toh Ameen ammi and thank you alot for spoiling us i wish i can eat dis all day long.

..kyakkwn fuskarsa ta shafa kadan tana yar murmushi tace karka damu i hve packed some acikin take aways wanda zakuje gida dashi sai kuci dede nan aka kwankwasa kofar kitchen din maheer ne ya shigo looking so awkward, ya samu dede ammi tana kkrin ciro take away rubbrs din madaidata har guda uku babu jira ya shiga tayata har suka gama tasa musu a ledoji, wani sabon shafin hirar sukayi cikin wasa da dariya wajajen 9:40 suka ce mata zasu koma gida lokcin safiya ta gama duka asigment dinta still ibaad ya mata fada akan kallon series snn yace mata bazata kara cin abinci ba kawai ta wuce taje ta kwanta haka kuwa tawuce daki taje bacci har suka bar sashen sukaje suka gaida uncle moh da anty safeerah a shashensu snn suka bar gidan mai gabaki daya
Chapter 23 · 0% Book details