Sashe 27
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
1️⃣2️⃣
tafiya me dan nisa juma yay kafin ya samu ya shigo cikin asalin kauyensu ta majiya, lokcin daf ana neman wajejen karfe goma na safiya kai tsaye gidan da ake saida yar tsame da dan wake ya wuce batare da ɓata lkci ba yabiya aka masa hadin dafa duka na wake da danwake ga kuma yar tsamensa da zazzafar kokonsa agefe yana turiri..
saidai tunda ya zauna akan teburin gabaki daya saiyaji ya kasa taɓa abincin, lura da dabi'un kananan yan matan dake taya aikin saida abincin kawai yaketayi musmn yadda yagansu yara kanana suna magana da maza anyhow babu alamar kunya da kamun kai atattare dasu da kuma yadda suke muamala da duk wanda yazo siyan abinci. har cikin ransa kallon marasa tarbiya dama yake musu, suna giftwa agabansa gaba daya sai yaji hanklinsa na tashi , zantukan dandanko ne suka soma dawowa masa kai batun rayuwar yaransa ayanah da inayah, dan shide yasan acan tudu baisaka musu wani mutum yanamai bincike akan rayuwar taawure da yaransan acan ba sabida gani yay agidan hajy mairo me tuwo suke kuma hajiya ai matsayin goggonta ne sai baikawo wani zargi ko matsala da zai afku da tarbiyansu acan ba, saidai tunda yaji har dandanko ya fara kawo tsegumin ko hala wnn irin rayuwar banzan sukeyi acan saiyafara ji aransa kmr fa biri ne yay kama da mutum da irin ciwon ciki da amai da inayah take dayaki warkewa sam.
gidan hajy mairo gidan jama'a ne kuma yasan dolene hala yaransa suma suna hulɗa da mutane acan sosai, kasa hadiye kunun da ya kurba yay ya zauna shiru cikin tunani, cikin ransa yace toh wayasan ko dagaske ne innari takwaso masa abun kunyane suke raina masa hankali duk atake saiyaji yarasa meke masa dadi.
cin abincin yake tmkr na dole yana Allah Allah ya fita kawai ya fara bincike, can sai ya tuna cewa da akwai wasu fulaninsu nan nan majiya masu saida dabbobinsu acan tudu toh hala zasu iya gaya masa wani abu game da rayuwar yaransa.
bayan kamr minti 20 ya gama cin abincin tare da gudanar da duk wata lissafinsa,ya taso kenan zai fita sai ya lura kame yanayin garin ya fara sauyawa kamar ma haddari ne keson tasowa, hakan yasa bai wani bata lkci ba ya biya masu abinci kudinsu cifff snn ya nufi cikin anguwa agaggauce domin neman masu basa shaidoji
ata fannin taawure kuwa matsanancin damuwa da tausayin yarta inayah sosai ya fara hanata sukuni, dan banda kuka, addua, da wayyo wayyo cikina babu abunda inayahn take kanyi gwanin ban tausayi, ganin halin da inaya take ciki wanda tamkar magungunan data bata gabaki daya basuy aiki ba yasaka taawure tay shahada aranta tayanke wani babban hukunci na zaɓar ran yarta akan aurenta da juma..
wann ba tunanin me sauki bane, bakomi hukunci me dadi bane har a idon Allah
amma tasan in har batakai inaya tudu inda akwai likita sun same taimako ba hala yarta inayah zata mutu anan da ciwo kuma awahale, at same time cikin zuciyarta tasani inhar ta fice agidan taje tudu toh saki uku tabbas ya shiga tsakaninta da juma kenan rabuwa ta har abada..
duk sai ta rasa abunda ke mata dadi but the more ta kalli yanayin inayah sai taji rauni me tsanani ya kara rufeta
cikin wnn zullumin she waited for a while cikin da nisan tunani, can dai dataga garin ya fara hada hadari jikinta amatukar sanyaye ta miƙe tsaye tabi ta shiga dakinta, kallo daya tay ma dakin ta tuna ranar da aka kawota ciki tun aurensu na danye tana amarya, lokcin mijinta juma na sonta sosai, kai bazaka taɓa tsammanin cewa wani abu na tsana da cin mutunci zai shigo cikin rayuwar aurensu ba. wasu abubuwan inta tuna takejin gwiwarta yay sanyi, cikin rauni ta tsuguna adan wata kusurwa hawaye na zubo mata da tsananin karsashin zafin rusa aurenta da zatay ynxu aranta tayi kuka tay kuka sosai tagode ma Allahnta
dakyar ta iya bushar da zuciyarta tamiƙe tahau tattara duk wani savings inta na kudi da few kayanta na sawa ta sakasu a yar jaka saura ta daure su da tsumma,. tana gamawa ta fito da kominta a jakan snn ta daga ayaanah tadora mata jakan akai tace mata taje maza ta sako takalminta a daki ynxun nan snn ta fito su tafi,
ayaanah bata fahimci komi ba ta shiga dakin sun da kayan akanta tanamai lura da yanayin rauni da taurin rai dake kwance akan fuskar mahaifiynta wanda sosai ya bata tsoro da kuma fargaba. ta shiga ciki bada jimawa tazo ta samu tawuree har ta lallaba ta saɓa inayah abayanta ta daureta da zani kamr ba yar 12yrs ba, nishi me tsanani kawai inayahn takeyi batama hayyacinta banda ma dauriya irinna yaran buzaye da fulanin jeji da bazakace a age intan nan har zata iya daurema azaban zafin ciwon ciki datakeji ajikinta ba.
kafin kace wani abu taawure ta umarce ayaanah akan ta wuce gaba. kai tsaye suka fice agidan suka dau hanyar tudu, dan tsabar wahalan dataji inayahn takesha sai taji ko nauyinta bataji tafiya kawai take da sauri sauri kuma ƙarfin zuciya dukansu ukun suna ambaton Allah yanayinsu cikin rauni har suka isa garin tudu acikin kankanin lokci sai gasu kofar gidan hajy mairo mei tuwo..
lokacin kusan daf ake da karfe sha biyun rana amma dake hadari ya dan rufa sai wajen yay duhu da sanyi, suna isa taawure tay maza ta sauke inayah akan dakalin tsakar gidan dan izuwa ynxu inayahn tama dena yin motsi sai shure shure fuskarta yay fayau yay fari sosai, dan tsaban azaban datakeji acikinta wani dan uban nishi kawai takeyi idanunta sunyi farare soll sun jujjuya tay lagwas kmr lokcin mutuwarta take jira
ayanah tana aje kaya dake kanta tun taawure bata furta mata komi ba tay marmaza ta falfala da gudu ta fice kasuwa domin kira musu hajiya mairo me tuwo, daga nan kuma ko minti biyar da zama a dakalin basuyi ba inaya tafara jin wani irin sanyi sai kawai tafara ririike jikin taawuren tana shigewa jikinta sosai kamar wata mai ciwon nakuda tana nishi ahnkli kuma me nauyin gaske inda yake ciwo acikinta sosai yay tozo agefen dama ya kumbura
acikin matsanancin rauni baƙinta dake bari yahau cewa umma am, umma...ina ganin kamar mutuwa xanyi umma
atake idon taawure ya cika da hawaye tana juyowa idonsu ya sarkafe cikin na juna, ahnkli cikin nishi inayah me sauka tare da wani irin makodan hawaye tace "umma dan girman Allah kiy hkri ki yafemin musmn ma da aurenki da baba ya mutu yau a sanadiyata..umma dan Allah ki yafemin.. umma ki yafe min dan Allah karna mutu da wann shaidar akaina,.. kusan maganartan dakyar yake fita cikin nishi amma kuka take yi sosai taawure dake hawaye bata iya cewa komi ba ta rungumota ajikinta sai a sann ta itama fashe da kuka mai rauni itama inayahn sai ta kara fashewa da kuka sosai, ahnkl cikin lallami taawure tahau shafa mata baya tanacewa" yi ishiru abunki innari, ni bakimin lefin komi ba, ai danabarki ki mutu acan majiya gara auren nawa kawai ya kare..kinga shi mutuwar aure qaddara ne zanyi hakuri dashi, amma idan na barki kika mutu banyi komi akai ba hakan zai zama mini babban ciwo a rayuwata da zuciyata har na mutu baza yafema kaina ba.
kara kankameta inayah tay tanata bata haquri dukansu suka taru sunata kuka sosai...
sunjima ahaka sai can kafin taawure ta share hawayenta tafara ma inayahn nasiha masu ratsa jiki akan tay hqri da ciwon nan jarabawa ce kawai da Allah ya aiko musu.
ayayinda ayaanah taje har kasuwa tana haqi, koda ta shiga shagon hajiya taci neman duniyan nan ma hajy mairon a shagonta amma bata sameta ba, hanklinta ya dada tashi, gata yar yarinya badon ma tanada rare beauty ba da babu wanda zai kula metake cewa, da kyar dai ta samu wata yarinya yar karama kusan age mate din addanta inayah anace mata Ruthy, kallo daya zaka mata kasan chirista ce sabida yanayin shigarta da kuma gashin doki dake kanta, she is like 12yrs old amma tana da girman jiki, ankawo ta shagon ne a matsayin sabuwar mai aikinsu wanda hjy mai tuwo ne taje ta daukota cikin satin nan agidan wata magajiyar karuwai dan kusan sau biyu kenan ana case nakkrin abusing in ruth sexually at dis very young age of 12yrs, sabida angane batada iyaye tsintar ta akayi a kwali anjefarta a kwalbeti, irin yaran nan da karuwai keyin cikinsu su haifa su zubar dasu a kwali..
hajy mairo tunda taji labarin ruth hakanan tay ruwa tay tsaki har saida ta kwato wann yarinyar daga shiga ukubar karuwanci a danyen shekaru a gidan magajiyan ta bata aikin shara da aika a shagonta dan kar acigaba da lalata mata rayuwa.
ruth din ne tazo tafara kula ayaanah sukayi magana harta gaya mata cewa ai hjy nacan police station suna case da mai anguwa yauma wata sabuwar case ne tsakaninta da wasu kidnappers aka bude
,..abunka da yarinta damuwar aayana kawai naga jikin addarta ne, haka ta sako ruth din agaba da magiya har sanda ta mata jagora takaita police station da kyar ma aka barsu suka shiga snn taga hjy mairo wanda suna hade ido rauni ya rufeta tafara panicking tana hawaye tana gaggaya mata cewa har sunzo da ita da mamanta da addanta jikin addanta yaki yay sauki.
ba agama rufe case da su mai anguwan tudu ba hajy tay maza maza taje ciki ta rokesu aka bata daman zuwa da dawowa aka bata 2hrs sabida case din nata da yan kidnappers kusnn babba ne so kawai ake a cimma wata matsaya yau basai ankai gobe ba.
ana basu 2hrs din nan hajya mairo tariko hannun ruth da ayanah wujiga wujiga suka kamo hanyar gida a abun hawa, tun daga zaure ta doka sallama suka samesu a manne da juna taawure ta tungume inayan ajikinta inayah tay lumui ta lumshe idanunta sosai ,
tafiya me dan nisa juma yay kafin ya samu ya shigo cikin asalin kauyensu ta majiya, lokcin daf ana neman wajejen karfe goma na safiya kai tsaye gidan da ake saida yar tsame da dan wake ya wuce batare da ɓata lkci ba yabiya aka masa hadin dafa duka na wake da danwake ga kuma yar tsamensa da zazzafar kokonsa agefe yana turiri..
saidai tunda ya zauna akan teburin gabaki daya saiyaji ya kasa taɓa abincin, lura da dabi'un kananan yan matan dake taya aikin saida abincin kawai yaketayi musmn yadda yagansu yara kanana suna magana da maza anyhow babu alamar kunya da kamun kai atattare dasu da kuma yadda suke muamala da duk wanda yazo siyan abinci. har cikin ransa kallon marasa tarbiya dama yake musu, suna giftwa agabansa gaba daya sai yaji hanklinsa na tashi , zantukan dandanko ne suka soma dawowa masa kai batun rayuwar yaransa ayanah da inayah, dan shide yasan acan tudu baisaka musu wani mutum yanamai bincike akan rayuwar taawure da yaransan acan ba sabida gani yay agidan hajy mairo me tuwo suke kuma hajiya ai matsayin goggonta ne sai baikawo wani zargi ko matsala da zai afku da tarbiyansu acan ba, saidai tunda yaji har dandanko ya fara kawo tsegumin ko hala wnn irin rayuwar banzan sukeyi acan saiyafara ji aransa kmr fa biri ne yay kama da mutum da irin ciwon ciki da amai da inayah take dayaki warkewa sam.
gidan hajy mairo gidan jama'a ne kuma yasan dolene hala yaransa suma suna hulɗa da mutane acan sosai, kasa hadiye kunun da ya kurba yay ya zauna shiru cikin tunani, cikin ransa yace toh wayasan ko dagaske ne innari takwaso masa abun kunyane suke raina masa hankali duk atake saiyaji yarasa meke masa dadi.
cin abincin yake tmkr na dole yana Allah Allah ya fita kawai ya fara bincike, can sai ya tuna cewa da akwai wasu fulaninsu nan nan majiya masu saida dabbobinsu acan tudu toh hala zasu iya gaya masa wani abu game da rayuwar yaransa.
bayan kamr minti 20 ya gama cin abincin tare da gudanar da duk wata lissafinsa,ya taso kenan zai fita sai ya lura kame yanayin garin ya fara sauyawa kamar ma haddari ne keson tasowa, hakan yasa bai wani bata lkci ba ya biya masu abinci kudinsu cifff snn ya nufi cikin anguwa agaggauce domin neman masu basa shaidoji
ata fannin taawure kuwa matsanancin damuwa da tausayin yarta inayah sosai ya fara hanata sukuni, dan banda kuka, addua, da wayyo wayyo cikina babu abunda inayahn take kanyi gwanin ban tausayi, ganin halin da inaya take ciki wanda tamkar magungunan data bata gabaki daya basuy aiki ba yasaka taawure tay shahada aranta tayanke wani babban hukunci na zaɓar ran yarta akan aurenta da juma..
wann ba tunanin me sauki bane, bakomi hukunci me dadi bane har a idon Allah
amma tasan in har batakai inaya tudu inda akwai likita sun same taimako ba hala yarta inayah zata mutu anan da ciwo kuma awahale, at same time cikin zuciyarta tasani inhar ta fice agidan taje tudu toh saki uku tabbas ya shiga tsakaninta da juma kenan rabuwa ta har abada..
duk sai ta rasa abunda ke mata dadi but the more ta kalli yanayin inayah sai taji rauni me tsanani ya kara rufeta
cikin wnn zullumin she waited for a while cikin da nisan tunani, can dai dataga garin ya fara hada hadari jikinta amatukar sanyaye ta miƙe tsaye tabi ta shiga dakinta, kallo daya tay ma dakin ta tuna ranar da aka kawota ciki tun aurensu na danye tana amarya, lokcin mijinta juma na sonta sosai, kai bazaka taɓa tsammanin cewa wani abu na tsana da cin mutunci zai shigo cikin rayuwar aurensu ba. wasu abubuwan inta tuna takejin gwiwarta yay sanyi, cikin rauni ta tsuguna adan wata kusurwa hawaye na zubo mata da tsananin karsashin zafin rusa aurenta da zatay ynxu aranta tayi kuka tay kuka sosai tagode ma Allahnta
dakyar ta iya bushar da zuciyarta tamiƙe tahau tattara duk wani savings inta na kudi da few kayanta na sawa ta sakasu a yar jaka saura ta daure su da tsumma,. tana gamawa ta fito da kominta a jakan snn ta daga ayaanah tadora mata jakan akai tace mata taje maza ta sako takalminta a daki ynxun nan snn ta fito su tafi,
ayaanah bata fahimci komi ba ta shiga dakin sun da kayan akanta tanamai lura da yanayin rauni da taurin rai dake kwance akan fuskar mahaifiynta wanda sosai ya bata tsoro da kuma fargaba. ta shiga ciki bada jimawa tazo ta samu tawuree har ta lallaba ta saɓa inayah abayanta ta daureta da zani kamr ba yar 12yrs ba, nishi me tsanani kawai inayahn takeyi batama hayyacinta banda ma dauriya irinna yaran buzaye da fulanin jeji da bazakace a age intan nan har zata iya daurema azaban zafin ciwon ciki datakeji ajikinta ba.
kafin kace wani abu taawure ta umarce ayaanah akan ta wuce gaba. kai tsaye suka fice agidan suka dau hanyar tudu, dan tsabar wahalan dataji inayahn takesha sai taji ko nauyinta bataji tafiya kawai take da sauri sauri kuma ƙarfin zuciya dukansu ukun suna ambaton Allah yanayinsu cikin rauni har suka isa garin tudu acikin kankanin lokci sai gasu kofar gidan hajy mairo mei tuwo..
lokacin kusan daf ake da karfe sha biyun rana amma dake hadari ya dan rufa sai wajen yay duhu da sanyi, suna isa taawure tay maza ta sauke inayah akan dakalin tsakar gidan dan izuwa ynxu inayahn tama dena yin motsi sai shure shure fuskarta yay fayau yay fari sosai, dan tsaban azaban datakeji acikinta wani dan uban nishi kawai takeyi idanunta sunyi farare soll sun jujjuya tay lagwas kmr lokcin mutuwarta take jira
ayanah tana aje kaya dake kanta tun taawure bata furta mata komi ba tay marmaza ta falfala da gudu ta fice kasuwa domin kira musu hajiya mairo me tuwo, daga nan kuma ko minti biyar da zama a dakalin basuyi ba inaya tafara jin wani irin sanyi sai kawai tafara ririike jikin taawuren tana shigewa jikinta sosai kamar wata mai ciwon nakuda tana nishi ahnkli kuma me nauyin gaske inda yake ciwo acikinta sosai yay tozo agefen dama ya kumbura
acikin matsanancin rauni baƙinta dake bari yahau cewa umma am, umma...ina ganin kamar mutuwa xanyi umma
atake idon taawure ya cika da hawaye tana juyowa idonsu ya sarkafe cikin na juna, ahnkli cikin nishi inayah me sauka tare da wani irin makodan hawaye tace "umma dan girman Allah kiy hkri ki yafemin musmn ma da aurenki da baba ya mutu yau a sanadiyata..umma dan Allah ki yafemin.. umma ki yafe min dan Allah karna mutu da wann shaidar akaina,.. kusan maganartan dakyar yake fita cikin nishi amma kuka take yi sosai taawure dake hawaye bata iya cewa komi ba ta rungumota ajikinta sai a sann ta itama fashe da kuka mai rauni itama inayahn sai ta kara fashewa da kuka sosai, ahnkl cikin lallami taawure tahau shafa mata baya tanacewa" yi ishiru abunki innari, ni bakimin lefin komi ba, ai danabarki ki mutu acan majiya gara auren nawa kawai ya kare..kinga shi mutuwar aure qaddara ne zanyi hakuri dashi, amma idan na barki kika mutu banyi komi akai ba hakan zai zama mini babban ciwo a rayuwata da zuciyata har na mutu baza yafema kaina ba.
kara kankameta inayah tay tanata bata haquri dukansu suka taru sunata kuka sosai...
sunjima ahaka sai can kafin taawure ta share hawayenta tafara ma inayahn nasiha masu ratsa jiki akan tay hqri da ciwon nan jarabawa ce kawai da Allah ya aiko musu.
ayayinda ayaanah taje har kasuwa tana haqi, koda ta shiga shagon hajiya taci neman duniyan nan ma hajy mairon a shagonta amma bata sameta ba, hanklinta ya dada tashi, gata yar yarinya badon ma tanada rare beauty ba da babu wanda zai kula metake cewa, da kyar dai ta samu wata yarinya yar karama kusan age mate din addanta inayah anace mata Ruthy, kallo daya zaka mata kasan chirista ce sabida yanayin shigarta da kuma gashin doki dake kanta, she is like 12yrs old amma tana da girman jiki, ankawo ta shagon ne a matsayin sabuwar mai aikinsu wanda hjy mai tuwo ne taje ta daukota cikin satin nan agidan wata magajiyar karuwai dan kusan sau biyu kenan ana case nakkrin abusing in ruth sexually at dis very young age of 12yrs, sabida angane batada iyaye tsintar ta akayi a kwali anjefarta a kwalbeti, irin yaran nan da karuwai keyin cikinsu su haifa su zubar dasu a kwali..
hajy mairo tunda taji labarin ruth hakanan tay ruwa tay tsaki har saida ta kwato wann yarinyar daga shiga ukubar karuwanci a danyen shekaru a gidan magajiyan ta bata aikin shara da aika a shagonta dan kar acigaba da lalata mata rayuwa.
ruth din ne tazo tafara kula ayaanah sukayi magana harta gaya mata cewa ai hjy nacan police station suna case da mai anguwa yauma wata sabuwar case ne tsakaninta da wasu kidnappers aka bude
,..abunka da yarinta damuwar aayana kawai naga jikin addarta ne, haka ta sako ruth din agaba da magiya har sanda ta mata jagora takaita police station da kyar ma aka barsu suka shiga snn taga hjy mairo wanda suna hade ido rauni ya rufeta tafara panicking tana hawaye tana gaggaya mata cewa har sunzo da ita da mamanta da addanta jikin addanta yaki yay sauki.
ba agama rufe case da su mai anguwan tudu ba hajy tay maza maza taje ciki ta rokesu aka bata daman zuwa da dawowa aka bata 2hrs sabida case din nata da yan kidnappers kusnn babba ne so kawai ake a cimma wata matsaya yau basai ankai gobe ba.
ana basu 2hrs din nan hajya mairo tariko hannun ruth da ayanah wujiga wujiga suka kamo hanyar gida a abun hawa, tun daga zaure ta doka sallama suka samesu a manne da juna taawure ta tungume inayan ajikinta inayah tay lumui ta lumshe idanunta sosai ,