Sashe 109
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
daga zarar miji yaji zaƙinki tun kina amarya, bazai karayin la'akari da yau da gobe ba a kullum bukatarsa shine kirika kara masa zaki yau yajiki fiye da jiya gobe ma yajiki fiye da nau wann shine burin kowani da namiji.
Dan haka yasa suka dauki hanyar bida jikin kulthum ta hanyar da baza akai ga wann matakin ba,babu wani maganin mata da suka siya face yan tarkacen hade haden su na wanke infection,da dumama cikin jiki da farji da kuma duk wani matakin da zai kauda zubar ruwan gaba
Sirrintaccen hadinta na furen tumfafiya da aka wankeshi tas aka dakashi da mazrkwala masu kyau kamar falle
Guda biyu,sai dabino shima mai kyau kamr rabin gwangwani haka da kaninfari maiqamshi cokali guda da citttan ta daidai misali Duka wannan hadin aka dakesu lugwi suka dawo gari. In za'tay mata amfani dashi sai an gurza kwakwa snn a jika a ruwa ta jiku sosai snn sai tace ruwan kwakwar a kofi,toh da hadin wannn garin da ruwan kwakwar za'a tafasu daga ya dan huce kadan sai bata ta sha.
Wnnan hadin mai tasirine mai saka mace taji tana hadewa tana matsewa taciki,yana matukar kakkabo da sha'awa da niima shiyasa Bai wuce sau daya sau biyu suke mata acikin sati ba.
Sai yan tarkacen markaddan kankana dabino da gwanda da zuma,ko markaddden ayaba a zubamai zuma aciki abata tasha.
Ta hada kayan sauko da ni'ima da kara dadin wajen daban wanda dama hade haden yayan itacuwa na fruits su suka taka muhimmayar rawa aciki sede wasu fruits din ba kasafai aka cika samun su ba saita sha wahalan aikawa a jos ko can ta wajen inyamurai sannan sukanyi excises din jikin ta sosai,sai yan daidai kun supplements kamr su sweet root of peruvian viagra da asalin tsumin goron tula.
To Tasan yarinyarta virgin ce duk dama da sauran sit bath da hajiya hajara ta riga ta bayar wanda tasan zasu matseta amma anan hajy mairo saita ragesu wasu abubuwan xuwa nan gaba Aganin ta in kulthum ta matse sosai abunfa bazai zo ya musu kyau ba dan haka kayan matsi basuda da yawa acikin kayan gyaran ta.
..kuma duk wani abu na amfanin mata me kyau na zamani duk ta dan siya mata na tsuguno na wanka duk ta sata agaba, Shirin datake mata irin wanda za'aji tane zam zam bakamar ko wacce mace ba. sauran kuma aka dan tarkata aka mata guzuri dasu.
mujaheed was so busy a ranakun yana taya mamansa abubuwan shirye shiryen biki
kusan ibaad ne yake yin komi gameda fannin ango duk wani hidiman kayan sawa and all what is needed na ango shi kadansa yakey tareda shi da prince hassan zarko dake sukadaine ynxu a nigeria farhan da jamal kuma suna kasar waje sai lkcin biki zasu taho.
ata fannin kawayen amarya kuwa abubuwa basuyi ma ayaana tsauri ba dake tana tare da ruthy suna aiwatar da kominsu atare wata rana har kwana sukeyi atare agidan ko taje ta jima a dakin ruthy.
ana shigowa month din bikin shiri yay nisa amincewa da shakuwa yafara shiga tsakanin sultana da saurayinta ahmad waziri yadda taga ana ma kulthum yasa itama tafara jin kamar bazata wani jima ba zatace masa yes kawai ya turo itama tay auren nan. he is very calm and loyal to her, duk wani yawace yawace da saya sayen biki yana makale da ita duk dama yaa ibaad ya saka mata ido ya hanata hirar dare ko yawo da sauri a mota anyhow yawanci abu sai taje school suke samun daman yinsa hankali kwance.
Burnt Orange da,Chocolate Brown da,Gold aka fitar kalolin biki dana anko dana komi ba kawaye ne zasu daka burnt orange da golden head, iyaye kuma zasu saka golden attires da chokolate brown head, maza da sauran tarkacen famiy kuma they stand btwn gold nd chokolate brown....
3 weeks to the weding ne birthdayn saurayin sultana yace mata kaninsa usman ne zai shirya masa cake cutting party kyma yana so ta halarci wajen koda na 5 minutes ne a farko bata amince ba amma dataga ya nace sai kawai ta amince masa cewa sai ta tambaye gida in anbarta taje kwana a wekdns family house zata iya fita da dare batare da kowa ya sani ba..
sabida aminta da son datake ma ahmad ta roka bappa zaidu ya barta akan zata kwna takai ranar sunday a family house, sartuday night ne birthday partyn daga kulthum sai ayaana kawai ta gayawa gaskiyar inda zataje..
bayan anzo wkends an watse around 8pm sultana ta shirya zuwa birthday ayaana da kulthum suka rakata waje batare da anganosu ba...30 min kawai tace musu zatay by 9.30-10 dai suka saka ran zata nemesu suzo su shigo da ita amma inaaa
9.30 ya wuce 10 yay har ya wuce akazo kan 11 ayaanah ta dinga kirar layin sultana yana ringing amma ba adauka ba hanklinsu in yay dubu ya tashi suka rasa abunda yake musu dadi, tana kira kulthum tana kira wasa wasa har 2pm na dare basu ga sultana ba karshe ma sukaji wayarta akashe tsabar sun damu har kuka sai da sukasha subiyunsu a daki tsoro ya gama cika zuciyarsu...da har sun yanke hukuncin cewa kafin asubah zasu fito su gayawa ya mjaheed sai caraf suga text message dinta na cewa tana waje...da wani irin speed suka fito cikin sanda hanklnsu bai kara tashi ba saida su ganta babu takalmi babu dan kwali daga ita sai wayarta jikinta na rawa sosai. kafin su iso dakin gabansu ya gama faduwa, saida sultana tasha kuka snn ta fara basu labarin cewa ai set up ne, kaninshi faisal ya saka musu kwaya a drink ya dauke hotonan su akan gado half naked awaya yana threatning dinsu akan zai watsasu..
how they both wake up confuse tayita kuka harta fasa masa kai da flower verse ta zazzgeshi shima yayita kuka... she told them how he confront his bro har ya masa duka agabanta saishi kuma ya fadi gaskiya cewa ai mum dinsa ne tace ya lalata masa rayuwa sabida kar azo a bashi sarauta
...she was recording cos she was shocked of the betrayal yadda ahamd din ya saka yaron aransa sosai
iya abunda yasa su ayaana jin relieve kenan but they are scared, angry nd confused. ta basu labari har inda ahmad ya rakota waje yana bata hakri yana mata bayani and how she regret trusting him while he let his family problem push him to black mail her kawai ita bata son ta sake gann fusknsa, she came home cold nd crying she even played the audio recoding for them. sukayi ta kuka then she demand they kept it as secret har saita samu mafita satin gabaki daya basa cikin hayyancinsu dan har vaginity test sun rakata tayi.
kullum ahmd zai kira ta amma bata daukawa, he came one time ana daf da bikin kulthum, dakyr suka roqeta ta kulashi nd he told her yayi bincike akan magana anma kama mum din faisal tana zuba asiri ma sarki she is custody now..nd he want to ask for her permission ko zai iya fadan abunda ya faru tsakaninsu ma sarki koda baza abashi aurenta ba he want to get justice for her since his bro is trying to expose them to get his mom out..
yace gara ace shiya fara kai maganan da kaninsa yakai yadai kalallameta she was just crying, then later told him koda yakai karar tan will it be enuf to save her dignity? baya tunanin idan iyayenta suka sani, ko yayunta sukaji ta fita da dare taje wajensa zasu kasheta, she put her self at risk ne sabida ta yarda dashi nd she loved him so much...kamar xai kuka yale amsata with more intense love duk agabansu ayaana akayi suma suna hawaye yadda ahamd din ya dinga rokon sultana yana bata haquri
sai can ayana ta jawota sukayi magana agefe suka tattauna posble out come nd plans. then they decide akan tace masa zuwa anjima she wll make her decison nd call him
bayan tagaya masa yana tafiya sukaje daki suka karasa tattaunawa, then da dare ta tura masa text saiya kirata tace tana da solution da zata basa na kare kansa daga sharrin faisal bro din, amma sai ya mata alkwarin cewa he wll only use that to keep him silent..amma bawai ya tona musu asiri ba..he beg nd gave her his word....dacan ma harta fasa sabida tsoro daga baya kuma da safe saita tura masa recording audio da video..she blocked him a chat din ryt away, yakira ma bata daukawa but he still send her text every day da kyar su ayaana suka ta rokonta akan tabashi snd chance musmmn ma since the plan was succesfl kuma faisal da mum dinsa ma ansaketa an kulleta shikuma yabar kasa. dakyar sultana ta iya yafe maganan ya rufu and ever since shima ya fara batun zai turo asan dashi agida tace masa bayanxu ba sai angama auren yayanta tukuna...
case din daya dauke musu hankli a satin kenan basu ma san da cewa zainab arifah itama ta dawo nigeria domin halattar biki ba
dacan anata cewa baza'a tara jama'a kafin kace wani abu satin biki anfara cika musu gida dan Acikin mutanen da anty safeera ta sanar da su iya wanda suke close da itane sosai,sai relations yan uwanta na nesa da kusa da kuma few colleques dinta na wajen aiki da suke kud da kud
hajiya mairoce dai ta taro mutanen ta birni da kauye,dan wasu na kusa da itan ma a sashen ta suka tare tun ana saura sati daya hidima ana shirye shiryen bidirin biki.
Tun abu na kamar wasa saida yan uwan anty safeera sukazo sukasaka shirye shiryen ya wuce tunanin jama'a abu yana nema ya dawo wani babban hidima dan kuwa bakaramin naira ake ta narkawa awajen tsare tsaren hidindimon da za'ayi ba.
Programes kala uku wanda ba'aza somayin su ba sai ana saura kwana uku da zuwan ango nigeria,dan hakama yasa aka buga invitation card tun wuri aka babbawa wanda ake son su hallici wajen taron wanda mafi akasari mata ne
,mazajen da aka gayyata basufi a kirga ba yawanci ma abokan mahaifinsa ne da wanda ake mutunci dasu sosai.
Dan haka yasa suka dauki hanyar bida jikin kulthum ta hanyar da baza akai ga wann matakin ba,babu wani maganin mata da suka siya face yan tarkacen hade haden su na wanke infection,da dumama cikin jiki da farji da kuma duk wani matakin da zai kauda zubar ruwan gaba
Sirrintaccen hadinta na furen tumfafiya da aka wankeshi tas aka dakashi da mazrkwala masu kyau kamar falle
Guda biyu,sai dabino shima mai kyau kamr rabin gwangwani haka da kaninfari maiqamshi cokali guda da citttan ta daidai misali Duka wannan hadin aka dakesu lugwi suka dawo gari. In za'tay mata amfani dashi sai an gurza kwakwa snn a jika a ruwa ta jiku sosai snn sai tace ruwan kwakwar a kofi,toh da hadin wannn garin da ruwan kwakwar za'a tafasu daga ya dan huce kadan sai bata ta sha.
Wnnan hadin mai tasirine mai saka mace taji tana hadewa tana matsewa taciki,yana matukar kakkabo da sha'awa da niima shiyasa Bai wuce sau daya sau biyu suke mata acikin sati ba.
Sai yan tarkacen markaddan kankana dabino da gwanda da zuma,ko markaddden ayaba a zubamai zuma aciki abata tasha.
Ta hada kayan sauko da ni'ima da kara dadin wajen daban wanda dama hade haden yayan itacuwa na fruits su suka taka muhimmayar rawa aciki sede wasu fruits din ba kasafai aka cika samun su ba saita sha wahalan aikawa a jos ko can ta wajen inyamurai sannan sukanyi excises din jikin ta sosai,sai yan daidai kun supplements kamr su sweet root of peruvian viagra da asalin tsumin goron tula.
To Tasan yarinyarta virgin ce duk dama da sauran sit bath da hajiya hajara ta riga ta bayar wanda tasan zasu matseta amma anan hajy mairo saita ragesu wasu abubuwan xuwa nan gaba Aganin ta in kulthum ta matse sosai abunfa bazai zo ya musu kyau ba dan haka kayan matsi basuda da yawa acikin kayan gyaran ta.
..kuma duk wani abu na amfanin mata me kyau na zamani duk ta dan siya mata na tsuguno na wanka duk ta sata agaba, Shirin datake mata irin wanda za'aji tane zam zam bakamar ko wacce mace ba. sauran kuma aka dan tarkata aka mata guzuri dasu.
mujaheed was so busy a ranakun yana taya mamansa abubuwan shirye shiryen biki
kusan ibaad ne yake yin komi gameda fannin ango duk wani hidiman kayan sawa and all what is needed na ango shi kadansa yakey tareda shi da prince hassan zarko dake sukadaine ynxu a nigeria farhan da jamal kuma suna kasar waje sai lkcin biki zasu taho.
ata fannin kawayen amarya kuwa abubuwa basuyi ma ayaana tsauri ba dake tana tare da ruthy suna aiwatar da kominsu atare wata rana har kwana sukeyi atare agidan ko taje ta jima a dakin ruthy.
ana shigowa month din bikin shiri yay nisa amincewa da shakuwa yafara shiga tsakanin sultana da saurayinta ahmad waziri yadda taga ana ma kulthum yasa itama tafara jin kamar bazata wani jima ba zatace masa yes kawai ya turo itama tay auren nan. he is very calm and loyal to her, duk wani yawace yawace da saya sayen biki yana makale da ita duk dama yaa ibaad ya saka mata ido ya hanata hirar dare ko yawo da sauri a mota anyhow yawanci abu sai taje school suke samun daman yinsa hankali kwance.
Burnt Orange da,Chocolate Brown da,Gold aka fitar kalolin biki dana anko dana komi ba kawaye ne zasu daka burnt orange da golden head, iyaye kuma zasu saka golden attires da chokolate brown head, maza da sauran tarkacen famiy kuma they stand btwn gold nd chokolate brown....
3 weeks to the weding ne birthdayn saurayin sultana yace mata kaninsa usman ne zai shirya masa cake cutting party kyma yana so ta halarci wajen koda na 5 minutes ne a farko bata amince ba amma dataga ya nace sai kawai ta amince masa cewa sai ta tambaye gida in anbarta taje kwana a wekdns family house zata iya fita da dare batare da kowa ya sani ba..
sabida aminta da son datake ma ahmad ta roka bappa zaidu ya barta akan zata kwna takai ranar sunday a family house, sartuday night ne birthday partyn daga kulthum sai ayaana kawai ta gayawa gaskiyar inda zataje..
bayan anzo wkends an watse around 8pm sultana ta shirya zuwa birthday ayaana da kulthum suka rakata waje batare da anganosu ba...30 min kawai tace musu zatay by 9.30-10 dai suka saka ran zata nemesu suzo su shigo da ita amma inaaa
9.30 ya wuce 10 yay har ya wuce akazo kan 11 ayaanah ta dinga kirar layin sultana yana ringing amma ba adauka ba hanklinsu in yay dubu ya tashi suka rasa abunda yake musu dadi, tana kira kulthum tana kira wasa wasa har 2pm na dare basu ga sultana ba karshe ma sukaji wayarta akashe tsabar sun damu har kuka sai da sukasha subiyunsu a daki tsoro ya gama cika zuciyarsu...da har sun yanke hukuncin cewa kafin asubah zasu fito su gayawa ya mjaheed sai caraf suga text message dinta na cewa tana waje...da wani irin speed suka fito cikin sanda hanklnsu bai kara tashi ba saida su ganta babu takalmi babu dan kwali daga ita sai wayarta jikinta na rawa sosai. kafin su iso dakin gabansu ya gama faduwa, saida sultana tasha kuka snn ta fara basu labarin cewa ai set up ne, kaninshi faisal ya saka musu kwaya a drink ya dauke hotonan su akan gado half naked awaya yana threatning dinsu akan zai watsasu..
how they both wake up confuse tayita kuka harta fasa masa kai da flower verse ta zazzgeshi shima yayita kuka... she told them how he confront his bro har ya masa duka agabanta saishi kuma ya fadi gaskiya cewa ai mum dinsa ne tace ya lalata masa rayuwa sabida kar azo a bashi sarauta
...she was recording cos she was shocked of the betrayal yadda ahamd din ya saka yaron aransa sosai
iya abunda yasa su ayaana jin relieve kenan but they are scared, angry nd confused. ta basu labari har inda ahmad ya rakota waje yana bata hakri yana mata bayani and how she regret trusting him while he let his family problem push him to black mail her kawai ita bata son ta sake gann fusknsa, she came home cold nd crying she even played the audio recoding for them. sukayi ta kuka then she demand they kept it as secret har saita samu mafita satin gabaki daya basa cikin hayyancinsu dan har vaginity test sun rakata tayi.
kullum ahmd zai kira ta amma bata daukawa, he came one time ana daf da bikin kulthum, dakyr suka roqeta ta kulashi nd he told her yayi bincike akan magana anma kama mum din faisal tana zuba asiri ma sarki she is custody now..nd he want to ask for her permission ko zai iya fadan abunda ya faru tsakaninsu ma sarki koda baza abashi aurenta ba he want to get justice for her since his bro is trying to expose them to get his mom out..
yace gara ace shiya fara kai maganan da kaninsa yakai yadai kalallameta she was just crying, then later told him koda yakai karar tan will it be enuf to save her dignity? baya tunanin idan iyayenta suka sani, ko yayunta sukaji ta fita da dare taje wajensa zasu kasheta, she put her self at risk ne sabida ta yarda dashi nd she loved him so much...kamar xai kuka yale amsata with more intense love duk agabansu ayaana akayi suma suna hawaye yadda ahamd din ya dinga rokon sultana yana bata haquri
sai can ayana ta jawota sukayi magana agefe suka tattauna posble out come nd plans. then they decide akan tace masa zuwa anjima she wll make her decison nd call him
bayan tagaya masa yana tafiya sukaje daki suka karasa tattaunawa, then da dare ta tura masa text saiya kirata tace tana da solution da zata basa na kare kansa daga sharrin faisal bro din, amma sai ya mata alkwarin cewa he wll only use that to keep him silent..amma bawai ya tona musu asiri ba..he beg nd gave her his word....dacan ma harta fasa sabida tsoro daga baya kuma da safe saita tura masa recording audio da video..she blocked him a chat din ryt away, yakira ma bata daukawa but he still send her text every day da kyar su ayaana suka ta rokonta akan tabashi snd chance musmmn ma since the plan was succesfl kuma faisal da mum dinsa ma ansaketa an kulleta shikuma yabar kasa. dakyar sultana ta iya yafe maganan ya rufu and ever since shima ya fara batun zai turo asan dashi agida tace masa bayanxu ba sai angama auren yayanta tukuna...
case din daya dauke musu hankli a satin kenan basu ma san da cewa zainab arifah itama ta dawo nigeria domin halattar biki ba
dacan anata cewa baza'a tara jama'a kafin kace wani abu satin biki anfara cika musu gida dan Acikin mutanen da anty safeera ta sanar da su iya wanda suke close da itane sosai,sai relations yan uwanta na nesa da kusa da kuma few colleques dinta na wajen aiki da suke kud da kud
hajiya mairoce dai ta taro mutanen ta birni da kauye,dan wasu na kusa da itan ma a sashen ta suka tare tun ana saura sati daya hidima ana shirye shiryen bidirin biki.
Tun abu na kamar wasa saida yan uwan anty safeera sukazo sukasaka shirye shiryen ya wuce tunanin jama'a abu yana nema ya dawo wani babban hidima dan kuwa bakaramin naira ake ta narkawa awajen tsare tsaren hidindimon da za'ayi ba.
Programes kala uku wanda ba'aza somayin su ba sai ana saura kwana uku da zuwan ango nigeria,dan hakama yasa aka buga invitation card tun wuri aka babbawa wanda ake son su hallici wajen taron wanda mafi akasari mata ne
,mazajen da aka gayyata basufi a kirga ba yawanci ma abokan mahaifinsa ne da wanda ake mutunci dasu sosai.