Sashe 69
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ita dacan abun bai wani darata ba saida taga sultana tanata mata murna tana gwadawa ajikinta kafin nan taji abun ya mugun burgeta itama, sultann ne ta nuna mata inda ake bude trolleyn din da inda ake rufewa snn ta nuna mata zipper inda zata adana kudinta kafin suka aje akayan agefe da zimman in ta dawo daga school zasu zo suyita gwadawa tare.
baifi minti goma da shiganta dakin ba aka kirasu breafst Duk da maheer yana sauri bai zauna yaci ba amma bai saka ammi babba tay wani wautar yin masifa ko wani bori agidan ba. infact tunda ta fito she was just cool with everyone batace ma ayaanah komi ba tunda ta amsa gaisuwarta.
bayan sun gama breakfast ayaanah ta koma daki tare da mai aikinsu siddika, ibaad ne yau ya ya aje sultana a schll ya wuce lectures dinsa.
tunda sukabar gidan ammi babba takasa samun nitsuwa sabida gabaki daya bhvious da maganganun da maheer yaa mata dazu ya kulle mata kai kuma ya bala'in girgiza ta babu abunda yafi damunta ma kamar sanin sirrinta na maganin asirin nan dayayi.
cikin rasa gane abunda ke mata dadi ta kira hajiy ramatu wacce a bugu na farkota dauka suna gaisawa da uban zumudi a voice na hjyn tace "kin kira mijin naki kuwa, kawata wai ya kuka krene da batun kudin?
cikin rage murya kasa kasa kamr na wacce ba lafya ammi babba tace hmm ramatu kibar wannan maganan wallh ina cikin matsala na shiga uku na.
da mamaki hajy ramatu tace meye ne, meyafaru? mijinkin yaje ya aure fatima acan ko?
cikin jan arniyar tsaki da hatsala ammi babba tace ke da Allah ni ba wann bane damuwata,..ramatu maganan maheer nake miki gabaki daya ban gane ma behvrs dinsa ba
...dacan na dauka raini ne amma yanxu gaskiya yafara bani tsoro..
cikin sauke ajiyan zuciya tace toh meyafaru da maheer din,..
babu wani bata lokci ammi babba tahau gaya mata duk yadda sukayi da shi da safen nan bata rage mata komi ba,
face saida take memetawan ne ma taji tsoro ya kara rufeta akansa sosai idanunta ya ciko da ruwan hawaye sosai....
cikin kyabe baki da karfi hajia ramatu tace tab di jamm lallai kina cikin matsala raihanatu amma nide wallah bani wani tsamanin cewa field inshi na law ne yake neman canza masa hali, mutane nawa ne suka karanta criminal law lafyarsu lau??? kuma kikace wai ya bincike wayarki tass tass yaga sirrinkanmu snn kuma ya mayar dashi ya aje miki a inda kika bari kamar be taba ba?
ammi babba tace kwarai kuwa..yadda nabar dakin haka nazo na sameshi wallah komin kwakkwafinki bazakice mutum ya taba wayar bama.
hjy ramatu tace tabbbb amma are u sure yaronkin nan bai fama da wani BIPOLAR disoder or some BORDELINE PERSONALATY TRAITS? dan haka kawai bazai sauya daga calm normal guy ya dawo miki kamar some cold dangerous control freak arana guda ba..yanzu kuma shikenan zaki zauna masa kina kuka dan yasan sirrikanka sai abunda yaga dama kenan yay da rayuwarki ko?
fashewa da kuka ammi babba tay tace wallah bansan ya zanyi ba ramatu..kuma wallah wallah babansa yaji daya daga cikin maganganun nan sakeni kawai zaiyi..fisabillahh ramatu shakaranjiya fa na dawo sai
ace kuma har ya sakeni a satin nan ai shikenan kuma kafin na sake dawowa gidansa kuma inaji hala har sai anyi tashin qiyama..dama yajima yana simi simi da maganan cewa ni nay musu asiri na hanashi auren fatima wallah inhar wnn maganann ta fito masa afili babu jira waje road zaiyi dani ni wallah bansan ya zanyi insa maheer yay shiru da zancen nan ba.
hajiya ta rafka salati tace "kai kai abu baiyi dadi ba, amma kema raihanatu wallah kinyi sakaci ai ba a barin hirar sirri irin haka awaya...koda shike abunda ya faru ya riga ya faru. yanxu de shawara daya zan baki kibisa ahankli kawai karki sake kiy wani abu agidan har saimun samu wata mafita
tana share hawayenta tace shikenan babu damuwa ramatu sai anjima kawai zan kiraki inna dawo daga asibiti dan kaina namun ciwo sosai. daga haka nan sukayi sallama ta mike ta shiga bayi ta wanke fuskarta ta shirya tsaf tasamu mai aikinsu saddika a daki suna zaune tare da ayaanah
ko kallon inda ayaana take batay ta lissafa mata abunda zata dafa musu da rana snn tafita driver yakaita asibiti ana dubata akaga jininta ne ya haura sama sosai 190, atake aka kwantar da ita for a while ana monitoring insa, da kyar kafin na yazo ya dawo 142/80 still Doctor bai qamsu ba haka ya zaunar da ita ya dan babbata wasu shawarwari snn ta dawo gida ko abincin kirki bataci ba ta kulle kanta a dakinta ta kwanta cikin tunani..
after some hours Maheer ne ya fara kammala lectures dinsa dake ibaad yana da club activities ba yanzu zai dawo ba shi ya biya ya dauko sultana a school yabi ya siya mata su ice cream da abubuwan dadi ya lallabata suka shirya tun ahanya kafin suka iso guda duk sauran kayan cime cime yace takai ma ayanaah..
Da murnan ta ta dawo gidan tasamu ayaana na zaune suka cigaba daga inda suka tsaya kominsu atare sukeyi sallah, arranging boxes, yau wuni sukayi suna gwada sabbin kayan ayanan ajikinsu har yamma yay lesson teacher sultana yazo
ayana tana gefe tana jinsu yana koya mata maths wanda duk iri dayane da wanda addanta inayah take koya mata lokacin suna anguwar tudu..
Bayan kwana biyu haka rayuwar gidan ya sauya gabaki daya, cikin kwanakin baifi sau biyu bappa zaidu ya kira ta ba shima sama sama suke magana daga sun gaisa ya tambayeta kotaga text dinshi da tace ehh sai shikenan basuyi wani dogon magana ba, tun yaran suna jiran suga wani emotional outbust ko zage zage daga bakin ammi babba har suka gaji suka saki jikinsu sabida tsabar yawan shiru da kin shiga ahrkan yaran da takeyi agidan sosai amintaka yazo yafara shiga tsakanin ayana da sultana kullum suna tare da juna, duk tabata labarin sauran mutanen famlynsu duk tagaya musu sunayensu da matsayinsu musmm ma kulthum data kasance kan su daya kuma suna shiri sosai
iyaka sultana taje school, ko islamiya ko lesson taje ta dawo su cigaba da hira. in just 2 days ta nuna ma ayanaah yadda ake abubuwa dayawa game da yin dressing wanda dacan bata sansu ba. ibaad hardly have time for himself, ga kiran prof tunda yasan ta dawo gari yake yawan kiransa office dinsa, wata rana sai da dare ma suke ganinsa ko da safe inya fito wajen karyawa shikansa mamakin shirun ammi babba yakey aransa, maheer kuwa ko kadan bai nuna musu alaman komi ayananinsa ba, infact normal yake magana da mamansan kamr ba shine ya gama tsorata ta agidan ba.
ranar alhamis kowa cikinsu yayi tsammanin cewa yaune su bappa zaidu zasu dawo nija amma hardare yay ba'a gansu ba,.
washe gari safiyar juma'a ma shiru ko maheer daya nemesu a waya bai samesu ba. gashi already can family house sun fara shirin zuwan hajiya mairo da ake tsammanin ganinta gobe asabar gashi babu alamn dawowarsa su bappa zaidu da su ammi karama kusan kowa dai da abun aransa dai aka yi shiru aka kyale uncle moh da matarsa anty safeerah suna managing wasu abubuwa acan gidan.
unxpectdely wajajen 10.am sharp jirginsu ya sauke su a aminu kano intl aiport, dan tun arnd 3am na dare suka taso
kowa ya gaji dan haka tun a aiport din sauran team duk akayi sallama kowa yakama gabansa dan already ammi karama ta bada hutun kusan 2weeks ga kowa dan bakaramin wahalar aiki suka sha awajen confence din nan ba.
it was a new project dan dolensu suka zage suka bada gudumawa sosai wanda ya mugun jawo suka samu wasu manyan key international visibilty nd connections a harkan philantropy nd humanatarins aids.
wanda zuwan bappa zaidu bakaramin taimaka musu yayi ba, cos he is the only true blood of the al-mansurs kowa yasan waye dan uwansa prof zayyanu, twins ne so suna kama sosai. ansan kuma iri power da suke dashi dan haka haba haba aka dingay dasu suna samun abubuwa da signings cikin manyan kungiyoyi a cikin sauki.
kasncewr sa tareda fatima ya samar masa sauki duk dama basa samun lokcin yin hira da junansu sosai amma at some point ire iren little candle light dinner da get together da akey yawanyi awajen ya samar masu nitsuwa da karin shakuwa da juna..
gashi da uban kishi dan yanayin yadda yake marking territoryn sa aknta duk inda take idonsa na wajen yasa maza da yawa suka dauka already ita matar aurece dan haka a mutunce akayi komi aka gama musmn ma da kowa yake ganin dacewarsun a fili.
suna sallamar kowa Driversa na office ya kira ya kawo masa babban mota shida kansa ya tukasu su biyu suna hirarsu me sanyi har ya kawota gida,
basu shiga ciki ba ya tsaya daga gate, sun jima suna magana akan yadda goben zai kasance,duk ta matsu sosai tashiga gidan dan ta tabbatar da cewa side din da hajya mairon zata sauka gobe is ready komi an kammala shi da kuma tsara iren iren abincin da zasuyi na tarbata goben inta iso.
kowa yasan ba ita daya take tahowa ba dolene zata jajibo wokers dinta musmn wanda take rike dasu basuda iyaye ta dawo dasu kanon tare da ita, all arngemnt regarding hakan bappa zaidu yace sunyishi da uncle moh dan akwai dan karamin workers lodge mai one room da ktchen da toilet guda hudu face me i face you da suka siya, wanda wokers din hajy wanda ahannunta suke zaman basu da kowa zasu na zama aciki.
babu yadda batay ya kyaleta ta tafi ba yace sam bai gaji da ganin ta ba, aikin gidan ma yace anfasa saidai akira indoor services suzo suy dan ita ma ta huta, tun tana ki harta amince masa ya kira akan za'a turo mata guda uku daga wani kamfani da zasuy share share da aikin kara shirya musu sauran abubuwan da ba'ayi ba.
baifi minti goma da shiganta dakin ba aka kirasu breafst Duk da maheer yana sauri bai zauna yaci ba amma bai saka ammi babba tay wani wautar yin masifa ko wani bori agidan ba. infact tunda ta fito she was just cool with everyone batace ma ayaanah komi ba tunda ta amsa gaisuwarta.
bayan sun gama breakfast ayaanah ta koma daki tare da mai aikinsu siddika, ibaad ne yau ya ya aje sultana a schll ya wuce lectures dinsa.
tunda sukabar gidan ammi babba takasa samun nitsuwa sabida gabaki daya bhvious da maganganun da maheer yaa mata dazu ya kulle mata kai kuma ya bala'in girgiza ta babu abunda yafi damunta ma kamar sanin sirrinta na maganin asirin nan dayayi.
cikin rasa gane abunda ke mata dadi ta kira hajiy ramatu wacce a bugu na farkota dauka suna gaisawa da uban zumudi a voice na hjyn tace "kin kira mijin naki kuwa, kawata wai ya kuka krene da batun kudin?
cikin rage murya kasa kasa kamr na wacce ba lafya ammi babba tace hmm ramatu kibar wannan maganan wallh ina cikin matsala na shiga uku na.
da mamaki hajy ramatu tace meye ne, meyafaru? mijinkin yaje ya aure fatima acan ko?
cikin jan arniyar tsaki da hatsala ammi babba tace ke da Allah ni ba wann bane damuwata,..ramatu maganan maheer nake miki gabaki daya ban gane ma behvrs dinsa ba
...dacan na dauka raini ne amma yanxu gaskiya yafara bani tsoro..
cikin sauke ajiyan zuciya tace toh meyafaru da maheer din,..
babu wani bata lokci ammi babba tahau gaya mata duk yadda sukayi da shi da safen nan bata rage mata komi ba,
face saida take memetawan ne ma taji tsoro ya kara rufeta akansa sosai idanunta ya ciko da ruwan hawaye sosai....
cikin kyabe baki da karfi hajia ramatu tace tab di jamm lallai kina cikin matsala raihanatu amma nide wallah bani wani tsamanin cewa field inshi na law ne yake neman canza masa hali, mutane nawa ne suka karanta criminal law lafyarsu lau??? kuma kikace wai ya bincike wayarki tass tass yaga sirrinkanmu snn kuma ya mayar dashi ya aje miki a inda kika bari kamar be taba ba?
ammi babba tace kwarai kuwa..yadda nabar dakin haka nazo na sameshi wallah komin kwakkwafinki bazakice mutum ya taba wayar bama.
hjy ramatu tace tabbbb amma are u sure yaronkin nan bai fama da wani BIPOLAR disoder or some BORDELINE PERSONALATY TRAITS? dan haka kawai bazai sauya daga calm normal guy ya dawo miki kamar some cold dangerous control freak arana guda ba..yanzu kuma shikenan zaki zauna masa kina kuka dan yasan sirrikanka sai abunda yaga dama kenan yay da rayuwarki ko?
fashewa da kuka ammi babba tay tace wallah bansan ya zanyi ba ramatu..kuma wallah wallah babansa yaji daya daga cikin maganganun nan sakeni kawai zaiyi..fisabillahh ramatu shakaranjiya fa na dawo sai
ace kuma har ya sakeni a satin nan ai shikenan kuma kafin na sake dawowa gidansa kuma inaji hala har sai anyi tashin qiyama..dama yajima yana simi simi da maganan cewa ni nay musu asiri na hanashi auren fatima wallah inhar wnn maganann ta fito masa afili babu jira waje road zaiyi dani ni wallah bansan ya zanyi insa maheer yay shiru da zancen nan ba.
hajiya ta rafka salati tace "kai kai abu baiyi dadi ba, amma kema raihanatu wallah kinyi sakaci ai ba a barin hirar sirri irin haka awaya...koda shike abunda ya faru ya riga ya faru. yanxu de shawara daya zan baki kibisa ahankli kawai karki sake kiy wani abu agidan har saimun samu wata mafita
tana share hawayenta tace shikenan babu damuwa ramatu sai anjima kawai zan kiraki inna dawo daga asibiti dan kaina namun ciwo sosai. daga haka nan sukayi sallama ta mike ta shiga bayi ta wanke fuskarta ta shirya tsaf tasamu mai aikinsu saddika a daki suna zaune tare da ayaanah
ko kallon inda ayaana take batay ta lissafa mata abunda zata dafa musu da rana snn tafita driver yakaita asibiti ana dubata akaga jininta ne ya haura sama sosai 190, atake aka kwantar da ita for a while ana monitoring insa, da kyar kafin na yazo ya dawo 142/80 still Doctor bai qamsu ba haka ya zaunar da ita ya dan babbata wasu shawarwari snn ta dawo gida ko abincin kirki bataci ba ta kulle kanta a dakinta ta kwanta cikin tunani..
after some hours Maheer ne ya fara kammala lectures dinsa dake ibaad yana da club activities ba yanzu zai dawo ba shi ya biya ya dauko sultana a school yabi ya siya mata su ice cream da abubuwan dadi ya lallabata suka shirya tun ahanya kafin suka iso guda duk sauran kayan cime cime yace takai ma ayanaah..
Da murnan ta ta dawo gidan tasamu ayaana na zaune suka cigaba daga inda suka tsaya kominsu atare sukeyi sallah, arranging boxes, yau wuni sukayi suna gwada sabbin kayan ayanan ajikinsu har yamma yay lesson teacher sultana yazo
ayana tana gefe tana jinsu yana koya mata maths wanda duk iri dayane da wanda addanta inayah take koya mata lokacin suna anguwar tudu..
Bayan kwana biyu haka rayuwar gidan ya sauya gabaki daya, cikin kwanakin baifi sau biyu bappa zaidu ya kira ta ba shima sama sama suke magana daga sun gaisa ya tambayeta kotaga text dinshi da tace ehh sai shikenan basuyi wani dogon magana ba, tun yaran suna jiran suga wani emotional outbust ko zage zage daga bakin ammi babba har suka gaji suka saki jikinsu sabida tsabar yawan shiru da kin shiga ahrkan yaran da takeyi agidan sosai amintaka yazo yafara shiga tsakanin ayana da sultana kullum suna tare da juna, duk tabata labarin sauran mutanen famlynsu duk tagaya musu sunayensu da matsayinsu musmm ma kulthum data kasance kan su daya kuma suna shiri sosai
iyaka sultana taje school, ko islamiya ko lesson taje ta dawo su cigaba da hira. in just 2 days ta nuna ma ayanaah yadda ake abubuwa dayawa game da yin dressing wanda dacan bata sansu ba. ibaad hardly have time for himself, ga kiran prof tunda yasan ta dawo gari yake yawan kiransa office dinsa, wata rana sai da dare ma suke ganinsa ko da safe inya fito wajen karyawa shikansa mamakin shirun ammi babba yakey aransa, maheer kuwa ko kadan bai nuna musu alaman komi ayananinsa ba, infact normal yake magana da mamansan kamr ba shine ya gama tsorata ta agidan ba.
ranar alhamis kowa cikinsu yayi tsammanin cewa yaune su bappa zaidu zasu dawo nija amma hardare yay ba'a gansu ba,.
washe gari safiyar juma'a ma shiru ko maheer daya nemesu a waya bai samesu ba. gashi already can family house sun fara shirin zuwan hajiya mairo da ake tsammanin ganinta gobe asabar gashi babu alamn dawowarsa su bappa zaidu da su ammi karama kusan kowa dai da abun aransa dai aka yi shiru aka kyale uncle moh da matarsa anty safeerah suna managing wasu abubuwa acan gidan.
unxpectdely wajajen 10.am sharp jirginsu ya sauke su a aminu kano intl aiport, dan tun arnd 3am na dare suka taso
kowa ya gaji dan haka tun a aiport din sauran team duk akayi sallama kowa yakama gabansa dan already ammi karama ta bada hutun kusan 2weeks ga kowa dan bakaramin wahalar aiki suka sha awajen confence din nan ba.
it was a new project dan dolensu suka zage suka bada gudumawa sosai wanda ya mugun jawo suka samu wasu manyan key international visibilty nd connections a harkan philantropy nd humanatarins aids.
wanda zuwan bappa zaidu bakaramin taimaka musu yayi ba, cos he is the only true blood of the al-mansurs kowa yasan waye dan uwansa prof zayyanu, twins ne so suna kama sosai. ansan kuma iri power da suke dashi dan haka haba haba aka dingay dasu suna samun abubuwa da signings cikin manyan kungiyoyi a cikin sauki.
kasncewr sa tareda fatima ya samar masa sauki duk dama basa samun lokcin yin hira da junansu sosai amma at some point ire iren little candle light dinner da get together da akey yawanyi awajen ya samar masu nitsuwa da karin shakuwa da juna..
gashi da uban kishi dan yanayin yadda yake marking territoryn sa aknta duk inda take idonsa na wajen yasa maza da yawa suka dauka already ita matar aurece dan haka a mutunce akayi komi aka gama musmn ma da kowa yake ganin dacewarsun a fili.
suna sallamar kowa Driversa na office ya kira ya kawo masa babban mota shida kansa ya tukasu su biyu suna hirarsu me sanyi har ya kawota gida,
basu shiga ciki ba ya tsaya daga gate, sun jima suna magana akan yadda goben zai kasance,duk ta matsu sosai tashiga gidan dan ta tabbatar da cewa side din da hajya mairon zata sauka gobe is ready komi an kammala shi da kuma tsara iren iren abincin da zasuyi na tarbata goben inta iso.
kowa yasan ba ita daya take tahowa ba dolene zata jajibo wokers dinta musmn wanda take rike dasu basuda iyaye ta dawo dasu kanon tare da ita, all arngemnt regarding hakan bappa zaidu yace sunyishi da uncle moh dan akwai dan karamin workers lodge mai one room da ktchen da toilet guda hudu face me i face you da suka siya, wanda wokers din hajy wanda ahannunta suke zaman basu da kowa zasu na zama aciki.
babu yadda batay ya kyaleta ta tafi ba yace sam bai gaji da ganin ta ba, aikin gidan ma yace anfasa saidai akira indoor services suzo suy dan ita ma ta huta, tun tana ki harta amince masa ya kira akan za'a turo mata guda uku daga wani kamfani da zasuy share share da aikin kara shirya musu sauran abubuwan da ba'ayi ba.