Sashe 133
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da wann maganganun aranta
ta isa gidansu, tana gama parking ta sauka ta samu hjy hamida a falo suka gaisa kamr ba abunda ke damunta
hajya hamida tace ur dad will soon be home for dinner we wll be expecting you at the table by 8pm
babu yabo babu fallasa tace okay mummy, daga haka ta haura sama tana shiga room dinta ta kore dukkan maids dinta tace suje can can waje sai ta kirasu..suna ficewa ta kulle kofar da key ta ciki
snn ta wuce gaban drwarta dake cikin mega walk in closet dinta tajawo wata jaka ta ciro piles of cocaine ta fasa ledan kadan da zuka zukan farshem kantinta takamfato a paper tazo dakin tazauna tasha sosai yahaura mata kai taji ta fice ahayyacinta dan abunda take shirin yi ba abu bane da hankali zai dauka ita kanta tsoron karta mutu ahaka takeji but is her one nd only last chance batada wani mafita kusan dole ne ta aikata.
kayan jikinta ta cire ta saka wani mekyau,snn ta zauna akan chair ta dau scissors me kaifin gaske ta rage tsayin gashinta dakenan dede kafadarta sama sama bata yankeshi duka ba, just enuf to prove that she is mentally tortured nd unstable, nan ta zubar da gashin kasa snn ta
jawo paper da biro ta fara rubutu kamr haka.
Daddy, mummy...Ban san ko me zaku ce ba, amma ina fatan a karo na farko zaku saurare ni da kunnen basira ba tare da kun kalle ni kamar wata yarinya marar hankali ba. najima ina kokarin yin murmushi saboda ku amma wallahi na gaji... Na gaji..da jin kamar babu wanda yake ganin zafin da nake boyewa kullum game da rayuwr soyayyata.
tana gama rubuta wann ta aje papern akasa snn ta sake dauko wani fresh ta rubuta
Dearest Ibaad, masoyi na..Kai ka fi kowa sanin cewa ban taɓa roƙonka komai na duniya ba abu ɗaya kawai nakeso kabani wato zuciyrka da kulawarka da lokcinka amma Sai ka guje ni kamar ni wata mummn abace, Na san baka sona, na sani tun tuni. Amma da zafi sosai dayau ka fito ka nuna min kamar ban cancanci komai daga gareka ba.
tana kaiwa nan ta sake yagewa pagin ta jefar akasa
..ta dauko final paper ta rubuta..
the three of you shud knw dat i respected ur decisions, kuma shiyasa zan yanke ma kaina wann hukuncin bawai dan na saɓa muku ba sai dan bazan iya saba maka ba daddyna.ina rokonka kayafemin amma bazan iya rayuwa babu ibaad ba, na yi iya ƙoƙarina, na yi kuka, na yi haƙuri amma babu wanda ya kula da damuwa ta. Idan wannan rubutun nawa ya dameku ko ya taɓa ku, to hakan kaɗai ya nuna cewa akwai ɗan ƙaramin wuri na fahimta a zuciyarku da ya rage min. kada ku damu dani. inna mutu komi zai wuce mana, kowa zaiyi rayuwarsa cikin sauki..ni kuma kabari na zai zamo wuri ne da babu wanda zai iya tambayana me nake ji aciki, nide dan Allah ku yafemin!
yours zainab arifah..
tana gama rubuta last part din tay wani irin darriyar mugunta sann shima ta yarda dashi kasa ta dauki wayarta taduba internat tay dan browsing sai tay maza ta maida hoton ibaad a screen inta tay setting maid alarm 10min sai dau scizzors ta yanka wani karamin jijiya a hannunta atake jininta ya fara zuba along with the effect of drug alarm dinta na bugawa ta wuce uncounsious.
dede nan private maid inta elizabeth ta karaso jin alarm din tay tsammanin hala wanka zaynab arifah take son tay dan baifi minti 30 ya rage babanta ya dawo ba tana isowa tay knocking sai shiru, tun abu na wasa wasa har ta sauka taje ta karbo spare key tazo tabude kofar tana ganin zainab arifah da scizzor a hannu akwance ga jini ga yankakken gashi ga
takardu akasa a mugun razane ta fasa ihu tayo waje
hajya hamida duk ta dauka shirmensu da zainab din ne jim kadan kawai taga elizbeth ta shigo a ruguje tana ihun sunan zainab Arifah kusan arikice hajy hamida ta miƙe ta bita taje ta tarar da halin da ake ciki
da sauri suka applyng pressure a inda jinin yake zuba sosai
kafin kace wani abu gidan ya balain rikicewa marmaza hajy hamida ta kira mijinta kafin ya iso harta riga ta isa emergency da zainab wanda atake aka shige da ita cikin Resuscitation Room batare da tunanin ko zatay rai ko ma ta mutu ba..
acikin tsananin kaduwa da tashin hankli hajiya hamida take jeka ka dawo a ward din sai nanata ta shiga uku takeyi cikin kuka da dukan wasiqun a hannunta tana karantawa tanajin wani irin tsoro da fargaban rasa yarta mai tsanani yana lullumeta
jim kadan ƙofar wajen ta buɗe da wani irin karfin tashin hankali prof ne ya shigo ciki da sauri tareda gaggawa da wani irin yanayi da ko shi baisan wani hali yake ciki ba, yana tahowa kamar iska da sauri sauri gudu gudu jikinsa yana rawa rawa kamr an zuba masa ruwan kankara kusan a rufe ya damke hajy hamida yana cewa “Ina take? Ina Zainab Arifa? Ina Arifah? kusan a muryar da ba tasaba jinsa ba yake maganan duk hnklinsa yakai kolowar wajen tashuwa, wani irin kuka hajy hamida ta miƙe tsaye dashi babu hankali ajikinta ta bashi wasiqun jikinta na kyarma tace alhaj yanxu nan suka shige da ita ciki ta zubar da jini yayi yawa na shiga uku alhaji yata kenan kwalli daya na shiga uku
tana maganan idonsa nakan rubutun hannunsa na rawa rawa, har saida ya gama karantawa snn ya ja numfashi, tsayuwar cak yay jin Kalmomin nata namai sare masa zuciya kakkarfan jiri ne yaso ya kwashesa yay saurin mannuwa da bango ya dafe kansa sosai, snn ya rufe idonsa da ƙarfi kamar yana ƙoƙarin hana kansa amincewa da abubuwan da ya karanta yanxu
kusan a rikice yace “hamiida Me muka yi wa yarinyar nan? Me ta rasa a duniya?”yanxu akan wann tsinannen yaron har zainab zata kashe kanta??ya furta muryarsa ta karye da karfi.
hawayen hajiya hamida na gangarowa tace alhaj ni damuwata da zainab arifah bata nuna min komi ba, bata yi magana ba, she even told me yanxu zata sauko a ci abinci only for her lock her self up and try to take her own life wallah wallah idan yata ta mutu sai dai ayi biyu babu yaron nam bai isa ya shaki numfashi a duniya ba dan da hannuna zan kasheshi
prof ya yi wani dogon jan numfashi ya share fuska da tafin hannunsa ya kara kallon letters din suicide note ɗin nata ya kara memeta karanta kalmomin dake cikinsu cikin natsuwa duk dama zuciyarsa tana farfashewa.
zuciyarsa sai tambayrsa yake wai shin yarsa zainab ce ga rubuta hak ta rubuta haka kuma a gidansa kuma wai ba lura ba.” ji yay atake hannunsa ta yi sanyi ya kasa numfashi na dan lokaci.
yace lahawla wala kuwwa sam ni na kasa gane kan yarinyan nan i tot zainab is way more evolved than this, batay tunanin halin da zan shiga ciki ba?? lallai yaron nan ya cuceni
cikin jin zafi hajiya ta ce tana kuka alhaj ai duk shawararka ce, saida nace maka tun tana karama a rabata da wann gurbataccn soyayya ta yaron nan dan Bana son a ce ita ce da matsala kace min sam sai tagirma toh gashnan ta girman babu abunda ya canza saima wanda yay qaru .
baice mata komi ba ya jingina da bango idonsa arufe numfashinsa ya yi nauyi inda dede lokcin ne wata Nurse ta fito dukansu suka miƙe da sauri sukayo kanta
tace sirr maaam kuy hakuri the Doctor is stabilizing her…amma kusata a addua
atake hajiya hamida ta narke da wani irin kuka prof ya rike kujera saboda tsananin raunin zuciya.
“Zan iya ganinta?” ya tambaye nurse din cikin murya mai taushin da ba a saba ji daga gare shi ba.
Nurse ta girgiza kai tace
“Ba yanzu ba sir… but she’s
fighting…
cikin rutse idonsa ya dafe kirjinsa for hours suna zaune cikin jimami daga su sai masu gadinsu.
daga can gidan kuma babu wanda yasan meke faruwa,
dan tunda uncle moh yay asarar kudadensa da time dinsa ya gama jiran ayaana ransa ya turmusa yay baqi ya dawo gidan yazo zai sauke haushinsa da masifarsa a gida hajiya mairo har tace masa ai ayaanah tun safe ta fice bata dawo gidan ba taje wajen ruthy sai sann yaji dama dama saidai bakaramin disspointed ya zama ba....
dake sosai anty safeera tana lura dashi ynxu sai jikinta tuni ya fara bata, haka tay ta tambayarsa meyasa mood dinsa ya canza, yace mata ai matsalar business ne kawai sai tay shiru ta kyalesa batace mai komi ba.
har saida ayaana ta dawo gidan kafi talura taga duk ya kasa zama yana ta neman hanyar da zai saka akira masa ita amma dake idon da anty safeera tazuba masa yau yawa yasa bai samu wann daman ba
washe gari kuwa da sassafen Allah labarin abunda ya faru da zainab arifah yazo kunnen hajya mairo anty safeera ce tazo tasanar dasu dan itama a bakin wata kawar hajy hamidan taji da safe cewa zainab has tried to commit suicide last night...
wann labari yasaka kaf gidan aka rude hajiya mairo ta fara ihu tana koke koke gida ya zamo kamar na mutuwa.
tun safen ta dinga kirar bappa zaidu dake monday ne wyarsa na falo shikuma yana daki bai gani da wuri ba, ammi babba ne tazo da gurmi ta hau gaya masa..
wayar dan uwansa uncle moh ya kira yaji yana busy yay sauri ya kira hajiyan kawai cewa take masa yazo ataro duka suje asibitin tare yar zayyanu kenan kwalli daya a duniya da kyar Allah ya bashi maza maza aje masa dan batasan wani hali zayyanu zai shiga ciki ba.
the story came as a shock to ibaad ya sha mamaki amma bai nuna a fuskarsa sosai ba kowa ya fara shiri zasuzo family house asan me za'ayi
within 20 min bappa zaidu da ammi babba da ibaad da sultana duka suka sauko kasa jin wani sabuwar tashin hayaniya awaje na tashi tundaga gate kakejin karar shgwan motocin polisawa
ta isa gidansu, tana gama parking ta sauka ta samu hjy hamida a falo suka gaisa kamr ba abunda ke damunta
hajya hamida tace ur dad will soon be home for dinner we wll be expecting you at the table by 8pm
babu yabo babu fallasa tace okay mummy, daga haka ta haura sama tana shiga room dinta ta kore dukkan maids dinta tace suje can can waje sai ta kirasu..suna ficewa ta kulle kofar da key ta ciki
snn ta wuce gaban drwarta dake cikin mega walk in closet dinta tajawo wata jaka ta ciro piles of cocaine ta fasa ledan kadan da zuka zukan farshem kantinta takamfato a paper tazo dakin tazauna tasha sosai yahaura mata kai taji ta fice ahayyacinta dan abunda take shirin yi ba abu bane da hankali zai dauka ita kanta tsoron karta mutu ahaka takeji but is her one nd only last chance batada wani mafita kusan dole ne ta aikata.
kayan jikinta ta cire ta saka wani mekyau,snn ta zauna akan chair ta dau scissors me kaifin gaske ta rage tsayin gashinta dakenan dede kafadarta sama sama bata yankeshi duka ba, just enuf to prove that she is mentally tortured nd unstable, nan ta zubar da gashin kasa snn ta
jawo paper da biro ta fara rubutu kamr haka.
Daddy, mummy...Ban san ko me zaku ce ba, amma ina fatan a karo na farko zaku saurare ni da kunnen basira ba tare da kun kalle ni kamar wata yarinya marar hankali ba. najima ina kokarin yin murmushi saboda ku amma wallahi na gaji... Na gaji..da jin kamar babu wanda yake ganin zafin da nake boyewa kullum game da rayuwr soyayyata.
tana gama rubuta wann ta aje papern akasa snn ta sake dauko wani fresh ta rubuta
Dearest Ibaad, masoyi na..Kai ka fi kowa sanin cewa ban taɓa roƙonka komai na duniya ba abu ɗaya kawai nakeso kabani wato zuciyrka da kulawarka da lokcinka amma Sai ka guje ni kamar ni wata mummn abace, Na san baka sona, na sani tun tuni. Amma da zafi sosai dayau ka fito ka nuna min kamar ban cancanci komai daga gareka ba.
tana kaiwa nan ta sake yagewa pagin ta jefar akasa
..ta dauko final paper ta rubuta..
the three of you shud knw dat i respected ur decisions, kuma shiyasa zan yanke ma kaina wann hukuncin bawai dan na saɓa muku ba sai dan bazan iya saba maka ba daddyna.ina rokonka kayafemin amma bazan iya rayuwa babu ibaad ba, na yi iya ƙoƙarina, na yi kuka, na yi haƙuri amma babu wanda ya kula da damuwa ta. Idan wannan rubutun nawa ya dameku ko ya taɓa ku, to hakan kaɗai ya nuna cewa akwai ɗan ƙaramin wuri na fahimta a zuciyarku da ya rage min. kada ku damu dani. inna mutu komi zai wuce mana, kowa zaiyi rayuwarsa cikin sauki..ni kuma kabari na zai zamo wuri ne da babu wanda zai iya tambayana me nake ji aciki, nide dan Allah ku yafemin!
yours zainab arifah..
tana gama rubuta last part din tay wani irin darriyar mugunta sann shima ta yarda dashi kasa ta dauki wayarta taduba internat tay dan browsing sai tay maza ta maida hoton ibaad a screen inta tay setting maid alarm 10min sai dau scizzors ta yanka wani karamin jijiya a hannunta atake jininta ya fara zuba along with the effect of drug alarm dinta na bugawa ta wuce uncounsious.
dede nan private maid inta elizabeth ta karaso jin alarm din tay tsammanin hala wanka zaynab arifah take son tay dan baifi minti 30 ya rage babanta ya dawo ba tana isowa tay knocking sai shiru, tun abu na wasa wasa har ta sauka taje ta karbo spare key tazo tabude kofar tana ganin zainab arifah da scizzor a hannu akwance ga jini ga yankakken gashi ga
takardu akasa a mugun razane ta fasa ihu tayo waje
hajya hamida duk ta dauka shirmensu da zainab din ne jim kadan kawai taga elizbeth ta shigo a ruguje tana ihun sunan zainab Arifah kusan arikice hajy hamida ta miƙe ta bita taje ta tarar da halin da ake ciki
da sauri suka applyng pressure a inda jinin yake zuba sosai
kafin kace wani abu gidan ya balain rikicewa marmaza hajy hamida ta kira mijinta kafin ya iso harta riga ta isa emergency da zainab wanda atake aka shige da ita cikin Resuscitation Room batare da tunanin ko zatay rai ko ma ta mutu ba..
acikin tsananin kaduwa da tashin hankli hajiya hamida take jeka ka dawo a ward din sai nanata ta shiga uku takeyi cikin kuka da dukan wasiqun a hannunta tana karantawa tanajin wani irin tsoro da fargaban rasa yarta mai tsanani yana lullumeta
jim kadan ƙofar wajen ta buɗe da wani irin karfin tashin hankali prof ne ya shigo ciki da sauri tareda gaggawa da wani irin yanayi da ko shi baisan wani hali yake ciki ba, yana tahowa kamar iska da sauri sauri gudu gudu jikinsa yana rawa rawa kamr an zuba masa ruwan kankara kusan a rufe ya damke hajy hamida yana cewa “Ina take? Ina Zainab Arifa? Ina Arifah? kusan a muryar da ba tasaba jinsa ba yake maganan duk hnklinsa yakai kolowar wajen tashuwa, wani irin kuka hajy hamida ta miƙe tsaye dashi babu hankali ajikinta ta bashi wasiqun jikinta na kyarma tace alhaj yanxu nan suka shige da ita ciki ta zubar da jini yayi yawa na shiga uku alhaji yata kenan kwalli daya na shiga uku
tana maganan idonsa nakan rubutun hannunsa na rawa rawa, har saida ya gama karantawa snn ya ja numfashi, tsayuwar cak yay jin Kalmomin nata namai sare masa zuciya kakkarfan jiri ne yaso ya kwashesa yay saurin mannuwa da bango ya dafe kansa sosai, snn ya rufe idonsa da ƙarfi kamar yana ƙoƙarin hana kansa amincewa da abubuwan da ya karanta yanxu
kusan a rikice yace “hamiida Me muka yi wa yarinyar nan? Me ta rasa a duniya?”yanxu akan wann tsinannen yaron har zainab zata kashe kanta??ya furta muryarsa ta karye da karfi.
hawayen hajiya hamida na gangarowa tace alhaj ni damuwata da zainab arifah bata nuna min komi ba, bata yi magana ba, she even told me yanxu zata sauko a ci abinci only for her lock her self up and try to take her own life wallah wallah idan yata ta mutu sai dai ayi biyu babu yaron nam bai isa ya shaki numfashi a duniya ba dan da hannuna zan kasheshi
prof ya yi wani dogon jan numfashi ya share fuska da tafin hannunsa ya kara kallon letters din suicide note ɗin nata ya kara memeta karanta kalmomin dake cikinsu cikin natsuwa duk dama zuciyarsa tana farfashewa.
zuciyarsa sai tambayrsa yake wai shin yarsa zainab ce ga rubuta hak ta rubuta haka kuma a gidansa kuma wai ba lura ba.” ji yay atake hannunsa ta yi sanyi ya kasa numfashi na dan lokaci.
yace lahawla wala kuwwa sam ni na kasa gane kan yarinyan nan i tot zainab is way more evolved than this, batay tunanin halin da zan shiga ciki ba?? lallai yaron nan ya cuceni
cikin jin zafi hajiya ta ce tana kuka alhaj ai duk shawararka ce, saida nace maka tun tana karama a rabata da wann gurbataccn soyayya ta yaron nan dan Bana son a ce ita ce da matsala kace min sam sai tagirma toh gashnan ta girman babu abunda ya canza saima wanda yay qaru .
baice mata komi ba ya jingina da bango idonsa arufe numfashinsa ya yi nauyi inda dede lokcin ne wata Nurse ta fito dukansu suka miƙe da sauri sukayo kanta
tace sirr maaam kuy hakuri the Doctor is stabilizing her…amma kusata a addua
atake hajiya hamida ta narke da wani irin kuka prof ya rike kujera saboda tsananin raunin zuciya.
“Zan iya ganinta?” ya tambaye nurse din cikin murya mai taushin da ba a saba ji daga gare shi ba.
Nurse ta girgiza kai tace
“Ba yanzu ba sir… but she’s
fighting…
cikin rutse idonsa ya dafe kirjinsa for hours suna zaune cikin jimami daga su sai masu gadinsu.
daga can gidan kuma babu wanda yasan meke faruwa,
dan tunda uncle moh yay asarar kudadensa da time dinsa ya gama jiran ayaana ransa ya turmusa yay baqi ya dawo gidan yazo zai sauke haushinsa da masifarsa a gida hajiya mairo har tace masa ai ayaanah tun safe ta fice bata dawo gidan ba taje wajen ruthy sai sann yaji dama dama saidai bakaramin disspointed ya zama ba....
dake sosai anty safeera tana lura dashi ynxu sai jikinta tuni ya fara bata, haka tay ta tambayarsa meyasa mood dinsa ya canza, yace mata ai matsalar business ne kawai sai tay shiru ta kyalesa batace mai komi ba.
har saida ayaana ta dawo gidan kafi talura taga duk ya kasa zama yana ta neman hanyar da zai saka akira masa ita amma dake idon da anty safeera tazuba masa yau yawa yasa bai samu wann daman ba
washe gari kuwa da sassafen Allah labarin abunda ya faru da zainab arifah yazo kunnen hajya mairo anty safeera ce tazo tasanar dasu dan itama a bakin wata kawar hajy hamidan taji da safe cewa zainab has tried to commit suicide last night...
wann labari yasaka kaf gidan aka rude hajiya mairo ta fara ihu tana koke koke gida ya zamo kamar na mutuwa.
tun safen ta dinga kirar bappa zaidu dake monday ne wyarsa na falo shikuma yana daki bai gani da wuri ba, ammi babba ne tazo da gurmi ta hau gaya masa..
wayar dan uwansa uncle moh ya kira yaji yana busy yay sauri ya kira hajiyan kawai cewa take masa yazo ataro duka suje asibitin tare yar zayyanu kenan kwalli daya a duniya da kyar Allah ya bashi maza maza aje masa dan batasan wani hali zayyanu zai shiga ciki ba.
the story came as a shock to ibaad ya sha mamaki amma bai nuna a fuskarsa sosai ba kowa ya fara shiri zasuzo family house asan me za'ayi
within 20 min bappa zaidu da ammi babba da ibaad da sultana duka suka sauko kasa jin wani sabuwar tashin hayaniya awaje na tashi tundaga gate kakejin karar shgwan motocin polisawa