← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 153 OF 161

Sashe 153

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

tsayuwar minti 7 masu kyau tay awajen jim kadan saigashi nan ya karaso kan titin kusan agaban ta yay parking wata dunkulallayr bakar Audi S8 tasha bakin tinted yana rage class din suka hade ido cikin sauke ajiyan zuciya me nauyi ta bude gidan gaba wanda tun bata gama rufe kofar ba mixed emotions,intense fear da anxiety yasaka tay saurin fadowa jikin shi ta rungumesa sosai tana sauke ajiyan zuciya tana dada narke mishi ashgwabe kmr yar baby musmn dataji yay wrapping inta da strong arms dinsa ahnkli ya dora kansa akanta idonsa alumshe sosai ahnkli yace "madam yadai sai kace wanda nayi shekara biyu ban dawo ba??? kincewa komi tay tana hawaye ajikinshin ta girgiza kai ya kyabe baki da karamin murmushi me sanyi yay leaning ajikinta kadan ya jawo mata kofar ya rufesu kirif suna kallon juna yace ahh toh lets go home mana saiki gaya min what does all those texts means...adan shagwabe ta share hawayenta da sanyin murya tace mishi toh, da ita ajikinsa ya kunna motar suka fara tafiya ahankli zucyarta yay nauyi sosai tanata so ta gaya masa abunda ya sameta yanxu sai kuma taji ta kasa iyawa, cos she knew they dont have that time anymore, gara shi inya aure zainab arifah zai iya juyowa ya aureta as scnd wife ita kuma daga zarar ta aure uncle moh tasan duk wani dream dinta na zama matarsa ya wargaje kenan har abada..

yana tukasu ahankli takara sakalce mishi ajiki tana dan sauke hawaye mai sanyi duk hanklinsa nakanta yana tukin yana dan leka fuskarta yanata murmushin shagwabr duk yadauka ko rikicin rashin samunsa awayan takeso tamasa ynxu..

cikin jan aji yafara janta cikin hira specifically dan ya wanke kansa yafara mata labarin abunda yafaru acan dayasa bai kara kiranta ba, yace bayan sungama business meeting ne ciwon zucyr mahaifiyar jamal ya tashi they have to rush her into Coronary artery bypass surgery a John hopkins and fortunatly he was permited by the expert cardiologist to join the surgical procedure.. shi yana cikin wajen operation sauran abokansa kuma suna kofa suna kara ma jamal karfin giwa nd they promise each oda no distractions har sai mum din jamal ta farfado shiyasa dukan su ba'a samesu ko da awaya ba. sosai hirar yadan bata tausayi tace mishi if possble zata so tay musu gaisuwa yace mata toh amma sai ya huta sai ya hadasu. hirar da sukayi kenan har suka iso gidan bappa zaidu.

almost six suka shigo suna sauka yace mata ta shiga ciki ta samu sultana tay sallah yanzu zaizo..bata musa masa ba ta sauka dan dama Allah Allah take tay wanka ta dada duba jikinta sosai dan gabaki daya a tsorace harynxu take ranta bai gama sakewa sosai ba...

har ta haura sama zatay dakin sultana da wani irin fargaba aranta dantun bayan maganan aurenta basuyi waya ba kuma itama sultanan jiya da dare akace sun dawo daga field trip sai taga bata nemeta ba..

har takai bakin kofar sai kuma tsoron kalar fassarar da sultanan zata mata yasa tay reverse tay sauri tabar sashen ta nufi dakinsa datasan baya kullewa ta bude ahankli tashiga ciki

kimonon tafara cirewa ta aje akan gyararren gadonsa tashiga bayi da sauri ta kara kunna haske ta dudduba jikinta sosai taga ashe she is absolutely fine din snn ta kara sauke ajiyan zuciya...

ruwa ta watsa a kanta da fuskarta sosai har saida taji sanyi kafin tay tsarki ta doro alwala tazo tafara sallahn magrib tana idarwa ta dau wayarta ta kara gwada lambar ammi karama a ringing na biyu ammi ta dauka ta rasa me zata fara gaya ma ammi at first, anan ne ammin take gaya mata ai ibaad ma ya riga ya kirata tun yana hanyar shigowa gari kuma yace mata suna tare shi zai kawota gida anjima itama wani kauye suka shiga dazu da kawar hajya mairo shiyasa bata dawo gida da wuri ba., ayaanah was abit relieve tunda taji cewa ammi tasan inda take ynxu..hanklinta a dan kwance tay su ishai wanda batajima da idarwa ba saiganan ibaad din ya shigo suna hade ido da mmki yace mata meyasa bataje wajen sultanan ba...

tasowa tay daga kan sallahyan tazo inda yake jikinta a sanyaye

yanayinta yagani yace "what is wrong? bata amsa ba yace "zauna to mana muyi magana
meyasa zaki rubuta min texts cewa inbandawo ba zaki koma wajen ummanki what is wrong with you???da dan wasa a muryansa yace anmiki wani abu a gidan da bana nan?

yana gama furta hakan
taji zafin abun na dawo mata kai ita kanta bata san sanda ta fashe masa da kuka ba...

atake ya hade ransa tare da jawota suka zauna abakim gado sai yaga jikinta na rawa rawa ta sunkuyar dakanta can can kasa sosai ta lumshe ido tana kukan sosai.

hanklinsa atake ya fara tashi yace "kee wai meye hakane zaki sani agaba kinamin kuka did anyone hurt you..da sauri ta gyada masa kai yace and who is that? dede nan ta bude idonta ta kallesa muryanta na rawa tace "yaa, kana tafiya ranar haka kawai hajiya tazo tace wai aure zatamin kuma
..kuma..dede nan ta kara fashewa da matsanancin kuka saida ya riketa, da tsananin rudano d fushi a muryanta tace "waifa aure zatamin da uncle muhammad.. bai jira next word inta ba yace "whaaaaat?...ke karkiy wasa dani kinaji ko..kara sautin kukan tay tace "wallah bawasa nake maka ba yaa. nan ta fara bashi labarin duk abunda ya faru bata rage masa komi ba tun yana zaune har ya miƙe tsaye atake take taga idanunsa sunyi jaaa sosai....gashi kuka take masa sosai tana cewa yaa Wallah bazan iya aurensa ba,dan Allah karki bari hakan ya faru inkuma bari zakayi ni gara na tafi wajen ummana nasan bazata tabamin auren dole ba, kuma na gaya ma hajiya banaso banasonshi but she refuse to listen to me..if not becos banason kaji haushina da na gudu tuntuni nide wallah bazan aureshi ba..

jin yadda take maganan da tashin hankli da kuka mai zafi yasa yay sauri ya dawo gefenta ya jawota jikinsa da sigar lallashi, idonsa ya mugun tara ruwa ahnkli yana shafa bayanta muryansa harna cracking like he is utterly disgusted nd angry cikin dauriya yake cewa its okay babyna ya isa haka kidena kuka 'i won't let that happen okay? kanta kamar zai fashe ta shige jikinsa tareda lara kankamesa kamr wacce zaa kwace matashi, kusan ba acikin hayyacinta ba take cewa" i can't take it. ni bazan dauki wnn qaddarar ba..i dont want to...baisan sanda zzfr hawayensa ya gangaro kasa yana sauka a fuskarsa ba maganganun ta gabaki daya suke dawo masa kai yanajin wani irin zafi kamr ana tafasa masa tsokar zuciyarsa da ruwan dalma, dakyar yay contolling angernsa can har saida ya shanye hawayen ya share snn ya tallabo fuskarta suna kallon juna ahankli yace "hey..trust me no one will take you away frm me, i promise i wll fight, if not for myself but for you kinji???
gyada masa kai tay ya jawota jikinsa ya rungumeta kadan har saida ta nitsu snn yace "can u give me a minute?? ganin yayanayin da jikinsa yake rawa rawa ahnkli yasa tace okay snn ta mike tsaye ta dauki veil din kimononta ta wuce dakin sultanan dataki
zuwan dazu.

tsabar kukan datay gabaki daya idanunta ya kumbura tay kncking ahankli after like 3 min
sultana ta bude suna hade ido ta sauke waya a kunnenta da mamaki tace "ayaanah? da sanyin murya da fargaba ayaana tace can i come in?? tace sure sure nan ta jawota ciki tana dada kare mata kallo hankli tashe tace what is wrong with u ya naga idonki yay jaa haka are u okay sis??

hawaye masu sanyi suka fara sauka a idon ayaanah suna zama abakin gadon tace how can i ever be okay sultana
...havent u heard..cikin katseta sultana tace "i did...and i wont judge you ayaanah, sabida iyakan zamana dake i know u cant do this..da muryan kuka tace"thank you sultana..wallah ina cikin tashin hanklin da ku kanku bakusan yawanshi ba..i feel like everyone hates me

ta dauki wayar tace"kiga text din da kulthum ta tura min fa..bamtaba tsammanin zatay tunanin wai inaso na aure babanta ba..kuma har tana zagin tarbiyan da iyayena sukamin?

hawaye ya ciko idon sultana tace 'kinga ayaanah tun ina camp muke magana da ita nina katse maganan nace saina dawo yanxu haka ma da ita muke waya kuma niyyata muna gamawa zan kiraki kema. u guys shud schill, we are sisterrs fa. we shudnt betray or mistrust each oda haka...ayaanah tace amma fa na dole aka lakamin maganan nan sultana, so how is this even a betrayal? i am feeling like i cant breath anymore i am all tied up...da tausayi sultana ta rike mata hannu tace ayana kulthum ko anty safera duk bazasu fahimceki yanxu ba, akwai zafi akwai kishi akwai zargi but despite all this akwai qaddara..in Allah yace uncle moh shine mijinki duk ya zamuyi

ayaana tana kuka ta kwace hannunta ta miƙe tsaye tace sultana this has nothing to do with qaddara..ba a forcing in qaddare akan mutum, wllh dashi da hajiya dukansu they are forcing this marriage on me bawani qaddara..kuma ina da wanda nakeso sultana, is bad enuf that i cant have him now, amma harga Allah bazan iya auren uncle moh ba, dan dana auresa gara kawai na mutu ko wani abu ya sameni
...jikin sultana a sanyaye ta biyo ta tsaye itama tana hawaye tace"haba ayaanah haba ayaanah pls stop saying things kamr bakida ilimin addini pls dont even think of doing to urself what anty zainab did akan yaa ibaad to trap him into marriage dan kece zakiy asarar rayuwarki duniya da lahira so pls stop it

tace sultana is not abt what choose is abt how i feel i am truly nd deeply in love with sumone else kuma narasa yadda zanyi..sultana tace nd did he know zakiy auren? a sanyaye ayaana ta gyada mata kai, suna tsaka da hakan ibaad yabude kofar yanayin yadda ya kalle ayaanah yasaka sultana tuni tagane inda ayanah ta dosa..
Chapter 153 · 0% Book details