← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 143 OF 161

Sashe 143

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

duk sai kuma ta rasa meke mata dadi, yau da safe tay tunanin duniya na yadda zata kirashi ta bashi hakuri amma takasa tabuka komi musn inta tuna irin wahala da wainashi datay akwana biyun nan. dake weknd ne ranar ma basuda exams, takira ruthy ta tambayeta me zatasha jikinta yay zafi ruth tace mata ta gwada shan yellow flagyl wasu yana sa jikin su yay dumi.

bayan sunyi breakfast ta sace key tafita da motar ammi karama tajeta chemist nemo yellow flagyl. fitarta bada jimawa ba prof yazo aka kira bappa zaidu aka taru a falo

bai rusuna ba ya gama nanata dokokinsa haka ya kawo batun cewa ai tunda zaidu yaje asibiti ya lallaba zainab a tsayin kawunta shima kenan dan ya bawa ibaad matsayi da gidan zama yakuma dauke masa nauyin ciyar da mata balaifi bane tunda shima ai kawunsa ne so yana da cikakken dama yamasa wann gatar.

haka uncle moh ya goyi bayan prof 100% yadinga maganganu yana yabonsa snn suka saka hajya mairo dole dole ta amince da komi dayazo dede da ra'ayinsu, da sunan wai ana neman sulhu da hadin kan family snn kuma adalci ne akayiwa ibaad shima kar ace ba'a masa gata ba dan ubansa baya raye.

they manipulated his intention behind doing everything suka nuna ma hajiya cewa wai gata prof yake so yay ma ibaad amatsayin shi na maraya kuma kawunshi shiyasa zai dauko nauyin komi kuma zai bashi MD na kamfani.

bappa zaidu yanata kallonsu da mamakin munafurcinsu aransa tunda yaga hajiya ta hau kai hartana wani kuka tana ma zayyanu godiya akan hallaci da gata dayama ibaad

bappa zaidu baice komi akan batun saka ranar ba, dan nan ma prof ne yay babakere akai yace ma hajiya sai nan da wata daya yakeso ayi auren sabida yana so a zainab arifah ta samu kwarin jiki kar akaita gidan miji da rauni bata gama warwarewa ba.

saida suka gama tass snn ta tambaye bappa zaidu ko duk hakan ya masa, ya kyabe baki yace ai dama sune da biki shidai rule dinsa dayane muddin wann ya aure bazai hana ibaad kara aure agaba ba shikenan, tunda wann na dole ne, toh ya zama dole kuwa abashi dama nan gaba yakara aure da wacce yake so. da mamakinsu prof yace shi wann bai damesa ba shidai kawai kar ynxun ayi abunda zai tabbatar masa da cewa ran yarsa ake nema ba auren kare rayuwarta kona zumuncinsu ba.

sosai ya rika jadadda musu muddin ibaad yay wani abunda zainab ta dau ranta wallah za'a fuskance walaknci da tozarci daga wajensa dan bazai taba yafewa ba kai daga ranar ma kawai gara uwarsan ta tsine masa kawai dan zai musu hukunci ne kamar bai sansu ba.

duk yabi ya cusa zcyar ma hjy mairo tsoro, nan akagama magana aka bar auren in four weeks time wanda dede lkcin da zainab arifah zata gama jinya kenan.

suna ficewa bappa zaidu ya kira ibaad awaya office dinsa yace maza maza yana son ganinsa..

lokcin ibaad yana wani important meeting ne shida jamal da farhan da prince hassan a gidan mahaifyar jamal din wata lady diana kirar yazo masa saiya roki bappa alfarma akan yabashi awa guda yanxu zaizo...

Dama kuma auditioning suka hadu sunayi, suna warware cigaban da suke samu, da inda zasu kara pushing dan lady diana ta kawo musu sabbin crude oil patners tanaso each of them ya saya 10% share a wani saudi arabian oil makert da zai na kawo musu return na billion 2 ko wani wata. haka suka tattara files suka har hada suka cire kudi, kowa ya bada nashi, but they need one more person kuma sun rasa wazasu saka, ibaad was thinking abt maheer amma daya kirasa sai maheer din yace masa bai shirya ba dan acikin yan uwansa karankaf maheer ne kawai yasan ibaad yana da wani abu waishi kudi amma haka yay shiru shima bai gaya ma kowa ba ya rike sirrin dan uwansa kmr yadda shima ya taba rike masa, ganin bai samu kan maheer ba kawai saiya siya share din ma bappa zaidu ragowar dayan slot dinsa yacike masa awajensa.

lady diana itace zata processing musu komi next week duk zasu kasance a kasar waje ayi signing duka legal documents acan dama kuma ibaad yana so yaje ya karasa gama furnishing din makaken gidansa da already last week aka gama shi tsafff...

sum shirya in sun gama meeting din kawai lunch zasuyi atare anan gidan su jamal din but due to kiran da bappa zaidun ya masa sai shi kadaine bazauna ba ya wuce office dan ya samesa acan

bayan tafiyarsa ne wajen cin abinci sama sama jamal ya gaya musu halin da ibaad yake ciki na yadda zainab arifah take kkrin manipulating din family dan a aura matashi

prince hassan saida ya fi kowa jin baqin cikin labarin nan dan sosaine ya tsane zainab arifah like everything abt her is just gross to him, farhan yace dama shi ya dan fahimce komi sabida ibaad was not himself musmn a satin nan kuma yasha jin labarin yarinyar she is complete spoilt brat kuma tana da wata kawa tantiriyar yar kwaya.

dukansu sunji tausayin ibaad bana kadan ba gabaki daya mood din prince hassan saiya lalace gabaki daya harma baici abinci ba, suka yanke hukunci kawai cewa zasu jira ibaad din yadawo dan susan wani irin support ya kamata su masa a wann lokacin dan su saukaka masa radadi.

ibaad yana isa offishin bappa zaidu ya samesa yanakan meeting ,gashi yazo da crude oil file din daya saya masa share dan yasashi signing amma baisan ya zai yafara tunkarsa da mgnn ba. wancan karon ma amminsa ya saya share a dubai na clothing line but it wasnt hard for him ya mata wala wala to get her signature and thumprint cikin sauki yasan bappnsa kam bazai signing haka kawai ba

he had been building a quiet business for his mum a kasar waje amma bata sani ba cos he want to really surprise her with it one day.

duk dama wekdn ne still saida ya jira for 10 min kafin suka fito shi ya shiga..

bayan sun gaisa bappa zaidu yahau gaya masa cewa nan da wata daya ne daurin aurensa da zainab arifah snn ya fayyace masa batun gida, lafiya, ciyarwa, kudin sutura da kudin kashewa da kuma MD position da prof yace zaibasa kuma ga yadda suka saka maganan agaban hajya yanxu basu isa suce basaso ba dan haka kar yace komi kawai ya karba.

sann shi asali ba akan wnn maganan yakirashi ba, cos he just want to know, yace he had been wanting to ask him shin wani busines ne yakey, dan ya jima dayace masa yana business kuma yana ganinsa da cars da ababen duniya amma bai taba fayyace masa menene ba, he want to know now sabida kar aje a dorasa akan matsayin MD a kamfanin prof ya zamana iyakan madogaransa kenan na rayuwa, yace masa a matsayinsa na uba bazaifa yarda hakan ya faru ba, inde busines din dayakeyin bai tsaya ba yagaya masa kawai shizai iya sauka a wann kujerar tasa ya dora sa akai shi saiyay retire koma yaya ne dan kar azo ace prof ne ya dora sa akan arziki akarshe yazamo masa kayan gori snn yana da business partners in yanaso zaiyi amfani da sauran kudin gadonsa tunda yana da yawa sai yay investing kawai de shi bayaso ne ace ya zauna shiru prof yana masa komi.

ibaad yay shiru for a while, dan harga Allah yanaso ne dukiyarsa ya cigaba da zamowa anynomous kodan ya gama ganin kalar kowa, baisan ya nuna kansa a fili bare shima ya zama amfara worshiping dinsa a family kamar yadda ake ma prof dan sosai yaga illar hakan a ahalinsu, kusan wanda yake da abun duniya ne kawai irimsu ammi babba, anty safeera,hajiya mairo da irinsu uncle moh suka fi darajawa
..saidai tunda akayi case dinnan ya lura da asalin masu kaunarsa, bappa zaidu, da mahaifyarsa sai brothers dinsa MJ da maheer wanda tunda aka fara case dinnan basu taba juya masa baya ba ko sun nuna masa baida gata ba

sai yaga ma babu amfanin boye ma bappa zaidu komi nasa yanxu tunda har ya tambya, dan yasan mutumin nan yana sonsa tsakani da Allah snn yay masa yaqin da ko mahaifinsa ne ba lallaine ya masa irinsa ba. he tot abt it for a while kafin ya fara da neman alfarman cewa duk maganan da zai gaya ma bappa zaidun yanxu yana so ne su bari atsakaninsu ko mamansa baiyaso agaya mata, he will tell her how wealthy he is when he feel is ryt..

Da mamaki bappa zaidu yace masa toh zai masa alkwarin ne inde har abun bana cutarwa ko haramun bane.

ibaad ya ciro hadadden samsung dinsa da ga aljihunsa, yajona da printer na office din ya ciro 6 business front document ya tattara duka ya aje agaban bappa zaidu sann ya zauna yafara masa bayanin abubuwn dayake ciki, tundaga kan kamfanin Q4 sovereing grp, da su logistic, ga estates, da multinational investm firm dinsu, da private income streams insa na pharmaceuticals da wasu yan kananan tarkacen side busines

sai ya masa bayanin harda wann sabon dayau suka tattauna, snn yahau bawa bappa hakuri sosai nakin gaya makowa sirrinsa dayayi tsawon lkci, yace he just want to do sumting for himself by himself batare daya takura masa koya daura masa nauyin shige masa gaba ba....

tsabar kaduwa da mamaki da bappa zaidu yasha harsaida idonsa ya tara ruwan hawaye

he was soo amazed abun yafara masa kamar a mafarki dan baiyi tsammanin yawan shige da fice da tafiye tafiye da tarayyarsa dasu jamal wani abu babba haka suke ginawa ma kansu ba, he salut the pure power of strong connection da networking, dan kusan shine 70% magic power da yay boosting succes dinsu daya hadu da sudin mutane me masu bala'in jajircewa da saka kai they take any favourable oppurtunity that comes deir way babu bata lokaci nd they trust each other sosai.
Chapter 143 · 0% Book details