Sashe 148
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
yace toh ita ayaana? fa,
kode kar agaya mata yanxu sai in auren yazo kurkussa sabida...
cikin katsesa tace kai dai muhammadu kabar min komi ahannuna zan kira kawunnan ta ai akwai wani dan uwan ubanta da suka raba uwa, shi ya mutu, amma yana da manyan yara sunema suka daura ma ubantan aure da ƴata taawure, zan kira yan uwansu na jigawa abani lambarsu muyi magana, ita taawure kam ai ko bannemeta ba nay ma ayaana aure tasan dai bazan cutar da yarta ba tunda jikana ce. batun magana abari sai aure yazo dafff dani dakai zamu gaya ma kowa yaji
..kaje kayi shirinka ahankli, snn ka tabbata ka y ma safeera kayan fadan kishiya dan kar haukar su na mata ya tashi.
da matsanacin farin ciki aransa yace nagode hajiya Allah yay miki dubun abunda kika min, Allah ya bar mana ke kincika uwa hajiya godia nake.
tace uhumm babu komi muhammadu duk dai abunda kake ciki ka sanar mini karkuma ka gaya ma kowa zancen nan sainagama shirya komi nima
da murna yace tohh sukayi hira kadan snn ya fita, bada jimawa ba ya mata trasfer din almost 60million kyauta ranar wuni yay yana washe baki dan hatta anty safeera kasa gane silar farincikinsa tay
gashi kuma taga su ayaana da ammi gabaki daya basu gidan bare tay tunanin ko ya gamu da ayaanahnce.
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[14/12, 20:47] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️4️⃣8️⃣
haka rayuwa ya cigaba har na tsawon sati guda kowanne bangare da kalar _Abunda ke ɓoye_ acikinta, uncle moh da abokansa tuni suka hau shirin bikinsa a ɓoye kusan komin sa agidan alhaj ameer suke shiryawa na biki akwatuna da komi na amarya da uwargida ya rarumo anata cikawa da kayan gani na fada baiko damu da saka ido akan ayaana ba sabida yasan burinsa yanxu ya riga ya cikka bamai iya hana yuwar auren nan tunda hajiya mairo ta amince. babu wanda ya gane shirinsu,anty safeera ce kawai was left confuse at the middle of the chaos, dan babu wani alaman daya nuna mata cewa ayaanah is sumhw responsible da zumudin da uncle moh yake tafkawa agidan nasu kwana biyu, ayaanah is more inclined to ibaad company abokansa biyu suna gari suna yawan fita tare, daga nan kuma sai sauran exams inta dan baifi saura paper biyu ne ya rage mata sutarkata su gama makantar gaba daya ba.
soyayyarsu suke kurba da ayaanah kamar ba auren zee arifah ke jiransa anan da sati uku ba. saidai the more hjy mairo tana ganin shakuwar ibaad da ayaana kwana biyu the more ranta na dada baci,
tanata mamaki wai har rayyanu ne zai cuceta ya kuma cuce taawure data damka masa amanar yarinya yazo kuma yana kaita otel otel suna yawon dare. sosai ta riƙe abun nan aranta bana kadan ba, ta dawo tana ma ayaanah kallon lalatacciya badama ammi karama ta zauna sai ta fara kawo mata magangunan gyara tanacewa lallai lallai kawai aje afara gyara mata ayaanah duk a tunanin ta ai angama lalata.
ammi karama sam bata gane abun ba dake kusan dukansu take matsa masu akan batun gyaran wata rana sassafe ma zata harhada abubuwanta na hadi dakanta ta kawo musu dukansu harda safiya sai tace susha saidai na ammin da na ayanah sai kaga yafi yawa
abun har yazo ya fara damun ammi ranar data kawo kazar matsi ammi ta mayar mata tace wann abun yay ma ayana tsauri ajiki kar tay aure ya zamo sai anje asibiti daren farko,..hajya tace sam tasan metakeyi haka ta saka ayaana agaba da zagi da masifa saida tasata ta cinye duk dama dataje daki saida ta amayo da rabi waje
fannin zainab arifah kuwa duniya sosai tay mata dadi, kafin kace wani abu anyi sabbin zubin masu kulawa da ita kusan kullum ana mata gyaran jiki, abinci da sauransu, gashi ta sake ranta tana shan maganin sosai duk abunda iyayen suka sakata kuma tanayi batare da gardama ba
wann satin za'a mata small corectional surgery, the oda week kuma idan akaga she is fine zataje bridal fittings a paris babanta ya bata kudaden da zata sauya wardrobe dinta gabaki daya, in short kawai kayan da zata dawo sakawa intay aure. the house the everything da sai shafi gidan ana ta famar re arrnging they are going to live in the U.K tunda anan babu nisa da schl, work da kuma inda ibaad shima zaiyi karatu they are all within the states of United kingdom.
ana shiga sati na biyu ibaad yafara shirin yin tafiya harkokin dake gabansu ranar da zai tafi ayaanah ce ta rakashi har aiport yariga yagaya mata in ya tafi zaiy abubuwa da yawa ba lallaine tana samun kiransa ko wayarsa ba har sai ya dawo nan da sati biyu nd dats just one week to his weding. tunda ya gama lallabata da kalamai masu sanyaya zuciya sai bata wani damu ba,bayan sun rabu ita ta tuko motarsan ta dawo masa da shi gidan bappa zaidu
samun cewa ammi babba bata nan sai tabararraje a dakin sultana sukasha zaman hirarsu tare ranar daga suci abinci suyi kallo sai su kira kulthum suyita tsokanan tumbinta that is almost 3 months old ynxu
sai can yamma snn bappa zaidu yasaka aka kawo ayaanah gida hajy mairo batama tsaya tantance waya kawo ayaanahn ba ta kirata ta saka mata tsauraran dokoki akan yawan fita, rantsuwar duniya ayaanah tamata akan cewa agidan ammi babba ta wuni amma matar nan tay burus tace mata kartadai sake ficewa agidan inba da kwakkwaran dalili da aka sanar da manya ba.
itade batasan meye matsalar hajy mairo da ita ba,she just tot is old ppls mentality sumtimes in agaka yarinya ta zare kominta ya fito da wuri sai afara matsa mata da tsaro, ko ajikinta dan sama ibaad ne dai in yazo dole take fita toh gashinan ma baya gari kuma bazai dawo nan kusa ba saiyaci sati biyu.
ana tsaka da satin bayan anyi wa zainab surgery ta samu dama dama itada babanta suka tafi kasar waje, mamanta ne kawai agidan yanxu.
ranan da su ayana suka je scnd to the last exams dinsu kwasam hajiya mairo ta kira ammi karama ta bata waya wai su gaisa da kawunnan ayaanah
da murna ammi karama ta karbi waya aka gaggaisa taji mutane sunata mata godiya duk tadauka kodan rike ayaana da sukayi ne tsawon shakarun nan ashe su godiyan bada aure suke yi wai. bayan sun gama wayar ne hajiya mairo ta hau fayyace mata batare da ta fito fili tagaya mata dalili ba sabida bataso wann karon ma ta zage tarbiyan rayyanu a idon fatima ace taci mata fuska.
saka maganan tay a tsatstsaye cikin bada doka baneman shawara ba, tace ita tariga ta yanke hukunci zata aurar da ayaanah kawai wa danta muhammadu sabida ya cigaba da kulawa da ita suma ta taso agaban idonsu tunda ibaad aurensa zaiyi bataga amfanin aje ayaana tana galantoyi a titi da mutanen banza ba.
ammi tay tsammanin akn ruth ake magana dan maganan ruth ya fara zagawa gari ba zallan akan lesbianism ba har da wann sex addiction da gang din cult datake rolling dasu
ammi ko kadan bataso wann maganan auren ba dan ta san bazai taɓa zamowa adalci ace ayaana ta taso agabansu snn azo a hadata zaman kishi da safeera ba musmn ma a age inta
yau kusan cire kunya ammi karama tay ta rinka gaya ma hjiya gaskiya dakuma fayyace mata irin fitintinun da hakan zai jawo...amma hajya tace sam ai ba wann ne kadai dalilinta baz kuma bataso ta furta ne ace tay musu cin fuska dan haka kawai kowa yay hakuri ai muhmmdu baima safeera alkwarin cewa bazai kara aure ba barema wann auren na rufin asirinsu ne duka baki daya kowa yayi hakuri
tace ma ammi karda ta sake ta gaya ma ayaana komi sabida bata bukatar permision inta tunda ma ta gama magana da wakilan uwarta da ubanta kuma sunce zasu sanar da taawure zasu ma yarta aure. tace already sun wakilta wani dattojo dan uwan su juma dagata fannin kishiyar uwarsa
sunansa Alhaji hanza ranar auren zaizo da sauran kannensa su zasu bada auren ayaana a masallaci duka duka ayi komi danasu zainab arana daya.
ko na minti daya abun baima ammi karama dadi ba, auren dole ne ma ayaana, kuma da mijin anty safeerah sosai taga rashin mutunci da rashin adalci da tsokano fitina aciki, she wanted to tell bappa zaidu hajiya tace wallah wallah inta fada ma zaidu zasuyo kaca kaca sabida babu ruwansa acikin wann maganan aikinsa kawai miƙa auren ibaad ne dana muhammadu ita bata son munafurci
tun ranar ammi karama tabi ta sauya ma hajiya mairo tazamo babu wani walawala a fuskarta kwata kwata, dan sai yanxu ta gane cewa ashe duk gyaran nan da ake ma ayaana na auren dole ne, duk sanda tay yunkuron gaya ma bappa zaidu sai kuma ta tuna irin masifar da hakan zai iya jawowa sai taja bakinta tay shiru dan karshe ciwon ayaana ne zai tashi, shikuma tace zata tsine masa in yace aa, ga safira itama ba shiru zatay ba.
duk tausayin ayaanah takeji sosai har bata iya nitsiwa taci abinci
hardai ammin tay fushi taja baya da zuwan shashen hajy mairo kwata kwata tacire hannunta tadena ma basu maganin mata, but still hajiya mairo haka zato biyosu har sashen har da itama tasakasu agaban tace sai sunsha.
ana cikin wannan yanayi hajy hajara ta dawo daga kauyensu na jukunawa ranar ma wuni sukayi a daki suba kuskus da hajiya mairo har tagama ta fita
washe gari sassafe tun asubah bai gama yi ba ammi karama tana bacci taji hayaki ya cika mata daki, tana bude ido taga hajy mairo ta hade rai tace maza maza ta sauko kasa tay hayakin nan..
ammi duk ta rude ta rasa meye wannan, hajiya tay burus ta rufeta da zani ta mata hayakin nan tasss for the first time da aka ma ammi karama wann hayaki wuni tay tana ciwon kai
kode kar agaya mata yanxu sai in auren yazo kurkussa sabida...
cikin katsesa tace kai dai muhammadu kabar min komi ahannuna zan kira kawunnan ta ai akwai wani dan uwan ubanta da suka raba uwa, shi ya mutu, amma yana da manyan yara sunema suka daura ma ubantan aure da ƴata taawure, zan kira yan uwansu na jigawa abani lambarsu muyi magana, ita taawure kam ai ko bannemeta ba nay ma ayaana aure tasan dai bazan cutar da yarta ba tunda jikana ce. batun magana abari sai aure yazo dafff dani dakai zamu gaya ma kowa yaji
..kaje kayi shirinka ahankli, snn ka tabbata ka y ma safeera kayan fadan kishiya dan kar haukar su na mata ya tashi.
da matsanacin farin ciki aransa yace nagode hajiya Allah yay miki dubun abunda kika min, Allah ya bar mana ke kincika uwa hajiya godia nake.
tace uhumm babu komi muhammadu duk dai abunda kake ciki ka sanar mini karkuma ka gaya ma kowa zancen nan sainagama shirya komi nima
da murna yace tohh sukayi hira kadan snn ya fita, bada jimawa ba ya mata trasfer din almost 60million kyauta ranar wuni yay yana washe baki dan hatta anty safeera kasa gane silar farincikinsa tay
gashi kuma taga su ayaana da ammi gabaki daya basu gidan bare tay tunanin ko ya gamu da ayaanahnce.
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[14/12, 20:47] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️4️⃣8️⃣
haka rayuwa ya cigaba har na tsawon sati guda kowanne bangare da kalar _Abunda ke ɓoye_ acikinta, uncle moh da abokansa tuni suka hau shirin bikinsa a ɓoye kusan komin sa agidan alhaj ameer suke shiryawa na biki akwatuna da komi na amarya da uwargida ya rarumo anata cikawa da kayan gani na fada baiko damu da saka ido akan ayaana ba sabida yasan burinsa yanxu ya riga ya cikka bamai iya hana yuwar auren nan tunda hajiya mairo ta amince. babu wanda ya gane shirinsu,anty safeera ce kawai was left confuse at the middle of the chaos, dan babu wani alaman daya nuna mata cewa ayaanah is sumhw responsible da zumudin da uncle moh yake tafkawa agidan nasu kwana biyu, ayaanah is more inclined to ibaad company abokansa biyu suna gari suna yawan fita tare, daga nan kuma sai sauran exams inta dan baifi saura paper biyu ne ya rage mata sutarkata su gama makantar gaba daya ba.
soyayyarsu suke kurba da ayaanah kamar ba auren zee arifah ke jiransa anan da sati uku ba. saidai the more hjy mairo tana ganin shakuwar ibaad da ayaana kwana biyu the more ranta na dada baci,
tanata mamaki wai har rayyanu ne zai cuceta ya kuma cuce taawure data damka masa amanar yarinya yazo kuma yana kaita otel otel suna yawon dare. sosai ta riƙe abun nan aranta bana kadan ba, ta dawo tana ma ayaanah kallon lalatacciya badama ammi karama ta zauna sai ta fara kawo mata magangunan gyara tanacewa lallai lallai kawai aje afara gyara mata ayaanah duk a tunanin ta ai angama lalata.
ammi karama sam bata gane abun ba dake kusan dukansu take matsa masu akan batun gyaran wata rana sassafe ma zata harhada abubuwanta na hadi dakanta ta kawo musu dukansu harda safiya sai tace susha saidai na ammin da na ayanah sai kaga yafi yawa
abun har yazo ya fara damun ammi ranar data kawo kazar matsi ammi ta mayar mata tace wann abun yay ma ayana tsauri ajiki kar tay aure ya zamo sai anje asibiti daren farko,..hajya tace sam tasan metakeyi haka ta saka ayaana agaba da zagi da masifa saida tasata ta cinye duk dama dataje daki saida ta amayo da rabi waje
fannin zainab arifah kuwa duniya sosai tay mata dadi, kafin kace wani abu anyi sabbin zubin masu kulawa da ita kusan kullum ana mata gyaran jiki, abinci da sauransu, gashi ta sake ranta tana shan maganin sosai duk abunda iyayen suka sakata kuma tanayi batare da gardama ba
wann satin za'a mata small corectional surgery, the oda week kuma idan akaga she is fine zataje bridal fittings a paris babanta ya bata kudaden da zata sauya wardrobe dinta gabaki daya, in short kawai kayan da zata dawo sakawa intay aure. the house the everything da sai shafi gidan ana ta famar re arrnging they are going to live in the U.K tunda anan babu nisa da schl, work da kuma inda ibaad shima zaiyi karatu they are all within the states of United kingdom.
ana shiga sati na biyu ibaad yafara shirin yin tafiya harkokin dake gabansu ranar da zai tafi ayaanah ce ta rakashi har aiport yariga yagaya mata in ya tafi zaiy abubuwa da yawa ba lallaine tana samun kiransa ko wayarsa ba har sai ya dawo nan da sati biyu nd dats just one week to his weding. tunda ya gama lallabata da kalamai masu sanyaya zuciya sai bata wani damu ba,bayan sun rabu ita ta tuko motarsan ta dawo masa da shi gidan bappa zaidu
samun cewa ammi babba bata nan sai tabararraje a dakin sultana sukasha zaman hirarsu tare ranar daga suci abinci suyi kallo sai su kira kulthum suyita tsokanan tumbinta that is almost 3 months old ynxu
sai can yamma snn bappa zaidu yasaka aka kawo ayaanah gida hajy mairo batama tsaya tantance waya kawo ayaanahn ba ta kirata ta saka mata tsauraran dokoki akan yawan fita, rantsuwar duniya ayaanah tamata akan cewa agidan ammi babba ta wuni amma matar nan tay burus tace mata kartadai sake ficewa agidan inba da kwakkwaran dalili da aka sanar da manya ba.
itade batasan meye matsalar hajy mairo da ita ba,she just tot is old ppls mentality sumtimes in agaka yarinya ta zare kominta ya fito da wuri sai afara matsa mata da tsaro, ko ajikinta dan sama ibaad ne dai in yazo dole take fita toh gashinan ma baya gari kuma bazai dawo nan kusa ba saiyaci sati biyu.
ana tsaka da satin bayan anyi wa zainab surgery ta samu dama dama itada babanta suka tafi kasar waje, mamanta ne kawai agidan yanxu.
ranan da su ayana suka je scnd to the last exams dinsu kwasam hajiya mairo ta kira ammi karama ta bata waya wai su gaisa da kawunnan ayaanah
da murna ammi karama ta karbi waya aka gaggaisa taji mutane sunata mata godiya duk tadauka kodan rike ayaana da sukayi ne tsawon shakarun nan ashe su godiyan bada aure suke yi wai. bayan sun gama wayar ne hajiya mairo ta hau fayyace mata batare da ta fito fili tagaya mata dalili ba sabida bataso wann karon ma ta zage tarbiyan rayyanu a idon fatima ace taci mata fuska.
saka maganan tay a tsatstsaye cikin bada doka baneman shawara ba, tace ita tariga ta yanke hukunci zata aurar da ayaanah kawai wa danta muhammadu sabida ya cigaba da kulawa da ita suma ta taso agaban idonsu tunda ibaad aurensa zaiyi bataga amfanin aje ayaana tana galantoyi a titi da mutanen banza ba.
ammi tay tsammanin akn ruth ake magana dan maganan ruth ya fara zagawa gari ba zallan akan lesbianism ba har da wann sex addiction da gang din cult datake rolling dasu
ammi ko kadan bataso wann maganan auren ba dan ta san bazai taɓa zamowa adalci ace ayaana ta taso agabansu snn azo a hadata zaman kishi da safeera ba musmn ma a age inta
yau kusan cire kunya ammi karama tay ta rinka gaya ma hjiya gaskiya dakuma fayyace mata irin fitintinun da hakan zai jawo...amma hajya tace sam ai ba wann ne kadai dalilinta baz kuma bataso ta furta ne ace tay musu cin fuska dan haka kawai kowa yay hakuri ai muhmmdu baima safeera alkwarin cewa bazai kara aure ba barema wann auren na rufin asirinsu ne duka baki daya kowa yayi hakuri
tace ma ammi karda ta sake ta gaya ma ayaana komi sabida bata bukatar permision inta tunda ma ta gama magana da wakilan uwarta da ubanta kuma sunce zasu sanar da taawure zasu ma yarta aure. tace already sun wakilta wani dattojo dan uwan su juma dagata fannin kishiyar uwarsa
sunansa Alhaji hanza ranar auren zaizo da sauran kannensa su zasu bada auren ayaana a masallaci duka duka ayi komi danasu zainab arana daya.
ko na minti daya abun baima ammi karama dadi ba, auren dole ne ma ayaana, kuma da mijin anty safeerah sosai taga rashin mutunci da rashin adalci da tsokano fitina aciki, she wanted to tell bappa zaidu hajiya tace wallah wallah inta fada ma zaidu zasuyo kaca kaca sabida babu ruwansa acikin wann maganan aikinsa kawai miƙa auren ibaad ne dana muhammadu ita bata son munafurci
tun ranar ammi karama tabi ta sauya ma hajiya mairo tazamo babu wani walawala a fuskarta kwata kwata, dan sai yanxu ta gane cewa ashe duk gyaran nan da ake ma ayaana na auren dole ne, duk sanda tay yunkuron gaya ma bappa zaidu sai kuma ta tuna irin masifar da hakan zai iya jawowa sai taja bakinta tay shiru dan karshe ciwon ayaana ne zai tashi, shikuma tace zata tsine masa in yace aa, ga safira itama ba shiru zatay ba.
duk tausayin ayaanah takeji sosai har bata iya nitsiwa taci abinci
hardai ammin tay fushi taja baya da zuwan shashen hajy mairo kwata kwata tacire hannunta tadena ma basu maganin mata, but still hajiya mairo haka zato biyosu har sashen har da itama tasakasu agaban tace sai sunsha.
ana cikin wannan yanayi hajy hajara ta dawo daga kauyensu na jukunawa ranar ma wuni sukayi a daki suba kuskus da hajiya mairo har tagama ta fita
washe gari sassafe tun asubah bai gama yi ba ammi karama tana bacci taji hayaki ya cika mata daki, tana bude ido taga hajy mairo ta hade rai tace maza maza ta sauko kasa tay hayakin nan..
ammi duk ta rude ta rasa meye wannan, hajiya tay burus ta rufeta da zani ta mata hayakin nan tasss for the first time da aka ma ammi karama wann hayaki wuni tay tana ciwon kai