Sashe 98
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan faruwar haka sa kamar wata guda bai kara ji daga wajen su jamal ba, kuma shima bai sake nemansu ba kowa yafada harkan rayuwarsa
uncle moh ya dawo nigeria daga dubai gabaki daya harkalla ya balain bude masa kudade da budi tazo masa atakota ina
wani irin sabuwar salo yazo dashi mai ban mamaki, giyar kudin daya karayin na balain debarsa, yanxu ya dawo kusan kowani karshen sati saiya bawa ayaanah kudin kashewa ko tana so ko bataso, harhada tactics dinsa yakeyi da hajiya mairo me tuwo dan kawai ayaana tana karban abun duniya a hannunsa, lamarin da gabaki daya ya jawo mata rashin nitsuwa sabida yadda ibaad yake yawan fushi da komi dake faruwa...
dakyar uncle moh yazo ya fara yana hadawa da sauran yaran a kyautatwarsa, but still sai yay ma ayaana wani abu na daban, ko ya bata nata kyautar yafi na kowa ko ya saya mata nata kalar daban.
banda ammi karama data hana sam ayana tana fita daga zarar mgrib yay ko side in anty safeeran bata kyaleta taje da dare yanxu.
kafin ayana suyi exam na shiga jss 2, wani irin silent war ne ya dinga gudana tsakanin uncle moh da mutanen gidan musammn ma ibaad
dan uncle moh nuna musu yakey shi babba ne, kuma yasan me yakeyi, wani bai isa ya dakatar masa ba, nd he is always manipulating anty safeera with big big gift, ya canza mata cars and soo much money koda kuwa sunyi magana akan wasu abubuwan dayake bawa ayana sai yace sam ba haka bane sai kaga kuma ta yarda dashi, ga hajiya mairo ita kam bata gane komi ita duk daukawa tay danta muhammadu yana da tausayine kawai sosai
kan kace wani abu ayanah tana da exotic watches, abaya na dubai, da expensive bags da kuma expensive jewerie kala kala daya siya mata duk wai tsarabar dubai duk sanda yaje koda na kwana uku ne sai ya kawo tsaraba na ayana kuma me shegen tsada yake kawowa.
silent war dake tashi atsakanin ibaad da uncle moh din yasaka ayaana a wutar tsakiya, ibaad ya dawo yana mata tsauri, akan tsafta, bacci, ko ana kallo zaizo ya koreta acikin yan uwanta ya hade rai yace taje bacci, dole tay karatu hadda zai takurata wani bin tanayi bakinta na bari. duk sai ya zamo bata samun sauki face wajen mujaheed.
har karya takeyi ma uncle moh dan karta karbe abun hannunsa dan ta samu sakin fuska awajen ibaad koda rana dayane amma sam sam yaki shidakansa saiyaje ya bawa hajy mairo yace ai abu kazan nan na ayaanah ne a ajiye mata ita kuma da zuciya daya take daukar abun haka zata kira ayana tasata karba dan dolenta babu yadda ta iya msmn ma da yanzu yafara hadawa da yaransa yana siya musu duk dama baikai wanda yake bawa ayaanah a idonsu, da kuma bayan idonsu ba.
abubuwan dake faruwa sunyi affecting din ibaad sosai,
musmn daya gane cewa wann ƙarin daukaka da sabon budin da uncle moh ya samu na kudaden larabawa shine ya saka izgilinsa ya karu sosai yake yin abunda yagadama
,ynxu duk gidan babu wanda ya isa ya hanasa yay abunda yaga dama koda sau nawa ammi karama zata masa magana baya daukar maganan ta da mutunci a idonsa bare kuma matarsa da tunda ya samu karin daukakar yake balain manipulating inta da soyayya yana baza mata bakin aljihunsa busines dinta tana wasa da kudinsa aciki duk ya rudeta ta zama koda taga abu marar kyau bata wani daukar abun serious kuma daga yay mata bayani kadan sai ta shashantar. hakan sosai ya kashe ma ammi karama gwiwa, ita kadanta tasan cewa ayaana kwata kwata batason komi dayake faruwa tskaninta da uncle moh, amma ganin ya rufe ma matarsa da yaransan ido duk basu korafi tarasa ya zatay, gashi alkwari tay bazata kyale ibaad ya tunkare case din ba, dan tasan duk randa tabarsa yay magana akan ayaaana bala'in da uncle mohd zai kunce agidan basu san karshensa ba...sam sam bataso ibaad yay fada da uncle dinsa musmn akan ayaana gani take kamr zaiy affcting abubuwa dayawa agidan.
ibaad ya shiga wani yanayi wanda har yakany amusing din zainab arifa, wani bi, she enjoys the bully da takurin dayake ma ayaana,dan duk sanda taga ayaana tana takure ko tana kuka sanadiyar masifar ibaad bakaramin dadi hakan yake mata aranta ba.
within 2 months it became so clear that uncle moh yana opressing din lamarin ne da kudi, dan yasan ata nan ne kawai ibaad ko wani agidan bazai iya taka mai burki ba.
business din da ibaad yake cewa saiya gama 2nd semester dinsa ne zaiyi sai yaji yafara shiga ransa cos he feel he had to do sumting to get ayaanah out of that complicated situation da uncle moh yake kkrin cusata aciki
yana cikin wann nazarin suna daf da fara shirin exam zainab arifah ma tafara nata makircin, inta zo gidan taga ayaanah atakure tana karatu ita daya ko an hanata fita sashen su anty safera sai tadinga cewa ai ayaana tana bata tausayi, haka zata bita har daki tana pity petting inta, wann wkdn din ana zuwa tazo ta same ibaad da kinibibi tafara ce masa yadda take takura ma rayuwar ayaana ynxu tana bata tausayi dan haka tana so ya bata permission zasu je shopping hala ta samo mata farinciki acan" he was so pissed wai har da ce masa tausayi yarinyar take bata..yace atleast she is grounded. zainab tace but she is just so vulberable i kind of pitying her. yace you dont pity urself da everything u want weda good or bad u must get it? tace excuse me how is dat a bad thing?
yace mata abar tausayi ai itace wanda aka traineta batasan darajar kanta ba. maganan ya mata zafi sosai ranar da fushi ta koma gida. ranar gabaki daya ransa a mugun bace yake, ayaana tana lura dahshi yau ko abinci baici ba...wani tunani tay, can da yamma bayan ishai kafin su wuce gida, taje kitchen ta debo abincin ta kawo masa har dakinsa, wanda dakyar da wahala ya kulata. haquri ta dinga bashi ita kanta bata san asali meyasa take bashi hakurin ba. dayaga tay masa kuka sosai kuma yasan hanklinta sam ba akwance yake kwana biyun nan ba sai ya hakura ya sauko sun jima a dakin nasa yana mata nasiha cewa kwata kwata tadena amshar wani abu awajen wani namiji koda shine yake bata abu excessively haka kartana karba sabida one day wnnan abun zai zamo mata trap ko wani abun gori. har ransa baiso da ya gaya mata hakan a fili ba duba da age inta, amma ji yake kamr uncle moh ba tsakani da Allah yake mata wasu abubuwan ba. kuma yana amfani ne da matsayinsa akansu yake yin abunda yaga dama dan yasan yana da bakin da zai iya magana hajiya mairo ta amince dashi kai tsaye.
kusan ma akan uncle moh ya mata fada amma da wayo kuma sosai ta fahimce shi duk da ma bai ambace suna ba. since that day datay shagwaba ta rarrashe yayanta suka dawo dede ya dena fushi, a satin gabaki daya sai ta fara wani irin silent rashin kunya, daga zaran uncle moh ya saya mata abu kai tsaye sai tace masa atambaye yaa ibaad in yanaso ta karba...
tunda tafara masa haka na daya na biyu dayaga abun nata dagaske ne tuni yaji ya fara mugun hatsala, ranar jumaa da sassafe ana fita a sallan fajr ya kada jallabiyarsa ya wuce sashen hjy mairo da zimman kai karar ibaad game da wann magana da ayaanah take furtawa....
# atattauna monday in sha Allah zamu tashi da zafin tsiya.....💋❤️
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[01/12, 11:42] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️3️⃣4️⃣
Tun gari bai gama wani washewa ba uncle moh ya karaso cikin sashen hajiya mairo, lkcin ita kadaine azaune acikin sashntan tamike sawun kafafunta akan wata lallausar sallaya, tafin kafar nan ya gama jin bakin lalle asalin na gagajiya sai sheqi yake yi,cikin sashen banda qamshin turaren sandal balls babu abunda ke tashi koina ya dau tsafta da qamshi
lazimi take bugawa da katon carbi a hannunta tana Allah Allah tagama tajawo wann hadadden herbal tea dake tashin kayan qamshi gabanta da surkuwnta fatima ta kawo mata a flask yanxun nan, tana cikin wann yanayin taji an doka mata sallama..
"salama alaikum
jin muryan autarta ne yasa maza ta gyara zama tun bai karaso ba tace"muhammadu??
sai da har ya shigo da baqin jallarbiyrsa snn yace naam hajiya nan take ya zube kasa ya zauna da ladabi yace "hjy an tashi lafiya? tanata kallon murdadn fuskansa tace "kalau, mohammadu yaya kake, yaya kuma yan jikokina? tun be amsa ba cikin kyabe baki tace jiya anan nan yarka kulthum tazo ta shanye min madara na kuma nace mata bata isa ba wallah saita biyani, wai haka kuka rainesu ne in zasu sha conflaks sai sun zuba kusan rabin kwankwanin madara a kofi? yara basu san maleji ba, basu gaida me maleji, hm yyl haka kawai ana zaman kalau bazaku turo yaranku suna kassara ni bazai saku ba
..cikin karkadai tare da katseta ahnkli yace "wai har kayan madarar taki ya kare ne mama? tace o,o nifa bance maka yakare ba wnn tsakanina da jikokina ne kasan dai fada baya karewa amma dai ya kamata ku koyawa yarku kulthum maleji wani shegen namijin ne ynxu zataje gidansa tana masa irin wann barnan madaran baikoroto ba hmmm..
yaja ajiyan zuciya cike da ji dakansa yace koma yaya ne zuwa anjima zansaka akara stocking miki kayan shayi tunda ke da jikokin naki kike sha, mama in kulthum bata sha madara yanxu sai yaushe zata sha? ..kyabe bakinta tay tace toh toh shikenan, ai yarka ce banawa ba. kudai dake barnan kudi dama baya muku wuya..ohhh ni mairo Allah na tuba yaushe ma aka kawo wnn din baifi sati biyu ba inbanda shegen kwadayin yara inama nake da lkcin shan wayanann abubuwa,.. hmm toh ya aikin naka kuma ince dai komi lafya?
uncle moh ya dawo nigeria daga dubai gabaki daya harkalla ya balain bude masa kudade da budi tazo masa atakota ina
wani irin sabuwar salo yazo dashi mai ban mamaki, giyar kudin daya karayin na balain debarsa, yanxu ya dawo kusan kowani karshen sati saiya bawa ayaanah kudin kashewa ko tana so ko bataso, harhada tactics dinsa yakeyi da hajiya mairo me tuwo dan kawai ayaana tana karban abun duniya a hannunsa, lamarin da gabaki daya ya jawo mata rashin nitsuwa sabida yadda ibaad yake yawan fushi da komi dake faruwa...
dakyar uncle moh yazo ya fara yana hadawa da sauran yaran a kyautatwarsa, but still sai yay ma ayaana wani abu na daban, ko ya bata nata kyautar yafi na kowa ko ya saya mata nata kalar daban.
banda ammi karama data hana sam ayana tana fita daga zarar mgrib yay ko side in anty safeeran bata kyaleta taje da dare yanxu.
kafin ayana suyi exam na shiga jss 2, wani irin silent war ne ya dinga gudana tsakanin uncle moh da mutanen gidan musammn ma ibaad
dan uncle moh nuna musu yakey shi babba ne, kuma yasan me yakeyi, wani bai isa ya dakatar masa ba, nd he is always manipulating anty safeera with big big gift, ya canza mata cars and soo much money koda kuwa sunyi magana akan wasu abubuwan dayake bawa ayana sai yace sam ba haka bane sai kaga kuma ta yarda dashi, ga hajiya mairo ita kam bata gane komi ita duk daukawa tay danta muhammadu yana da tausayine kawai sosai
kan kace wani abu ayanah tana da exotic watches, abaya na dubai, da expensive bags da kuma expensive jewerie kala kala daya siya mata duk wai tsarabar dubai duk sanda yaje koda na kwana uku ne sai ya kawo tsaraba na ayana kuma me shegen tsada yake kawowa.
silent war dake tashi atsakanin ibaad da uncle moh din yasaka ayaana a wutar tsakiya, ibaad ya dawo yana mata tsauri, akan tsafta, bacci, ko ana kallo zaizo ya koreta acikin yan uwanta ya hade rai yace taje bacci, dole tay karatu hadda zai takurata wani bin tanayi bakinta na bari. duk sai ya zamo bata samun sauki face wajen mujaheed.
har karya takeyi ma uncle moh dan karta karbe abun hannunsa dan ta samu sakin fuska awajen ibaad koda rana dayane amma sam sam yaki shidakansa saiyaje ya bawa hajy mairo yace ai abu kazan nan na ayaanah ne a ajiye mata ita kuma da zuciya daya take daukar abun haka zata kira ayana tasata karba dan dolenta babu yadda ta iya msmn ma da yanzu yafara hadawa da yaransa yana siya musu duk dama baikai wanda yake bawa ayaanah a idonsu, da kuma bayan idonsu ba.
abubuwan dake faruwa sunyi affecting din ibaad sosai,
musmn daya gane cewa wann ƙarin daukaka da sabon budin da uncle moh ya samu na kudaden larabawa shine ya saka izgilinsa ya karu sosai yake yin abunda yagadama
,ynxu duk gidan babu wanda ya isa ya hanasa yay abunda yaga dama koda sau nawa ammi karama zata masa magana baya daukar maganan ta da mutunci a idonsa bare kuma matarsa da tunda ya samu karin daukakar yake balain manipulating inta da soyayya yana baza mata bakin aljihunsa busines dinta tana wasa da kudinsa aciki duk ya rudeta ta zama koda taga abu marar kyau bata wani daukar abun serious kuma daga yay mata bayani kadan sai ta shashantar. hakan sosai ya kashe ma ammi karama gwiwa, ita kadanta tasan cewa ayaana kwata kwata batason komi dayake faruwa tskaninta da uncle moh, amma ganin ya rufe ma matarsa da yaransan ido duk basu korafi tarasa ya zatay, gashi alkwari tay bazata kyale ibaad ya tunkare case din ba, dan tasan duk randa tabarsa yay magana akan ayaaana bala'in da uncle mohd zai kunce agidan basu san karshensa ba...sam sam bataso ibaad yay fada da uncle dinsa musmn akan ayaana gani take kamr zaiy affcting abubuwa dayawa agidan.
ibaad ya shiga wani yanayi wanda har yakany amusing din zainab arifa, wani bi, she enjoys the bully da takurin dayake ma ayaana,dan duk sanda taga ayaana tana takure ko tana kuka sanadiyar masifar ibaad bakaramin dadi hakan yake mata aranta ba.
within 2 months it became so clear that uncle moh yana opressing din lamarin ne da kudi, dan yasan ata nan ne kawai ibaad ko wani agidan bazai iya taka mai burki ba.
business din da ibaad yake cewa saiya gama 2nd semester dinsa ne zaiyi sai yaji yafara shiga ransa cos he feel he had to do sumting to get ayaanah out of that complicated situation da uncle moh yake kkrin cusata aciki
yana cikin wann nazarin suna daf da fara shirin exam zainab arifah ma tafara nata makircin, inta zo gidan taga ayaanah atakure tana karatu ita daya ko an hanata fita sashen su anty safera sai tadinga cewa ai ayaana tana bata tausayi, haka zata bita har daki tana pity petting inta, wann wkdn din ana zuwa tazo ta same ibaad da kinibibi tafara ce masa yadda take takura ma rayuwar ayaana ynxu tana bata tausayi dan haka tana so ya bata permission zasu je shopping hala ta samo mata farinciki acan" he was so pissed wai har da ce masa tausayi yarinyar take bata..yace atleast she is grounded. zainab tace but she is just so vulberable i kind of pitying her. yace you dont pity urself da everything u want weda good or bad u must get it? tace excuse me how is dat a bad thing?
yace mata abar tausayi ai itace wanda aka traineta batasan darajar kanta ba. maganan ya mata zafi sosai ranar da fushi ta koma gida. ranar gabaki daya ransa a mugun bace yake, ayaana tana lura dahshi yau ko abinci baici ba...wani tunani tay, can da yamma bayan ishai kafin su wuce gida, taje kitchen ta debo abincin ta kawo masa har dakinsa, wanda dakyar da wahala ya kulata. haquri ta dinga bashi ita kanta bata san asali meyasa take bashi hakurin ba. dayaga tay masa kuka sosai kuma yasan hanklinta sam ba akwance yake kwana biyun nan ba sai ya hakura ya sauko sun jima a dakin nasa yana mata nasiha cewa kwata kwata tadena amshar wani abu awajen wani namiji koda shine yake bata abu excessively haka kartana karba sabida one day wnnan abun zai zamo mata trap ko wani abun gori. har ransa baiso da ya gaya mata hakan a fili ba duba da age inta, amma ji yake kamr uncle moh ba tsakani da Allah yake mata wasu abubuwan ba. kuma yana amfani ne da matsayinsa akansu yake yin abunda yaga dama dan yasan yana da bakin da zai iya magana hajiya mairo ta amince dashi kai tsaye.
kusan ma akan uncle moh ya mata fada amma da wayo kuma sosai ta fahimce shi duk da ma bai ambace suna ba. since that day datay shagwaba ta rarrashe yayanta suka dawo dede ya dena fushi, a satin gabaki daya sai ta fara wani irin silent rashin kunya, daga zaran uncle moh ya saya mata abu kai tsaye sai tace masa atambaye yaa ibaad in yanaso ta karba...
tunda tafara masa haka na daya na biyu dayaga abun nata dagaske ne tuni yaji ya fara mugun hatsala, ranar jumaa da sassafe ana fita a sallan fajr ya kada jallabiyarsa ya wuce sashen hjy mairo da zimman kai karar ibaad game da wann magana da ayaanah take furtawa....
# atattauna monday in sha Allah zamu tashi da zafin tsiya.....💋❤️
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[01/12, 11:42] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
⏯️3️⃣4️⃣
Tun gari bai gama wani washewa ba uncle moh ya karaso cikin sashen hajiya mairo, lkcin ita kadaine azaune acikin sashntan tamike sawun kafafunta akan wata lallausar sallaya, tafin kafar nan ya gama jin bakin lalle asalin na gagajiya sai sheqi yake yi,cikin sashen banda qamshin turaren sandal balls babu abunda ke tashi koina ya dau tsafta da qamshi
lazimi take bugawa da katon carbi a hannunta tana Allah Allah tagama tajawo wann hadadden herbal tea dake tashin kayan qamshi gabanta da surkuwnta fatima ta kawo mata a flask yanxun nan, tana cikin wann yanayin taji an doka mata sallama..
"salama alaikum
jin muryan autarta ne yasa maza ta gyara zama tun bai karaso ba tace"muhammadu??
sai da har ya shigo da baqin jallarbiyrsa snn yace naam hajiya nan take ya zube kasa ya zauna da ladabi yace "hjy an tashi lafiya? tanata kallon murdadn fuskansa tace "kalau, mohammadu yaya kake, yaya kuma yan jikokina? tun be amsa ba cikin kyabe baki tace jiya anan nan yarka kulthum tazo ta shanye min madara na kuma nace mata bata isa ba wallah saita biyani, wai haka kuka rainesu ne in zasu sha conflaks sai sun zuba kusan rabin kwankwanin madara a kofi? yara basu san maleji ba, basu gaida me maleji, hm yyl haka kawai ana zaman kalau bazaku turo yaranku suna kassara ni bazai saku ba
..cikin karkadai tare da katseta ahnkli yace "wai har kayan madarar taki ya kare ne mama? tace o,o nifa bance maka yakare ba wnn tsakanina da jikokina ne kasan dai fada baya karewa amma dai ya kamata ku koyawa yarku kulthum maleji wani shegen namijin ne ynxu zataje gidansa tana masa irin wann barnan madaran baikoroto ba hmmm..
yaja ajiyan zuciya cike da ji dakansa yace koma yaya ne zuwa anjima zansaka akara stocking miki kayan shayi tunda ke da jikokin naki kike sha, mama in kulthum bata sha madara yanxu sai yaushe zata sha? ..kyabe bakinta tay tace toh toh shikenan, ai yarka ce banawa ba. kudai dake barnan kudi dama baya muku wuya..ohhh ni mairo Allah na tuba yaushe ma aka kawo wnn din baifi sati biyu ba inbanda shegen kwadayin yara inama nake da lkcin shan wayanann abubuwa,.. hmm toh ya aikin naka kuma ince dai komi lafya?