← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 86 OF 161

Sashe 86

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

miƙewa tay jikinta a mugun sanyaye ta fara isowa kurkussa dashi qamshin turarensa yana wani irin bugar da ita ga wani irin dan iskan kallon dayake mata dats piercing direct into her small heart, idonta na kallon kasa ta iso gabansa tana kuwa miƙa masa pprs din taji ya kamo harda hannunta izuwa anshi ya fixgota jikin shi lkcin ji take kamr zata saki fitsari sai taga yaciro hankynsa me kyau
yakai karamin bakin ta ya goge lipstick da duk wani make up dake wajen ya rarrage mata powder wanda tsabar tsoro suna kallon juna amma ji take kamar zata shide yadda ya mannata a jikinshi a sosai

muryn sa na fita ahnkli yace
"ranar bana cemiki wnn abun fuskarkin baya miki kyau ba? in kuma neman maza zakiyi kigayamin saina maidake kauyenku kije kiyi aure acan, but not now..kibari se kin girma kinsan me kikeyi nd if u truly want to seduce me to marry you saikita sakawa..

wani kuka me tafe da kunya da batasan daga ina ya fito ba ta fashe masa dashi dan batay tsammnin zai furta mata haka cikin shagbabben kukan tace "yaa, ammin kulthum ne fa takemin ni bance inaso ba ai banma iya ba..yana kallon idonta yace "amma ai kinsan zaki iya kuma ai kina so toh kiyi hakuri bayanxu ba sabida bazai amfaneki da komi ba. this make up thing isnt even for children inde baneman maza kike ba toh duk sanda tace zata miki kice mata kinfison fuskarki ahaka..

da sauri ta gyada masa kai da hankyn still ya goge mata hawayenta tass tana kkrin sauka ajikin shin caraf safiya ta bude musu kofar har saida ta shigo snn ta mannu a bango da rawan murya tace salam alaikum warahmatullah

Da sauri yabi ya daga ayaanah ajikinsa yanamai doka ma safiyar harara zatay magana kenan yanuna mata hanyar wajen a mugun tsawace yace" sheigiya..fita..ure banned frm entring dis room...kije kijirani awaje naga alaman baki daku bane..

tana fita ya kalle ayaanan yace "ke kuma ga duka kayan schl dinki acan ki kitattara su kije can kinunawa ammi zata nuna miki yadda ake amfani dasu
..nd dont forget if u need anything kigyamin ko ki gaya ma ammi zata gayamin kinji ko..

cikin ladabi ayaana ta amsashi da toh yaya.. kyaleta yay anan ya fice ya samu safiya akofa
batasan me yace ma safiyar ba, tana fitowa da kayan kofa taga safiya ta hau karba tana tayata kwashewa suna kaiwa tare wa ammi karama

suna kaiwa duka kayan ammi tace su bari sai anyi breakfst an dawo tukuna zasu bude su gaggani. har kuwa akaje aka ci abincin safe a sashen hajiya mairo ayana bata nuna wa kowa alaman tay kuka ba banda make up da ya zama babu a fuskan ta yanzu.

immidietly ana gama breakfst din ibaad ya fice agidan abunsa..

tun bayan fitarsa su ammi suka tattaro kayan karatun ayaana sukaxo falon hajiya dashi daga ita sai safiya da ayaanahn aka fara bude kayan daya bayan daya wanda tun daga kan uniform suka gane a schl dinsu sultana akasa ayaanah.

hajy ta gama bambaminya tay shiru tana mitar waimesa ba asaka ta tare da safiya anan kawai ba, dakyar ammi ta ganar da ita ai nasu safiya da kulthum ba ahade yake da courses din islamiya ba shiyasa..kominta na yar gayu yar gata masha Allah, sosai safiya ta kasa boye kishinta ta dinga bori ma hajya wai itama saidai asaya mata irin jaka da takalmin ayaana kuma ai bata da stationriees na zamani da yawa haka..tun abun be dara ayaanah but dataga borin da safiya tay tasan cewa lallai bakarmin kashe mata kudi akayi ba...

wani irin dadi taji aranta na hudata asihirince haka su ammi suka sakata ta gwada komi ajikinta, masha Allah sun masa chass chass sai can da yamma bayan ammi tay mata arranging kayanta a wadrobe kafin kulthum tazo ayaanah ta nunna mata sabhin abubuwan schl inta duk dama bataso da akce ayaana batare da su zatay schl ba.

dake tun da ibaad ya fice da safe bai dawo gidan ba hanklin kowa akwance yay bacci akan kayan schll din nan har yanxu safiya taki ta mata magana

early morning 5;30 on d dot suna tsaka da bacci sukaji an buga musu kofa jin muryan ibaad yasaka safiya tay wani irin firgitaccen tashi..

tana jin muryansa ta kalle ayaanah datake kkrin farkwa da kyar, da karfi ta zage ta maka mata mari ayaanah tana mikewa zaune tace "Allah ya isa min munafuka kawai aida bakizo gidan nan ba da yaa ibaad bazaina zuwa yana takura ma rayuwa na wallah sai kin bar gidan nan..

Hanklin ayaana sai ya kara tashi dataga yadda safiya take kukan tun daga kasar zuciyarta harta sauka akan gadon cikin toshe muryan kukan da karfi tace yaa fa mun tashi..tanaji yaja tsaki yace start geting ready for school

...hawaye na zuba a idonta tace tohh ...yana barin wajen ta kalli ayaanah ta kara fashewa da kuka tace Allah ya isa..ni wallh sai kin barmin dakina..ai nan ba gidan ubanki bane zaki jawoshi yazo yay ta takura ma mutum shiken bazan yi bacci ba

itade ayaanah batace mata komi ba, tana zaune akan gadon har safiya ta gama wanka ta fito tafara salla,itama sai ta tashi tashiga tay wanka taga babu sabulu sabida gabaki daya safiya ta kwashe abubuwanta ta boyesu tsabar baqin hali, tana gama watsa ruwan ta doro har da alwala

zaman kurmaye sukayi a dakin kowa na abunda ke gabansa can ayaana ta bude wani waje ta hau tattaro nata sabulan da su man da ibaad ya tsiya mata safiya nata kallonta har takai wajen wanka ta ajesu agefe ta jerasu

confidence din yarinyar da saurin gane abu har mamaki yke bata har cikin aranta tasan dai duk tsiya bazata jima tana mata isknci ba duk alama yanuna mata cewa yarinyar nan zata waye ta kuma bude ido da wuri badajimawa

jim kadan suka gama duk wani shiryawan da zasuyi zuwan kulthum dakin dan ta dubata yasa ayaanah taji hanklinta ya dan kwanta dan wani irin tunanin addanta take yi aranta haryanxu, she cant belive it cewa zata koma karatu kuma a binni amma babu addanta inayah atare da ita,.she deeply hides her tears in her heart sabida batason tafara kuka akan haka ibaad yaji haushi ya mata fada agaban mutane, kusan tare suka fito wajen cin breafst da kulthum kowa yay kyau acikin unform dinsa na su ayaanah cambridge grey ne da fari nasu sultana kuma turquoise da fari, hanklinta duk atashe yake har aka gama gaisuwa aka ci breakfs kowa yana ma ayaana murna da nasiha wanda duk bama jin me suke cewa tay ba, her heart was busy drenching with grieve yawan surutun hajy mairo tare da kara sako mata zancen ummanta da ayaanah saiya zamana rauni ya riketa ataciki sosai.

har anty safeera da su mujaheed suka gama mata hotonan first day at schll da wayoyin su basu gane kanta ba, they all tot dat shirmen yara ne najin tsoron first day at schll dinsu kusan babu kalar rarrashin ta da mujaheed baiyi ba amma batace masa komi ba sai gyada kai har ya gaji da surutun yay shiru

uncle moh ne bai wani ji dadin abun aransa ba sai bai nuna ma kowa ba har saida ibaad ya taso yaran agaba kowa ya wuce makaranta

shidakansa ya dauke ayaanah, driver kuma ya aje su kulthum da safiya. bayan wucewr su bada jimawa ba uncle moh ya taho kamar xai same hajia da maganan sai kuma yay wani tunani ya fasa, in his imagine slight yaso ace asa ayaanah a schl din da matarsa safeera ta tay dacan, which is one of the loudest british schools a kano wanda yaran yan karya ne aciki sai kuma ya tuna cewa in yay hakan baida wani kwakkwaran dalili da zai gaya ma hajy mairo na saka ayaanah a schl din dayafi na sauran yaran gidan tsada sosai tunda kowa yasan duk salon koyarwn dayane wancan din dai suna yake dashi sosai har kasar waje...one of the few reason dayaji yana son safeera kenn sabida duk wani abu datay a rayuwarta na gani na fada ne na krya na nuna arziki, safera first class slay queen ce he is proud dat she attended the best schlls, travel abroads dai duk rayuwar karyan nan tay su datake karama nd he sumhow want to push ayaana to the same fate sabida tay matching level dinsa sai yaga kamr hakan kuma bazaiyu ba

share batun yay ya wuce wajen aikinsa kafin kace wani abu gidan ya dauka da shiru

dataga fannin su ayana kuwa suna isa gate din schll din taga ibaad ya tsaya daga gefe basu shiga ba yay parking a bakin hanya wayarsa yana kara sauka ya barta aciki yaje ya same wani mutum suna magana dacan har ta dauke kanta sai kuma taga kamar tagane mutumin sosai...

kara saka idonta tay ta madubin motar taga ashe malamin science dinsu nacan anguwar tudu, duk sai taji mamaki ya cikata tanata tunanin a ina ibaad yasanshi

batace uffan ba har ibaad din ya sallamesa ya dawo motar da wani farar takarda snn ya karasa da su cikin makaranta da bata taɓa ganin irinsa a fadi da girma da kyau ba dan ko da suka sauka ji tay kamar wani duniya nadaban take tsaya..

gaba yay da jaka abayansa tana bibiyarsa abaya baya har suka shiga wani katon building dake gidan sama ne security ne yamusu jagora inda ake interview duk taji ta rude dataga har da turawa kowa yana latsa computersa kuma duk turanci akeyi awajen babu hausa

wajen zama aka bata ta zauna ibaad kuma ya shige cikin wani office 10 mins later wata mata sanye da dark blue uniform tazo da murmushi da harshen turanci tace ma ayaanah tabiyota suje ciki .. ayaanah taki motsi ta zuba mata ido, matar tana murmushi ta mika mata hannu tace "haba yan mata muje ciki..karkiji tsoro ure safe here. da sanijn murya ta girgixa kai ssn tace yayana yace min karna biki ko ina ai bansanki ba.."Dariya matar tay tace" very good girl hmm ure security cautious.. to shkna badmuwa bari naje na kirashi"
Chapter 86 · 0% Book details