Sashe 25
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tantame ibaad din yay yana hawaye muryansa na rawa rawa yana cewa ibaad dan Allah kayi hakuri karka gayama baba ko Ammi wann maganan izuwa ynzu kusan kowa ya san halin mumy amma nasan da ciwo ana alakanta mahaifyarka da wann kalmomin datake furtawa, i am begging u pls dont take it to heart wallah baaba yana kaunarmu tsakani da Allah nasan duk abunda take fada maka borin kishi ne kawai pls dont take it to heart....shikansa inyaji wann maganan zai iya mata hukunci me tsauri musmn ma ynxu inkaje kace mai zakabar gidan nan sabida ita..
cikin katsesa ahnkli ibaad yace "i am not leaving maheer..'i am apologising to u sabida nine nake jawo muku matsalar ita kuma ai mahaifyrkace, maheer dan Allah kadena kukan nan ya isa haka wnn misundertanding ne tsakaninsu mukanmu bazamu taba iya ganewa ba kawai mubar komi wa Allah
..dakyar maheer ya shanye emotions dinsa ya dago ya share hawayensa ya kalle ibaad cikin ido yace "promise me bazaka bar gidan nan sabida halin mummy ba..
..ibaad zai budi baki ya kara katsesa sounding desprate yace please ibaad..for his sake..nd for my sake..i know ure going tru alot amma kasani i wll neva let u carry all this burden alone
..i will alwys be der for u as my friend nd brother, nasan abubuwa suna maka yawa nd i am sorry, i also overheard abunda kawu babba suka maka agidansa u dont have to worry abt all these things.
...cikin lumshe ido da budewa ibaad yace ohh please, lets not talk abt that..'
maheer yace "we will, dan nina gaya ma baaba iya abunda nasani, duk abunda suka maka wanda naji nagaya masa.
cikin kwalo ido da mamaki ibaad yace kumawai a ina kaji?
..maheer yace just forget it, nide nafiso koma me zamuyi lets not do anything da zai kara raba kan familyn nan u need to just hold on abit..
yace what? "maheer, did you think i am not holding on? inba dan ina danne zuciyata ba wallah da bazantaba zuwa gidan ba har abada dan yarinyar ne kawai gabaki daya bata min ba, yes, she is fine princess, with her insanely rich parent, but she is this batterly spoilt, damn arrogant, mannerless nd so so much more.... classeless... halayenta da i cant even stand them..duk da ban taba mafarkin yin soyayya ba, but i know in my hrt dat i wont eva be able to like Zainab arifah..she is not my type and she is not going to be.
kafadunsa maheer ya dafa ahankli yace 'But Ibaad, somtimes u cant beat a river into submission if not it will drown you, mafi maka alheri shine try and submit to the waves ahakane kawai zaka iya kwatar kanka, i think she is just obessed with u..in ita yarinya ne ai kai ka girmeta. nd by the time tazo fa mallake hanklin kanta she will grow tired of ur attitudes and plus i am sure kawu babba ma zaizo ace mawani mashurin mai kudin zai aurar da ita...just chill with her for now kay hakuri kawai ka biye musu..wani fadar ba acinsa da yaqi.
ibaad baice komi ba kawai ya dan lumshe idonsa for a while kafin can ya bude idon cikin kyabe baki yace ure probably ryt, i may need to just let it be, cos i bet bfr she reaches 18yrs ma hala ta tsaneni dan ba lokacin ta zanyi ba
..dariya mai sanyi maheer yay baice komi ba ya girgiza kai snn suka samu waje suka zauna awajen subiyun su suka dan kara tattaunawa akan wasu abubuwa dake gudana acikin gidansu harma da batun dawowar hajy mai tuwo gida, after a while arnd 12.30pm na dare suka koma cikin gidan suka samu waje yay shiruu tvns maheer ne kawai a kunne harma angama ball din daga sai kawai kowa ya wuce room dinsa ya kwanta....
washe gari sa safe tun bayan fitarsu sallahn fajr da suka dawo suka fara fahimtar kmar tsakanin bappa zaidu da ammi babba ba ai kwanan lafya ba,dan kwata kwata wani gigin rashin mutunci ne a idanunta, yaran nata na cikinta ma kaf tadena amsa gaisuwarsu tace duk munafukaine suna goya ma babansu baya yana soyayyarsa a boye da ammi karama, haka kuma batay breakfast a gidan ba, hasalima wakokin zube na hausa masu cike da tsagwaron habaice habaicen banza da wofi ta kunna asashentan jiddidin wala hairan tanatajinsu shikuma bappan zaidu ko ajikinsa dan tun jiyan dq sukayi fada akan marin maheer datay sai ko kala bai sake ce mata agidan ba,abincinsa dana iya wanda yaransa zasuci kawai yakeyin oder daga restaurant akawo musu suci snn kowa ya wuce makaranta, mugun shareta data ga kowa yay sai yayi mata ciwo aranta bana kadan ba musmn ma maheer daya fara nuna mata danyen kai da fallin balaga waidan ta maresa shima sai yadau zafi da ita sosai tsakaninsu daga gaisuwa baiyace mata komi haka zai hade ransa yawuce schl, kai ko irin hakurin nan na lallashin uwa baizo ya mata ba, haka tay ta fushi tana cin magani tsanar datake ma ibaad kuma sai ninkuwa yakeyi aranta, gashi ansama ma sultana private lesson teacher ba wuni takeyi a gidan ba har yamma tana schll haka zata wuni ita daya agidan tana famar sake sake
saida aka ci kusan kwana hudu tana wann haukar borin kafin ita dakanta tayi yaji tabar musu gidan can da dare kuma wani babban yayanta wanda baiya daukar nonesense yadawo da ita gidan yamata masifa snn yayita bawa bappa zaidu hakuri akadan yi musu nasiha snn ta dawo daidai.
a satin gabaki daya gidan ya kasance sam babu wani armashi, Maheer yanata kkrin fara exams ne dake law yakeyi ayayinda ibaad din shima yake fafutar nasa karatun a fannin medicine wanda acikin satin ne kuma prof da yarsa zainab arifah suka fara kafamai ƙahon xuka, duk yamma ko dare sai ya kirasa awaya snn yabi ya hadashi da zainab Arifah hirar dole, surutun banza da wofi dana tarukucen yaranta duk zatayi ta masa akunne kuma agaban babantan sam batajin kunyar kowa,
hakama tun daga daga schl prof zai aika driver ace ma ibaad maza ya samesa a office dinsa
yana zuwa kuwa zai bashi key yace masa yajeshi makarantar su zainab Arifah din yadauko masa ita a schl yakaita gida, ko yace masa bata da lafiya tanata kuka taki tabi driver wai sai shi, ko yakawo masa wani silly uzuri nadaban dan kawai suna kasancewa tare.
kwana biyun nan prof bakaramin zagewa yakeyi yanata kkrin cusa yarsa acikin rayuwar ibaad ba,
gashi kai tsaye yake nuna iko da gadara dashi sam sam baiya masa uzuri, badon komi ba saidan kawai yarsa tasamu tagama cire ciwon damuwar soyayyr nan nasa aranta tanitsu har tay karatu dan bakaramin bright future ya shirya mata agaba ba.
tun bappa zaidu yana dakatar masa har abun yaso ya dawo musu babban rigima ganin sosai da sosai suka fara takurawa rayuwar ibaad din.
dan haka kawai in ya kira Ibaad zai sakashi yin wani silly abu wa zainab din daga yace bappa zaidu yace a'a prof ne dakansa yke kira ya zage zage yayta bori yanamai cewa wai anaso ne anuna masa warayya akan ibaad in har bai isa yay iko da ɗan yayanshi ba. tun bappa zaidu yana fito na fito dashi har ya hakura ya dawo bawa ibaad din hakuri, ita kuma zainab arifah rayuwa ta dawo mata sabuwa mai cike da nishadi da jin dadi, dan tsabar ta samu daurin gindi da dama kusan duk snda taji aranta tanason ganin ibaad haka zata narkewa babanta har sai an nemo matashi..
satin nan kusan shine masa lokaci mafi wahala da takurawa, ga fitinan ammi babba agida ga kuma prof da yarsa zainab arifa ga karatunsa...
bayan kamar sati guda wani tunani bappa zaidu yay yau sassafe ibaad ya fito daga sallah zai wuce daki kenan ya kirasa agefe yace masa ya shirya kawai daga ya dawo daga schl yau zai bashi mota yajeshi anguwan tudu domin ya duba musu meyake faruwa da case dn sata da akeyiwa hajy mairo mai tuwo acan, snn in abun bazaiyu ba kawai ya lallaba musu ita tabar kauyen ta dawo nan gida.
ibaad baiwani son yin tafiya on short notice musmn ma da bada maheer ko dayan kaninsu mujaheed zasu je ba, but, the joy of geting a break daga fitinar zainab arifah da mahaifinta yasaka yay murnan wann tafiyar aransa sosai.....
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 👇🏻
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[30/10, 20:10] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._
_Love And scandal💕_
*_Arewabooks@surayyahms_*
⏯️1️⃣1️⃣
the same day
6.30am
thursday
garin majiya
Azaune kusa da inda inayah ta idar da sallahnta na fajr data dawo yinsa a zaune wani bacci me mugun nauyi da minshari yawuce da ayaanah, duk dama sanyin safiyane amma su biyune kacal acikin dakin maman nasu
daga inda inayan tay sallan tazuba farqren raunattacun ruwan idanuwanta masu cike da rauni da tsumayi akan kyakkwar fuskar kanwarta ayaanah wanda hasken kwan fitila mai gauraye da ketowar hasken alfjr ne kadai yake dada illuminating dakin wanda ya dada kawata nitsattsen kyaun ayaanah mai tsananin sanyi da kawata ruwan idanun duk wani mai kallo,
daga gani baccin kawai takeyi amma da alaman cewa batasan yaushe baccin ya dauketa ba dan tun da addanta tafara ciwon nan itama ta kasance sam bata samun wani nitsuwa...
wani irin shiru dakin yay tamkar babu kowa aciki dan akai akai inayahn take sauke ajiyan zuciya me nauyi da kuma tsananin rauni ayayinda ruwan idanunta suke akafe akan kyakkwar fuskar yar uwata ayaanah datake matukar kauna
can sai taji tsillin hawaye me tsananin zafi yana sauko mata akan kuncin ta, hannu takai zata goge su sai kuma taji gabaki daya hawayen nata yana kara tulowa da masifar yawa da tsananin zafi mai tsaga kahon zuciya..
cikin katsesa ahnkli ibaad yace "i am not leaving maheer..'i am apologising to u sabida nine nake jawo muku matsalar ita kuma ai mahaifyrkace, maheer dan Allah kadena kukan nan ya isa haka wnn misundertanding ne tsakaninsu mukanmu bazamu taba iya ganewa ba kawai mubar komi wa Allah
..dakyar maheer ya shanye emotions dinsa ya dago ya share hawayensa ya kalle ibaad cikin ido yace "promise me bazaka bar gidan nan sabida halin mummy ba..
..ibaad zai budi baki ya kara katsesa sounding desprate yace please ibaad..for his sake..nd for my sake..i know ure going tru alot amma kasani i wll neva let u carry all this burden alone
..i will alwys be der for u as my friend nd brother, nasan abubuwa suna maka yawa nd i am sorry, i also overheard abunda kawu babba suka maka agidansa u dont have to worry abt all these things.
...cikin lumshe ido da budewa ibaad yace ohh please, lets not talk abt that..'
maheer yace "we will, dan nina gaya ma baaba iya abunda nasani, duk abunda suka maka wanda naji nagaya masa.
cikin kwalo ido da mamaki ibaad yace kumawai a ina kaji?
..maheer yace just forget it, nide nafiso koma me zamuyi lets not do anything da zai kara raba kan familyn nan u need to just hold on abit..
yace what? "maheer, did you think i am not holding on? inba dan ina danne zuciyata ba wallah da bazantaba zuwa gidan ba har abada dan yarinyar ne kawai gabaki daya bata min ba, yes, she is fine princess, with her insanely rich parent, but she is this batterly spoilt, damn arrogant, mannerless nd so so much more.... classeless... halayenta da i cant even stand them..duk da ban taba mafarkin yin soyayya ba, but i know in my hrt dat i wont eva be able to like Zainab arifah..she is not my type and she is not going to be.
kafadunsa maheer ya dafa ahankli yace 'But Ibaad, somtimes u cant beat a river into submission if not it will drown you, mafi maka alheri shine try and submit to the waves ahakane kawai zaka iya kwatar kanka, i think she is just obessed with u..in ita yarinya ne ai kai ka girmeta. nd by the time tazo fa mallake hanklin kanta she will grow tired of ur attitudes and plus i am sure kawu babba ma zaizo ace mawani mashurin mai kudin zai aurar da ita...just chill with her for now kay hakuri kawai ka biye musu..wani fadar ba acinsa da yaqi.
ibaad baice komi ba kawai ya dan lumshe idonsa for a while kafin can ya bude idon cikin kyabe baki yace ure probably ryt, i may need to just let it be, cos i bet bfr she reaches 18yrs ma hala ta tsaneni dan ba lokacin ta zanyi ba
..dariya mai sanyi maheer yay baice komi ba ya girgiza kai snn suka samu waje suka zauna awajen subiyun su suka dan kara tattaunawa akan wasu abubuwa dake gudana acikin gidansu harma da batun dawowar hajy mai tuwo gida, after a while arnd 12.30pm na dare suka koma cikin gidan suka samu waje yay shiruu tvns maheer ne kawai a kunne harma angama ball din daga sai kawai kowa ya wuce room dinsa ya kwanta....
washe gari sa safe tun bayan fitarsu sallahn fajr da suka dawo suka fara fahimtar kmar tsakanin bappa zaidu da ammi babba ba ai kwanan lafya ba,dan kwata kwata wani gigin rashin mutunci ne a idanunta, yaran nata na cikinta ma kaf tadena amsa gaisuwarsu tace duk munafukaine suna goya ma babansu baya yana soyayyarsa a boye da ammi karama, haka kuma batay breakfast a gidan ba, hasalima wakokin zube na hausa masu cike da tsagwaron habaice habaicen banza da wofi ta kunna asashentan jiddidin wala hairan tanatajinsu shikuma bappan zaidu ko ajikinsa dan tun jiyan dq sukayi fada akan marin maheer datay sai ko kala bai sake ce mata agidan ba,abincinsa dana iya wanda yaransa zasuci kawai yakeyin oder daga restaurant akawo musu suci snn kowa ya wuce makaranta, mugun shareta data ga kowa yay sai yayi mata ciwo aranta bana kadan ba musmn ma maheer daya fara nuna mata danyen kai da fallin balaga waidan ta maresa shima sai yadau zafi da ita sosai tsakaninsu daga gaisuwa baiyace mata komi haka zai hade ransa yawuce schl, kai ko irin hakurin nan na lallashin uwa baizo ya mata ba, haka tay ta fushi tana cin magani tsanar datake ma ibaad kuma sai ninkuwa yakeyi aranta, gashi ansama ma sultana private lesson teacher ba wuni takeyi a gidan ba har yamma tana schll haka zata wuni ita daya agidan tana famar sake sake
saida aka ci kusan kwana hudu tana wann haukar borin kafin ita dakanta tayi yaji tabar musu gidan can da dare kuma wani babban yayanta wanda baiya daukar nonesense yadawo da ita gidan yamata masifa snn yayita bawa bappa zaidu hakuri akadan yi musu nasiha snn ta dawo daidai.
a satin gabaki daya gidan ya kasance sam babu wani armashi, Maheer yanata kkrin fara exams ne dake law yakeyi ayayinda ibaad din shima yake fafutar nasa karatun a fannin medicine wanda acikin satin ne kuma prof da yarsa zainab arifah suka fara kafamai ƙahon xuka, duk yamma ko dare sai ya kirasa awaya snn yabi ya hadashi da zainab Arifah hirar dole, surutun banza da wofi dana tarukucen yaranta duk zatayi ta masa akunne kuma agaban babantan sam batajin kunyar kowa,
hakama tun daga daga schl prof zai aika driver ace ma ibaad maza ya samesa a office dinsa
yana zuwa kuwa zai bashi key yace masa yajeshi makarantar su zainab Arifah din yadauko masa ita a schl yakaita gida, ko yace masa bata da lafiya tanata kuka taki tabi driver wai sai shi, ko yakawo masa wani silly uzuri nadaban dan kawai suna kasancewa tare.
kwana biyun nan prof bakaramin zagewa yakeyi yanata kkrin cusa yarsa acikin rayuwar ibaad ba,
gashi kai tsaye yake nuna iko da gadara dashi sam sam baiya masa uzuri, badon komi ba saidan kawai yarsa tasamu tagama cire ciwon damuwar soyayyr nan nasa aranta tanitsu har tay karatu dan bakaramin bright future ya shirya mata agaba ba.
tun bappa zaidu yana dakatar masa har abun yaso ya dawo musu babban rigima ganin sosai da sosai suka fara takurawa rayuwar ibaad din.
dan haka kawai in ya kira Ibaad zai sakashi yin wani silly abu wa zainab din daga yace bappa zaidu yace a'a prof ne dakansa yke kira ya zage zage yayta bori yanamai cewa wai anaso ne anuna masa warayya akan ibaad in har bai isa yay iko da ɗan yayanshi ba. tun bappa zaidu yana fito na fito dashi har ya hakura ya dawo bawa ibaad din hakuri, ita kuma zainab arifah rayuwa ta dawo mata sabuwa mai cike da nishadi da jin dadi, dan tsabar ta samu daurin gindi da dama kusan duk snda taji aranta tanason ganin ibaad haka zata narkewa babanta har sai an nemo matashi..
satin nan kusan shine masa lokaci mafi wahala da takurawa, ga fitinan ammi babba agida ga kuma prof da yarsa zainab arifa ga karatunsa...
bayan kamar sati guda wani tunani bappa zaidu yay yau sassafe ibaad ya fito daga sallah zai wuce daki kenan ya kirasa agefe yace masa ya shirya kawai daga ya dawo daga schl yau zai bashi mota yajeshi anguwan tudu domin ya duba musu meyake faruwa da case dn sata da akeyiwa hajy mairo mai tuwo acan, snn in abun bazaiyu ba kawai ya lallaba musu ita tabar kauyen ta dawo nan gida.
ibaad baiwani son yin tafiya on short notice musmn ma da bada maheer ko dayan kaninsu mujaheed zasu je ba, but, the joy of geting a break daga fitinar zainab arifah da mahaifinta yasaka yay murnan wann tafiyar aransa sosai.....
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 👇🏻
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[30/10, 20:10] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._
_Love And scandal💕_
*_Arewabooks@surayyahms_*
⏯️1️⃣1️⃣
the same day
6.30am
thursday
garin majiya
Azaune kusa da inda inayah ta idar da sallahnta na fajr data dawo yinsa a zaune wani bacci me mugun nauyi da minshari yawuce da ayaanah, duk dama sanyin safiyane amma su biyune kacal acikin dakin maman nasu
daga inda inayan tay sallan tazuba farqren raunattacun ruwan idanuwanta masu cike da rauni da tsumayi akan kyakkwar fuskar kanwarta ayaanah wanda hasken kwan fitila mai gauraye da ketowar hasken alfjr ne kadai yake dada illuminating dakin wanda ya dada kawata nitsattsen kyaun ayaanah mai tsananin sanyi da kawata ruwan idanun duk wani mai kallo,
daga gani baccin kawai takeyi amma da alaman cewa batasan yaushe baccin ya dauketa ba dan tun da addanta tafara ciwon nan itama ta kasance sam bata samun wani nitsuwa...
wani irin shiru dakin yay tamkar babu kowa aciki dan akai akai inayahn take sauke ajiyan zuciya me nauyi da kuma tsananin rauni ayayinda ruwan idanunta suke akafe akan kyakkwar fuskar yar uwata ayaanah datake matukar kauna
can sai taji tsillin hawaye me tsananin zafi yana sauko mata akan kuncin ta, hannu takai zata goge su sai kuma taji gabaki daya hawayen nata yana kara tulowa da masifar yawa da tsananin zafi mai tsaga kahon zuciya..