Sashe 139
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da wann tunanin aranta ta shigo ta samu bappa zaidu duk dama baisha mamakin ganinta ba amma dakyar ya nitsu ya kulata, dan kwata kwata baison ta saka baki acikin case din nan, yasha mamaki ma da hajiya bata umarce ta akan ta tursasashi ko ibaad su karbi auren nan ba. duk dama yana mutuwar sonta amma it was hard for her to convince him cewa a radin kanta tazo ba hajiya bane ta aikota ta lallabeshi..she try to convinced him to her best of ability amma inaa, bai sauko ba saida yaga ta xuba masa gwiwa akasa tana hawaye tana kuma jaddada masa cewa ita kadai baxata iya langwasa ibaad ba shine kawai zai iya gayama ibaad abu snn ya amince masa kai tsaye, idan shi bai sauko sun gyara abun acikin nitsuwa da hankali ba mutunci zai zuba, kima da darajar gidansu kwanan nan zai xube a gaban kotu, snn shikansa bazaiso yay rayuwa da tsinuwa da bacin ran mahaifyarsa akansa ba
da kyar da lallami da karya masa murya ta rarrashe shi, tace zata rakasa yanxu suje gida kawai ya bawa hajiya hakuri inyaso ayi magana ta kare daga yau...
har cikin ransa baiso haka ba, amma duba da manya manyan hikima dake cikkn zantukan fatima da inda ta durkusa agabansa tana masa kuka yasa kawai ya hakura yabita sukaxo gidan atare.
wanda tun a mota yake ta fayyace mata illar da wannan auren zaiyi arayuwar ibaad, da yadda baiya kaunar ace shida hannunsa ya jefa ibaad acikin wani yanayn rayuwa dazai cutar dashi...
yana maganan muryansa harna rawa cos at some point zaka rantse shiya haife ibaad
bcos the way he loved him nd cared for him ko mahaifinsa na asali baimasa son dayake nuna masa ba, inda kuwa an barsa da bazai taɓa saukowa ba saidai ayi duk abunda za'ayi bai damu ba dan inda gidansu ne ansha nuna irin wann son zuciyar bayau aka fara ba...
ubansu al-mansur ma halinsa kenan yafi hajya mairo son kai da nuna bangarenci da nuna bambamci, saidai baiyo tsammanin hajiy mairo son ƴayanta zai rufe mata ido harda zata zaɓi ta cutar da maraya kamr ibaad ba. wani bin sai yaga kmr ana wasu abubuwan ne dan anga asalin uban ibaad din baya raye, ammi karama kuma karamar mace ce har yanxu duk sun girmeta nesa ba kusa kai ko muhammadu ya girmeta ko tacema zata karba ma danta yanci bazasu taɓa saurararta ba dukan kawunanta na can maiduguri duk suna bin bayan hajiya ne, saidai ma agaya mata maganan da xaizo ya dameta a zuciyarta.
dada fahimtar irin son dayake ma ibaad din yasa ammi taji sanyi aranta hawayenta na sauka tanajin tausayin shi tare da kaunarsa aranta har suka iso cikin gida
idanunta sosai yay jaa, kafin su sauko sai ta dau lokaci acikin mota tana bashi hakuri da tattausar lafazi ta dinga lallabashi har suka karaso cikin gida...
yamma ne lisss ammi babba tana sama sashen anty safeerah taje jin gulma game da jikin zainab,wani dan uban dadi taji dataji cewa prof ya harxuka ya fara kiran lawyers zasu kafa babban case akan ibaad dan axo a kulleshi a walakanta sa.
lkcin gidan yay shiru ammi karama suka karaso inda tun akofar ashen hajia sukejiyo muryanta tana kan koke koke ma kawarta hajya hajara akan abunda ke faruwa da ita duk ta rasa yadda zatayi da ranta dan bata taɓa sanin zaidu yana da wann taurin kai da kafiyar kafurcin ba
ita babban damuwarta shine kawai a amshi auren kodan kar araba danta xayyanu da yarsa a duniyan nan, cewarta mutuwar matashi ya fi girgiza iyaye gashi itace musu kwalli daya inta mutu bazasu sake samun haihuwa ba har abada.
ammi karama tana gaba bappa zaidu yana biye da ita abaya anitse sunayin sallama a falon hajiya mairo ta kara hade rai tana kan jan majina jin muryan xaidu yasa bata amsa ba ta kauda kanta gefe cikin tsananin fushi..
da sanyin jiki ammi karama ta masa jagora bata barsa ya zauna akan kujera ba suka zauna akasa atare...
tun basu furta komi ba hajy hajara ta kallesa da muryan kuka itama tafara cewa zaidu wallh kabani kunya ko kadan banyi tsammanin zaka mana haka ba. kai da nace kaine zakka shine zaka watsa min kasa a ido, ace kaine dakanka ka rufe idonka akan maganar da bai taka kara ya karya ba?? kana cutar da rayuwar dan uwanka da kuka zauna aciki daya kuka fito atare, haba zaidu haba zaidu habaaa
...yanxu kaji dadi kenan da kasa hawan jinin mahaifiyarka ya tashi?? gaskiya bansan ka da wann mugun halin ba..
cikin katseta da sasanyar muryarsa me cike da dattako yace Hajiya mama hajara ayi min afuwa. daga sai bai kara cewa komi ba, har saida ammi karama ta kalleshi da fuskar magiya snn ya mike ya karaso kusa da hajiya mairon yace "Hajiya kiyi hakuri da dukkan abubuwan dake faruwa, ina sane da cewa ke mahaifyata ce wanda darajarki bai taba gushewa araina ba duk wani hukuncin da kikaga na yanke akan ibaad bawai nayi bane dan na kuntata muku saidan na kare amana da martaban maraya da yaa mustafa ya tafi ya barmana, gadai fatima tana kallo kuma tana zaune akusa dake kusan kowani lokaci tana kulawa dake but at same time kina zagin dan cikinta, kina ambatarsa da mugayen halaya duk da kinsan ba gaskiya bane, kin bijiro masa da auren dole me cike da tsauraran dokoki bakiyi la'akari da yadda abun zai gurbata rayuwarsa ba, shin kin nuna masa kenan farincikin wasu acikin yayanki yafi na wasu?inda yaa mustafa yana raye shima xaiso ne ayi ma dan cikinsa irin wannan kaskantcen auren? agabanki zayyanu yace bayason ya hada jini da mu..kuma alfarma xai ma yaron nan, snn ga zargi, ibaad fa jikanki ne hajiya, kenan farin ciki da rayuwar jikokin ki masu abun duniya da dukiya sunfi miki na shi dayake maraya ko? ke baki tunanin duk wnn abun da kikeyin zai dame zucyar ibaad? kuma zai ce inama da ubana yana raye ya karba min yanci?...shin idan muka taru muka nuna masa shi marayane baida daraja a gidan nan waye ya kamata ya tsaya masa a duniya? ina zaije yaji sanyi, bayan ga fatima anan tare dake bata taɓa saba miki ba...duk da zagin dakike ma danta koyaushe, shin hakan yana mata dadi ne? ke uwace fa hajya bazaiyu kice komi laifi bane, musmn inde har bai sauka an favorites dinki ba.
yana maganan wani irin shiru falon ya dauka cikin sauke ajiyan zuciya hajy hajara tace
hakane zaidu kay magana ta hankali amma kuduba Allah aceto rayuwar yarinyr nan, duk wani uzuri da zaka bayar baikai nauyin rai ba, duk wani qaddarar da ibaad zai dauka bazai kai wanda zayyanu zai ji aransa indan ya rasa yarsa kwalli daya daya haifa a duniya ba..memakon kuyita hayaniya maslaha zaku samo acikin wann matsalar dolene fa sai wani ya dauki mummunn qaddara acikinsu tunda shi soyayya Allah ne ya dora mata bayin kanta bane...yarinya kyakwya haka data taso acikin dukiya da gata wallah bazata so ta kashe kanta ba inba akan abunda yafi karfin tunaninta ba, zaidu ka duba Allah arufe maganar nan
yace "bakomi hajiya ni dama fatima ce ta dauko ni akan inzo abama hajy hakuri kuma in sha Allah zan tuntube shi ibaad din da maganan..saidai muy addua Allah ya bashi ikon cin wann jarabawar..
yana rufe bakinsa hajiya mairo ta fashe da kuka harda shsheka taki tace komi dan bakaramin taɓa mata zuciya kalamansa yay ba, musmn na maraici da kuma yanda yajawo hanklinta akan abunda take yawan furtawa agaban fatima.
tashi yay ya koma wajen da ammi karamar take zauna sukay magana kasa kasa
hajy hajara kuma tana famar lallashin hajy mairo tana bata baki kasa kasa cikin kuka take cewa 'hajara kicewa fatima ta yafeni, wallah na rude ne
haka kawai bazan kuntata mata ba..sosai hjy hajaran ta tausaya mata
sai can ta dago ta kallesu tace toh zaidu yanxu sai munji kenan daga gareka...
a nitse yace in sha Allah..zuwa gobe!..yana gama furta hakan ya miƙe batare da ya kalle hjiya mairon ba da sanyin murya yace fatima muje ko?
mikewa tay da sanyin jiki tay gaba yana biyi da ita abaya har suka fice a asashen gabaki daya tarakasa har jikin motarsa suka cigaba da maganan awajen har ixuwa sallan magrib snn suka rabu ta dawo cikin gida.
kitchen ta shiga dan ta dora masu hajiya wani snacks da shayin da zasu kwana dashi ita da hajya hajara.
dagata bangaren su kuwa ficewarsu bada wuya ba kunya yabi ya lullube hajya mairo tana kuka tana fadin halacci, kawaici da alherin da fatima take mata..
hajiya hajya kuwa batay kasa agiwa ba,sosai ta cire son zuciya tay mata nasiha akan abubuwan datakeyi ta bala'in nutsar da ita musmn akan batun bambamce bambmce datake nunawa.
sunjima suna magana kafin nan ta shigo mata da maganan zaidu da fatima
..tace bata gane me ake jira dasu har yanxu ba? da sanyin murya hajiya mairo tace "toh Allah ne dai baiyi lokci ba naje wajen malamai sunfi dubu a tudu amma duk ana cewa sihiri akay aka hanasu aure
..kullum sai ace muje mu cigaba da addua gashi lokci yana ta ja sunata tsufa...ai da tuni yanzu ta haifa masa yaya sunkai hudu ko biyar.
da kyar da lallami da karya masa murya ta rarrashe shi, tace zata rakasa yanxu suje gida kawai ya bawa hajiya hakuri inyaso ayi magana ta kare daga yau...
har cikin ransa baiso haka ba, amma duba da manya manyan hikima dake cikkn zantukan fatima da inda ta durkusa agabansa tana masa kuka yasa kawai ya hakura yabita sukaxo gidan atare.
wanda tun a mota yake ta fayyace mata illar da wannan auren zaiyi arayuwar ibaad, da yadda baiya kaunar ace shida hannunsa ya jefa ibaad acikin wani yanayn rayuwa dazai cutar dashi...
yana maganan muryansa harna rawa cos at some point zaka rantse shiya haife ibaad
bcos the way he loved him nd cared for him ko mahaifinsa na asali baimasa son dayake nuna masa ba, inda kuwa an barsa da bazai taɓa saukowa ba saidai ayi duk abunda za'ayi bai damu ba dan inda gidansu ne ansha nuna irin wann son zuciyar bayau aka fara ba...
ubansu al-mansur ma halinsa kenan yafi hajya mairo son kai da nuna bangarenci da nuna bambamci, saidai baiyo tsammanin hajiy mairo son ƴayanta zai rufe mata ido harda zata zaɓi ta cutar da maraya kamr ibaad ba. wani bin sai yaga kmr ana wasu abubuwan ne dan anga asalin uban ibaad din baya raye, ammi karama kuma karamar mace ce har yanxu duk sun girmeta nesa ba kusa kai ko muhammadu ya girmeta ko tacema zata karba ma danta yanci bazasu taɓa saurararta ba dukan kawunanta na can maiduguri duk suna bin bayan hajiya ne, saidai ma agaya mata maganan da xaizo ya dameta a zuciyarta.
dada fahimtar irin son dayake ma ibaad din yasa ammi taji sanyi aranta hawayenta na sauka tanajin tausayin shi tare da kaunarsa aranta har suka iso cikin gida
idanunta sosai yay jaa, kafin su sauko sai ta dau lokaci acikin mota tana bashi hakuri da tattausar lafazi ta dinga lallabashi har suka karaso cikin gida...
yamma ne lisss ammi babba tana sama sashen anty safeerah taje jin gulma game da jikin zainab,wani dan uban dadi taji dataji cewa prof ya harxuka ya fara kiran lawyers zasu kafa babban case akan ibaad dan axo a kulleshi a walakanta sa.
lkcin gidan yay shiru ammi karama suka karaso inda tun akofar ashen hajia sukejiyo muryanta tana kan koke koke ma kawarta hajya hajara akan abunda ke faruwa da ita duk ta rasa yadda zatayi da ranta dan bata taɓa sanin zaidu yana da wann taurin kai da kafiyar kafurcin ba
ita babban damuwarta shine kawai a amshi auren kodan kar araba danta xayyanu da yarsa a duniyan nan, cewarta mutuwar matashi ya fi girgiza iyaye gashi itace musu kwalli daya inta mutu bazasu sake samun haihuwa ba har abada.
ammi karama tana gaba bappa zaidu yana biye da ita abaya anitse sunayin sallama a falon hajiya mairo ta kara hade rai tana kan jan majina jin muryan xaidu yasa bata amsa ba ta kauda kanta gefe cikin tsananin fushi..
da sanyin jiki ammi karama ta masa jagora bata barsa ya zauna akan kujera ba suka zauna akasa atare...
tun basu furta komi ba hajy hajara ta kallesa da muryan kuka itama tafara cewa zaidu wallh kabani kunya ko kadan banyi tsammanin zaka mana haka ba. kai da nace kaine zakka shine zaka watsa min kasa a ido, ace kaine dakanka ka rufe idonka akan maganar da bai taka kara ya karya ba?? kana cutar da rayuwar dan uwanka da kuka zauna aciki daya kuka fito atare, haba zaidu haba zaidu habaaa
...yanxu kaji dadi kenan da kasa hawan jinin mahaifiyarka ya tashi?? gaskiya bansan ka da wann mugun halin ba..
cikin katseta da sasanyar muryarsa me cike da dattako yace Hajiya mama hajara ayi min afuwa. daga sai bai kara cewa komi ba, har saida ammi karama ta kalleshi da fuskar magiya snn ya mike ya karaso kusa da hajiya mairon yace "Hajiya kiyi hakuri da dukkan abubuwan dake faruwa, ina sane da cewa ke mahaifyata ce wanda darajarki bai taba gushewa araina ba duk wani hukuncin da kikaga na yanke akan ibaad bawai nayi bane dan na kuntata muku saidan na kare amana da martaban maraya da yaa mustafa ya tafi ya barmana, gadai fatima tana kallo kuma tana zaune akusa dake kusan kowani lokaci tana kulawa dake but at same time kina zagin dan cikinta, kina ambatarsa da mugayen halaya duk da kinsan ba gaskiya bane, kin bijiro masa da auren dole me cike da tsauraran dokoki bakiyi la'akari da yadda abun zai gurbata rayuwarsa ba, shin kin nuna masa kenan farincikin wasu acikin yayanki yafi na wasu?inda yaa mustafa yana raye shima xaiso ne ayi ma dan cikinsa irin wannan kaskantcen auren? agabanki zayyanu yace bayason ya hada jini da mu..kuma alfarma xai ma yaron nan, snn ga zargi, ibaad fa jikanki ne hajiya, kenan farin ciki da rayuwar jikokin ki masu abun duniya da dukiya sunfi miki na shi dayake maraya ko? ke baki tunanin duk wnn abun da kikeyin zai dame zucyar ibaad? kuma zai ce inama da ubana yana raye ya karba min yanci?...shin idan muka taru muka nuna masa shi marayane baida daraja a gidan nan waye ya kamata ya tsaya masa a duniya? ina zaije yaji sanyi, bayan ga fatima anan tare dake bata taɓa saba miki ba...duk da zagin dakike ma danta koyaushe, shin hakan yana mata dadi ne? ke uwace fa hajya bazaiyu kice komi laifi bane, musmn inde har bai sauka an favorites dinki ba.
yana maganan wani irin shiru falon ya dauka cikin sauke ajiyan zuciya hajy hajara tace
hakane zaidu kay magana ta hankali amma kuduba Allah aceto rayuwar yarinyr nan, duk wani uzuri da zaka bayar baikai nauyin rai ba, duk wani qaddarar da ibaad zai dauka bazai kai wanda zayyanu zai ji aransa indan ya rasa yarsa kwalli daya daya haifa a duniya ba..memakon kuyita hayaniya maslaha zaku samo acikin wann matsalar dolene fa sai wani ya dauki mummunn qaddara acikinsu tunda shi soyayya Allah ne ya dora mata bayin kanta bane...yarinya kyakwya haka data taso acikin dukiya da gata wallah bazata so ta kashe kanta ba inba akan abunda yafi karfin tunaninta ba, zaidu ka duba Allah arufe maganar nan
yace "bakomi hajiya ni dama fatima ce ta dauko ni akan inzo abama hajy hakuri kuma in sha Allah zan tuntube shi ibaad din da maganan..saidai muy addua Allah ya bashi ikon cin wann jarabawar..
yana rufe bakinsa hajiya mairo ta fashe da kuka harda shsheka taki tace komi dan bakaramin taɓa mata zuciya kalamansa yay ba, musmn na maraici da kuma yanda yajawo hanklinta akan abunda take yawan furtawa agaban fatima.
tashi yay ya koma wajen da ammi karamar take zauna sukay magana kasa kasa
hajy hajara kuma tana famar lallashin hajy mairo tana bata baki kasa kasa cikin kuka take cewa 'hajara kicewa fatima ta yafeni, wallah na rude ne
haka kawai bazan kuntata mata ba..sosai hjy hajaran ta tausaya mata
sai can ta dago ta kallesu tace toh zaidu yanxu sai munji kenan daga gareka...
a nitse yace in sha Allah..zuwa gobe!..yana gama furta hakan ya miƙe batare da ya kalle hjiya mairon ba da sanyin murya yace fatima muje ko?
mikewa tay da sanyin jiki tay gaba yana biyi da ita abaya har suka fice a asashen gabaki daya tarakasa har jikin motarsa suka cigaba da maganan awajen har ixuwa sallan magrib snn suka rabu ta dawo cikin gida.
kitchen ta shiga dan ta dora masu hajiya wani snacks da shayin da zasu kwana dashi ita da hajya hajara.
dagata bangaren su kuwa ficewarsu bada wuya ba kunya yabi ya lullube hajya mairo tana kuka tana fadin halacci, kawaici da alherin da fatima take mata..
hajiya hajya kuwa batay kasa agiwa ba,sosai ta cire son zuciya tay mata nasiha akan abubuwan datakeyi ta bala'in nutsar da ita musmn akan batun bambamce bambmce datake nunawa.
sunjima suna magana kafin nan ta shigo mata da maganan zaidu da fatima
..tace bata gane me ake jira dasu har yanxu ba? da sanyin murya hajiya mairo tace "toh Allah ne dai baiyi lokci ba naje wajen malamai sunfi dubu a tudu amma duk ana cewa sihiri akay aka hanasu aure
..kullum sai ace muje mu cigaba da addua gashi lokci yana ta ja sunata tsufa...ai da tuni yanzu ta haifa masa yaya sunkai hudu ko biyar.