← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 154 OF 161

Sashe 154

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

sounding confuse tace yaa.. ibaad..good evening ya ibaad
...adan tsime yace 'how are u doing? ahnkli tace fine yaa. ya kalle ayaanah yace "are u done?

tana share hawaye tace uhmm i will be with u in a minute
..yana sake kofar yace be fast..

...da sauri tashiga bayi ta wanke fuskarta tafito sultana ta rakota bakin kofa tariko hannunta tace ayanaa i think i might knw who ure in love with
..ayana tace ohh pls forget it kawai innaje gida zamuyi video call...

daga haka suka rabu ta tabishi a mota dats filled with hrt breaking silent..time to time yana murza hannumta cikin nashi in a comforting way ita kuma ta sunkuyar dakanta kasa sosai tama hawaye mai sanyi tana imagining ya rayuwarta zai kasance idan babushi aciki

suna kaiwa gidan saikuwa ga uncle moh a kofa shima ya zo da babban abokinsa alhaj ameer sun gama gaida hajiya mairo kenan zai rakasa, tana ganin su harzata ki sauka a motar ibaad ya hade ransa yafito ya bude mata kofa yana kallonta yace baby muje ciki
..jikinta a sanyaye ta sauke kafarta kasa tana daga ido taga ya miƙa mata hannunsa ahnkli ta kama hannunsan har tafito ta tsaya agefensa snn ya kulle motar,hannunsu sarkafe da juna suka fara tahowa gata da bala'in iya shige masa wani irin daf daf dashi take kmr zata koma cikinsa.

suna tahowa tundaga kofa Su uncle moh din suka zuba musu ido kamar wanda zasu hadiyesu da kallo, ayaanah ta kasa daga idonta, gashi fuskar ibaad babu sauki he is wearing one all black hoodie na puma yadaura hular hoodien akan bakin facecap da white medicated glass a idonsa daya toshe dashi daga ganinsa kao kasan ba weathern mutunci yazo gidan dashi ba..

shida abokinsa suka kalle juna alhaj ameer din ya masa wani irin kallo da yay sake...

wani irin shiru harabar gidan yay su ibaad suna daf zasu kai kofa uncle moh ya kasa hakuri da karfi da kuma izza da iko a muryansa yace' "ke ayaanah kizo nan...

maimakon yaga ta juyo saiyaga ta kara tantame hannun ibaad din sosai tay kamar batajishi suka cigaba da tafiyarsu ahankli har suka shiga ciki.

da wani irin huci ya taso zai biyosu ciki alhaj ameer yace kai da Allah kyaleta, inka bisu yanxu sai ya gasa maka baqar magana. yaran ne akwaisu da rashin kunya amma kwana nawa nema ya rage ta dawo naka..u will have all the time in the world to deal with her dan ya kamata ka gyara mata zama ta dena bibiyar maza

rai abace uncle moh yace ai ba ita kadai bama harda wancan marar kunyar yaron kaga yadda ya wuce kamar ba mutane yagani ba

alhaj ameer yace jst let it go muje kawai kai meye naka na fushi ma in 2 days time fa zaka more wahalarka ajikintq saura kuma ka karka bita ahnkli dan naga yarinya ce danya shataf ...

dariya sukay uncle moh yace ai banaji ranar akwai bacci kaima check out mana how did u see her..najima ban taba fresh nonon budurwa ba

suka kara fashewa da dariya alhaj ameer yace ai sabuwar mota ce zaka jima kana morarta kuwa ..

yace hmm toh i hope so..dan naga kanta na rawa sosai
Allah yasa in sameta a mace dan wallh inbansameta a mace ba washe gari zan saketa dan ban isa inci raguwar wani kato ba..

daga haka suka shiga mota suka fita joint insu banda hirar batsa da first nite babu abinda sukeyi...

fannin su ibaad kuwa suna shiga cikin gidan ya tura ayaanah tawuce sashen ammi karama after giving her a wa comforting hug to calm her down

yana kallo saida har ta shiga snn ya juyo kai tsaye ya wuce sashen hajiya mairo kasar wuyarsa yay mata sallama ya sameta tabaza tsokokin gasashen kaji da alhaj ameer ya kawo mata a plate ita daya tana kan ci tana jan santi

...yanayin yadda taga ya karaso ciki fuskrsa a mugun daure saida yasa taji gabanta ya mugun faduwa yana kawowa gabanta daga tsaye yasaka booth dinsa ya wani irin ture plate din gabantan gefe da wani nauin rashin mutunci akwayar idonsa saida duka abunda ke ciki ya zube

ransa mugun harde yace "hajy wai me nakeji batun wai zaki ma ayanah auren dole agidan nan?who ask u to make dat decision..

a take idonta ya ciko da ruwa daga zaunen ta kallesa tace shine zaka wani shigo min kamar..

cikin runtse idonsa da budewa yace "Don't joke with me ni bazuwa nayi muyi musanyr yawu ba...yadda kika kulla wann shashancin haka zaki warware kona miki abunda zai dameki agidan nan...

jikinta har na rawa ta mike tsaye da masifa tana cewa aa kai fa ba ubana bane rayyanu akan me bazan ma yarinya aure ba tadau hanyar lalacewa kuma ai akwai hannunka aciki

"..cikin daka mata tsawar dayasa ta razana yace sai akace kimata auren dole? ke kika haifeta ne da zaki yanke mata wann hukuncin wazatay rayuwa dashi ke waya miki haka ko tsabar zalunci da son zuciya kike son kara nunawa duniya wanda kowa yasan kin jima kina da shi..i am sure he just selfishly asked and obliged...sabida gaki katuwar pushover ko?bakisan abunda ya dace wanda bai dace ba komi da zaibi ta kan favourn yaranki shine kawai zakiyi toh wallah wallah wann karon kam baki isa ba. i am warning you for the last time to call this weding off this night..

a mugun rude ta saka masa ihu wayyo Allah na rayyanu zai min duka muhammad muhammadu wayoo Allah kuzo ku ceceni

tana kan ihu ya jawo hannunta da karfin bacin ran dake ci a idonsa yace ki kira kowaye yazo nan ina daidai daku, kuma wallah daureki zanyi saikije can prison kigaya musu uban waye ya baki ryt kima yarinyan nan auren dole da sokon danki wanda baisan ya girma ma kuma tunda kince ke zalunci zakiyi daga ke har shidin saina daureku wallh

yana sake mata hannun ya saka kai ya fita baiko je sashen mamansa ba saboda ransa sosai yake bace, cos bayan ayaana ta fita a dakinsa dazu he called maheer on phone babu wani abunda maheer bai sanar dashi ba.

har yakai motarsa yana jin ihun hajiya mairo bai sake sanin meya faru ba ya ja motarsa ya wuce gida.

ko 2 min da fita baiy ba ihunta yasa aka cika akanta hawaye sharbe sharbe na zuba a idonta tana ihun radadi tana cewa wayyo hannu na wayyo hannu na fatima danki yace zai kasheni,zaikaini prusona wayyo hannuna wayyooo
....kusan ba acikin hayyacinta take ihun ba duk ta razana ta gigice

ammi karama tana duba hannun kuwa taga har ya langwashe da sauri sauri ta dagata suka dunguma har dasu ayaanah aka kaita asbiti acikin daren..

ihun azaba kawai hajy take tana raki ana dubawa aka samu karyewa ashe wajen daya riken yayi.

gabaki daya hajy mairo ta dawo abar tausayi radadi yabi ya sa tafice a hayyacinta

aka kira likitan kashi
maza maza akay ciki da ita, sauran kaza da akay fero dashi safiya ta makalo suna zaune tanaci suna jiyo ihun hajy mairo aciki bataji sauki ba kuwa har saida aka mata alluran bacci bayan angama daure mata hannu

uncle moh bai dawo gidan ba ammi karama kuma bata masa magana bare ta kirasa suka dai suka kwana a asibitin duk basu samu daman magana da ibaad ba dan yana isa gida ya kashe wayarsa

washe gari friday da sassafe aka tashi da hargitsatsen case uncle moh yana jin labarin an karya masa hanuun uwarsa yazo har yana wani fuffuka wai zai je ya dake ibaad babu wanda ya kulashi

still hajy mairon ne ta hanashi dan tunda ta farfado take kuka tace masa wallh shegen karfi rayyanu yake dashi daya rike mata hannu ma ji tay kamar hannun baya jikinta karyaje aje a kashe shi ana gobe daurin aurensa kawai ya bari ai zaidu zai dawo bayan auren zasu taru suci uban rayyanu..

wuni yay yana kumburi ammi karama data fishi tsiya ko abinci bata saka safiya ta kawo a asabitin ba, goma nayi na safiya haka ta tattara yaranta suka barsa da uwarsa anan.

gobe auren anata shiri kasa kasa, wasu suna ta mamakin yadda anty safeera tay burus tay sanyi kamar ma bata gidan, da yamma liss tay girki takai ma hajy mairo ta samesu su biyu a asbitin kamr mayu
...duk sun sha mamaki da suka ganta tace oo oo ita abinci ta kawo musu..cikin gasa musu baqar magana ta dinga cewa duk dama an tozartata bashi zai hana ta manta dutynta na matar gida ba. dacan suna dar dar kamr bazasu ci abincin ba har saida sukaga dagske ta deba a plate taci snn suma sukaci borin kunya yasaka bai iya zama ba da yamma lis ya bar anty safeera da hajy asibiti snn shi ya wuce wajen aboknsa sabida babban hotel suka kama anan zasu kwana su shiryawa gobe daurin aure gashi as early as 11:am aka saka time...

daga fannin ayaana kuwa tunda suka dawo gidan bata samu ibaad a waya ba, later later sai sukyi waya sultana
wanda sai yaune sukayi hira me tsayin da har tagaya mata cewa tanason ibaad sosai kuma tana ganin kmr shima yanasonta nd they have planed thier future life together.

bakaramin tausayinta sultana taji ba, ace wanda kakeso zai aure wata kai kuma zaa bada ka ma wani..

sanyaya mata zuciya sultana ta dingay da kalamai na ban hakuri har ta gaggaya ma ayaanam rules nd regulations din da akasa masa akan batun aurensa da zainab arifa da irin severity na ciwon brain datake dashi akansa, tana cewa ai shima bada son ransa zai aure zainab din ba dan haka kawai suyi hakuri da qaddarar da Allah ya zabar musu...

shiru ayaana tay har ta gama jinta tana share hawayenta acikin ranta tace muddin kuwa auren nan zaiyu gobe toh babu abunda zai hanata guduwa kuma bazata dawo ba har sai an warwareshi....

idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata

*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*

*WATTAPAD @SURAYYAHMS*

*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*

#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[16/12, 23:01] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫
arewabooks@surayyahm.
Chapter 154 · 0% Book details