← Book details Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 58 OF 161

Sashe 58

Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

yau sassaafe da abun ya isheta taji kirjnta na zafi kamr zai fita, sai kawai taji gara taje ta roki kawunta ya barta taje ta bawa bappa zaidu hakuri tunda iyayenta sun sha kiranshi suna bashi hakuri amma haryau baizo ba.....

see you guys monday dan Allah ayi share

surayyahms 08060712446
[17/11, 18:26] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: PAGE⏯️2️⃣3️⃣💫
Abunda Ke Boye(buk1).....
wajajen bayan sallan fajr ammi babba tafito sanye da hijabin datay sallah dashi ahnkli takr tafiya tana kifi kifi da idanunta yanayinta kamar na wacce kejin tsoro nan ta taho har kofar falon kawunta malam hamza

tsayawa tay cak abakin kofar tana tunanin irin kalmomin daya dace tabashi haquri dasu ko dama zai dan kyaleta yau taje tabawa bappa zaidu haquri dan ya maidata dakinta, dan gabaki daya zamanta anan gani take kamar cutarta akeyi awaje gashi izuwa yanxu jitake komi ya fara fita mata akai gara kawai taje ta dauki mataki tun kafin fatima ta gama kawo karshen zamanta a gidan mijinta da kuma rayuwar yaranta..

cikin sauke ajiyan zuciya tayi sallama afalon lkcin matarsa ne kawai a zaune akan sallaya tana lazimi..

tun daga kofar ta leƙa ganin baya ciki wani karamin tsaki ya kufce mata tabita tahaɗe rai batace uffan ba ta juya abunta ta koma dakinta tana kan sake sake aranta har saida karfe bakwai da rabi na safiya yayi kawunta bai shigo gidan ba and the more she waits the more lkci yana tafiya, tarasa abunda yakemata dadi, tasan inhar bata buga sammako ta same bappa zaidu a gida ba bazata iya samunsa akoina ba sai in har yamma yay inya dawo gida ita kuma sam bataso taje gidan bare makwafta suce ta dawo bikon miji ajinta yabi ya zuba..

ta shiga wani yanayin na ujula da tunani, can sai da karfe takwas ya kusa cikawa kafin taji sautin shigowar kawu wanda babu shiri ta taho ta samesa ko zama baiyi ba yaji sallamarta abayansa

"kawu ina kwana??

tafadi kanta na kallon kasa kamar mutuniyar arziki tanamai rusunawa

bai amsa ba ya mata wani irin kallo yace "ke kuma raihanatu me ya kawoki???

dan shiru tay kafin can tafara masa magana da sanyin jiki da taushin murya..

"kawu dama haquri nazo nakara baka,kai kanka fa shaidane wallh wallah nay nadamar abunda na aikata ma miji na duk sharrin shaidan ne.

ganin bai tanka ba adede nan ta fashe masa da wani irin makirtaccen kuka tana cewa "kawu dan Allah na rokeka kaji tausayi na kabarni naje dakaina yau nabashi hakuri kodan darajar yarana dana barsu acan sukadai batare da kowa ba nasan zai yafemin...babu ranar da basu zuwamin a mafarki suna bidana, dan Allah kawu kaji tausayi na..wallah sharrin shaidan ne, kuma nayi nadama
..tana fadin hakan tana kuka kamar ba ita ba.

bakinsa a bude yake ta kallonta ayayinda ta cigaba da kukan kamr dagaske nadaman tay

shide baice mata uffan ba face ganin yadda matarsa tafito da sanyin jiki tanata rarrashinta yasashi ya sauko snn sukayi magana yayi mata fada sosai
..snn yace yaune kawai zai iya bata izini tafita don neman gyaran aurenta amma muddin ya kasance bappa zaidu bai saurareta ba toh saidai fa duk su hakura su jira hukuncin da zai yanke nan gaba tunda sudin sunyi iyakan bakin kkrinsu na sasantawa shikuma bai basu fuska ba. itade duk abunda aka fada cikin ladabi take amsawa da na'am.. suna kammala maganan ta fara shiri, aron kayan matar kawun nata ta amsa ta saka ajikinta tay kwalliya ta fito tawani shaa doguwar blue hijabi wajajen karfe goma saura tafita daga ita sai kudin motar ta nufi cikin gari

tun acikin abun hawa ta dinga lissafin yadda zata bi komi har ta iso wani sabuwar estate na masu hannu da shuni..

agaban wani katafaren gida aka sauketa ta ciro kudi ta bawa me adedeta snn ta nufi cikin gidan kai tsaye da karfi tahau buga gate din kamar tazo filin yaki,

mai gadi ya leko da zimman zai yi masifa saidai yana ganin itace yay maza yazo gabude kofar ta shigo ciki cikin rusuna kai yace ina kwana hajya?

wani dan uban walakntaccen kallo tamasa sama da kasa snn taja tsaki muryanta a dakile tace"Ramatu tana ciki? yace eh tana ciki..yana furta hakan bata jira ba kai tsaye ta wuce cikin gidan agaggauce.

wata babban falo ta alfarma ta ratsa ta samu lkcin masu aiko suna kan jera breakfast akan dinning table, cikin dauke kai ta wuce sama har bedroom din aminiyarta tana isa tafara bubbuga kofar tanacewa "ramatu.. ramatu..ramatu ni dan Allah kibude min kofa bani da lokaci sosai sauri nakeyi...,

hjy ramatu dake gaban madubi taci wani uban kwalliya na manyan mata ta saka cool orange shadda dayasha aiki daga sama har kasa tana kan karasa saka dan kunnen gwal dinta a kunnenta cikin mamko da kyabe baki tace "Ina xuwa..

wani expensive turare ta dauka ta shafe jikinta dashi kafin nan ta fito tana bude kofar kuwa sukaci karo ammi babba atsaye wacce batace mata uffan ba ta wuceta ta shigo ciki ta tsaya cak a tsakiyar dakin tana huci ahankli..

juyowa hajy ramatu tay daga bakin kofar tace "ikon Allah, yau ga wani sabon salo. ke kuma raihanatu meye haka zako shigomin kamar an koroki ?

ammo babba tace kamar ya ramatu?

wani tuwon harara ta watsa tace "naganki gatsau agidana mana, badai bashi kikaxo nema ba dan inkudine wallah bazan iya bayarwa ba...ai kinsan da haka kikayi ganganci kika fasa magani me tsada sai kace ke kadaice me yara a duniya..

a hatsale ammi babba tace "aah dakata min ramatu karki sake ki gayamin maganan banza mana
..ke kinsan nafi karfin million goma. matsalar dana samu da mijina ne kawai ya tsareni da tuni anwuce wajen..

karasowa hajy ramatun tay tace ohhh dama can kina da hanyar fitowa kibada kudin shine kika bari zinariyar mace take cimana mutunci tana lalata mana suna agari sai yau kenan kikaga dama zaki wani bugamin sammako kamr nina miki asara???

cikin yatsina fuska ammi babba tace "abeg abeg is enuf..ni duk ba tashin hankali bane ya kawoni wajenki, eh naji na amince zan dauki asara kudi kuma zan bayar dashi amma bayau ba sai gobe, kinga dakyar na yaudare kawu cewa haquri canje bayarwa wa miji na na fito nan so dolene kawai kizo ki rakani mukoma wajen bokanki
inhar shida aljanunsa sun karya asirin nan ne da sukamin akan fatima gara insani dan wallh labarai marasa dadi suna zuwa min daga asibiti, na yadda fatima da mijina suke buga soyayyrsu kamar zasu hadiye juna, kuma ynxu haka duk iyayena an aika masa sunsha zuwa har gida suna basa hakuri akan ya maidano daki na amma kinga yay banza dasu baice komi ba...inde har dagaske aure fatiman zaiyi toh wallah gara shi in kashesa kowa ma yayi asarar miji..arzikinsa kuma ai gadon yaya na ne...bani da case!!dan wallah danayi zama da fatima a matsayin kishiya gara na mutu, ko shi ya mutu dan wallah wallah bazaiyu ba.

jikin hajiya ramatu har na ɓari ɓari tazo da sauri ta rungume ammi babba cikin buga shewa tace yawwa raihanatu sai ynxu kika farka a bacci, naji dadin wann maganan naki..ai dama can kece kika tsaya kina musu sanya da tuni an wuce wajen..

ammi babba na share hawayenta tace kawai ki dauki waya ki kira mana bokan kice masa muna zuwa ynxu, daga nan sai mu wuce banki nay drafting cheque na karbi kudin zuwa wajen bokan for now tunda kinga duka katunan banki na da wayana duk suna gidan mijina.

hajy ramatu tace Haba haba raihanatu kudin zuwa wajen boka ai bazai gagareni ba basai munje kinsha wahala a banki ba..ina da wasu kudi anan. jikinta na rawa taje ta bude mata drawer kudine sabbi aciki famm wanda ba'a ma taɓasu.

da wani irin ido ammi babba ta kalleta tana karkada kai tace "hmmm ramatu kenan wato kina da kudin kaini wajen boka amma kiban aro na biya bashi dayatsaya min a wuya kince sam baki dashi..hmm ai dama walakanci basai ka mutu ba.

cikin yatsina fuska haj ramatun tace wancan fa matsakrku ce banawa ba..badai zan baki bashi ba..wnn din ma inbaki so ai sai afasa dama inada inda zanje wallah

ammi babba tace a'a thisbis my only chance kawai muje inci abinci mutafi dan makahon yunwa nakeji daga nan sai mu wuce wajen bokan sharply kinsan dai ban isa injima awaje ba kawu zai fara min masifa

fitowa sukayi har dinning suka cin abincin suna labari akan lamarin dake afkuwa wanda rabi duk hirar bappa zaidu da fatima ne..

suna kammala ci suka shirya suka fita,tafiya ne me dan nisa cikin wani kauye 3-4hrs ne zai kaisu ya kuma dawo dasu.

fannin su ammi karama kuwa kusan kominsu acikin kwaciyar hankali da girmawa akeyinshi.
yau suke cika kwana shida a asibitin amma kowani rana jikin ayaana na improving sosai dan within this few days da aka mammata test har speciliast doctorn yazo dakansa ya dakatar da magananan kaita kasar wajen ganin jikinta yana samun sauki sosai..

presence din ammi karama da mutuncin da sultana take mata yasa tazama soo relaxed kwana biyun nan, babu wani abunda ta rasa, ko yake damunta.. maheer kullum zai siya mata su ice cream su sha tare da sultana, matsalar ta daya shine daga zarar taga ibaad sai taji kawai zuciyarta yana yawan bugawa da karfi taciki, duk dama baiya mata fada ko tsawa kwana biyun nan...amma itade haka kawai takejin mugun shakkarsa msmn dataga kamar har sultana ma haka takeji. ibaad baicika zama acikinsu ba, daga yazo few minutes yaci abincin sa, inya sata taci nata abincin ta koshi shknn zai fita masallaci ya kyalesu. life was calm and peaceful, badon ma suna jiran sakamakon karshe na kwajin da akayi ma ayaana ba da tuni an sallamesu sun koma gida.

wajajen karfe 12pm da rabi ammi babba da babban kawarta hajya ramatu suka iso wani karamin kauyen fulani acan tacikin jejin makiyaya wanda haryau da bukka suke yin gidajensu ajejin..

gaban wani katoton gida suka wuce mai babban zaure da dakuna kala kala kamr fadar sarki an zagaye gidan gabaki daya da katangar karare..
Chapter 58 · 0% Book details