Sashe 151
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
yau kusan kwana uku babu kwanciyar hankli agidan gashi haryau babu duriyar ibaad din bare bappa zaidu gashi yazo maheer yay iya bakin kkrin sa amma inaa everyone is just selfish musmn hjy mairo farin cikin danta da kalamn rufin asirin kawai ta sako agaba
gani take wai gata take ma ayaanah daga baya kuma duk zasu gane
maheer yazo ma baya magana da hajiya mairon, duk shirinsa da uncle moh haka wann karon ko gaisuwa yazo baya hadasu, sumtims maheer din ne ma yake zama ya katse wasu makircin ammi babba
kansa sosai yay zafi yanata kkrin yaga ya dawo da anty safeeran cikin hayyacinta amma inaaa kusan zaman rikici da dar dar kawai akey agidan, uncle moh ya dena zuwa sashen ma kwata kwata saidai yaxo gidan da safe ya gaida uwarsa yasake fita kwata kwata yafara dauke kai memakon kaji yana fadin kalami masu dadi saidai ya fetsa maganan banza kuma sai cancikin dare yake dawowa yaxo yay bacci yama dena kula haukar safeera, ana shiga satin bikin on monday da safe maheer ya wuce malaysia....
da yamma ammi babba ta raka anty safeera sun dawo daga asibiti suka zo suka samu an jere mata akwatuna a dakin sunkai seti total of twelve boxes masu shegen tsada wai ankawo mata na fadan kishiya, haka tasaka aka kwaso kayan har waje tsakar gida ta debo kanazir ta cinna musu wuta gidan ya kara birkicewa koina ya cika da hayaki
dakyar aka kashe wutar duk anguwan saida hankli ya fara tashi, kafin ace uncle moh ya zo gidan anty safeera tama hajy mairo zagin tasss taci mata mutunci kmr bata santa ba har saida tasa hawan jininta ya kara tashi ruwa ruwa aka kaita dakinta can kafin aka samu sa'ida aka kashe wutar, da dare haka yazo yaga abunda safeera tay yayta bori har da rubuta mata saki su ammi babba da hajy mairon suka taro suka hanashi furta sakin da kyar mgnn nan yazo ya kare gida yay shiru..
cikin wnn daren ammi babba tazaunar da ita tafara analysing mata cewa mutanen nan bazasu rusuna ba snn kamar babu fa wani abunda zata musu su rusuna da batun auren nan saidai ma nata auren ya mutu a karshe
tunda ammi babba ta gaya mata wann mgn tay kukanta cikin dare taji sauki washe gari da safe tay wanka tabar gidan, har yamma bata dawo ba har sai can cikin dare, ta dawo kuma sai sukaga tay sanyi bata hauka bata bori she was soo sullen nd unpredictable snn koyaushe fuskarta a daure yakedan ko ammi babban ma bata gaya mata inda taje ba in zatay waya kumq bata sakewa wani yaji me take cewa..
a washe garin ranan tunda aka ga ta dawo daga inda taje ta dawo shiru shiru harma aka dauka tafara gajiya ne da haukar tafara rusuna zatay hakuri
tunda aka fara case din nan ranar friday ammi karama bata sake bari ayaanah ta fito koda kofar sashensu ba dan da kyar ta lallameta ta dawo hayyacinta suna zaunensu suna ibaada sallan dare da rokon Allah ya tarwatsa auren babu wanda yake sanin ya suke ciki dan ko wjen hajiya mairo bata zuwa ynx
maheer baida yadda ya iya tun kafin su fara shirin zuwa ya zaunar da kulthum ya gaya mata gaskiy cewa babanta fa yace zai aure ayaanah sai tay kmr ta fahimce auren dole ne, saidai daga baya tana kiran anty safeera sai kuma komi ya lalace, anty safiran tashiga gaya mata karya da gaskiya tace bawani auren dole makirci ne kawai kuma da sannin ayaana za'ayi auren nan. dat night kulthum send ayaanah a very very insultive text message har ta zagi iyayenta aciki
ayaana tay kuka bana kadan ba gashi sultana taje schll field trip kaduna batama san meke faruwa ba, duk sai ta kasa kirarta awayan itama danji take kmr zasu hade mata kai su tsaneta yanxu.
daga dakinsu sai dakin ammi bata iya zuwa koina kuma haryau bata sake ganin idon uncle moh daya riga ya lalata mata rayuwarta ba, safiya ne dai take fita taje jin gulma, ita kuwa ammi babba tunda taga anty safeera tafara dauke kai babu halin kara zugata tay hauka sai tafara bin makwabta tana barbaza maganan dan akwai taga ana zagin hajy mairo da ammi karama taji dadi, dan babu kalar sharrin da batayi musu a gari dan kawai ta bata musu suna..
daga ta gaya ma wnn sai ta gaya ma wancan,haka wasu dattijan mata kuwa har shago suke zuwa sugaya ma hajy mairo baqar magana akan auren. wasu kuma su tsare anty safeera da tausayi, wasu suce mata ai ammi babba tace itace bata iya rike miji ba bata da wayo shiyasa hakan ya faru da ita. alot of gulma was circulating. anty safeera dai ta danne zucyrta na kwana biyu batace komi ba.
shirin aure yay zafi ammi karama ta makurar matsuwa taga bappa zaidu yabude wayarsa atleast koma ya dawo gida sutaimaki ayaana amma inaa gashi ran wednesday da zazzabi sosai itama ta farka tay aman jinin da hajya mairo take jira amma tsabar ta dena kulasu agidan sai bata sanar da ita ba, safiya ce da dogon baki taje take bawa hajya duk wani update akan yadda suke ciki harma tasani, tanajin wann batun kuwa maza ta kira hajya hajara ta sanar da ita aka sake shirin komawa wajen malami kmr yadda ya fada.
wednesday yazo ya wuce ibaad da bappa zaidu duk shiru, daga can kuma kulthum ta hau fushi da cusa ma ranta tsana haka tahana maheer firrrr sake dawowa nijeriya wai lallai sai ana daf da ranar daurin aure zasu taho tazo tay supporting mamanta shide bai ce mata komi ba dan yasan ba abu bane ma sauki dolene suji zafi
dake ammi karama bataji dadi ba Ayaanah ta farka tun asuba tanajin dama dama nan ta fara aikin kitchen tay su shara, mopping, da wanke wanke tay musu breakfast ta kawo ma ammi karaman har daki ta sameta suka gaisa kafin suka karya atare kullum ammin ke yawan tursasa tanacin abinci
around 10am ammi ta shiga wanka kafin ta fito ta samu ayaanah ta gyara mata room dinta hartasaka su turare ganin jikin ayaanahn da kyau sai ammi tace toh ita zataje asbiti a duba zazzabin nan dake damunta tun jiya tace ma ayaanah karta fita taje koina suzauna kawai anan kuma in taji su anty safeera ne karta bude musu kofa bare suce zasu daketa
after like few hours wayar ayaanah yafara ringing da sauri idonta yakai kai kirjinta na bugawa da karfi da tunanin ko ibaad ne yakira dan ta tura masa sakonni sosai saidai duk basu nuna sunje ba
hannunta harna rawa rawa ta dauki wayar tana dagawa kuwa sai taga new number tay shiru tana kallon lambr kamar bazata dauka ba sai kuma ta sauke ajiyan zuciya ta dauka muryanta kasa kasa tace salam alaikum raunataccen muryan ruthy taji ya dirar mata a kunne tace hey sis na kirane inji ya jikinki ahankli ayaanah tace "jikina da sauki..kmr bazata tay mgnn ba tace "the lord is with you..ayaanah tace thanks what happen to ur real your line?? tace "actually is one of the reasons da yasa na kiraki, ta dada sauke murya kasa kasa tace hajiy tacemin amminku bata nan so i tot kafin ta dawo pls can u help me out with sumting? ayana tace mene kenan? kinsan dai an hanani fita koina ko?..cikin muryan magiya ruth tace i know aima nafiki sanin halin dakike ciki is all over the place dan har shago ake zuwa ayi maganan aurenki ma hjya
cikin katse maganar ayaana tace okay then what do u want to ask?
dan shiru tay snn tace Ammin wankin cikine dazu wai ashe yan biyu ne acikina dayan bai fita ba so while i was working a restaurant saikuma nafara bleeding shine doc yace inje gida i need a complete bedrest to stop the bleeding ayaana wallh bana iya tsayawa ko zama sai kwanciya ji nake kmar zan mutu, kuma bani da wanda zai kai min deliveryna nd it remain only one person pls dont say no kitaimaka min kawai kije, basu aikan zakiyi ki dawo ynxun nan it wont pass 15mint napep zai kaiki shi zai dawo dake..i will give him d location nd the package.
ayaana bata wani so ba amma dai ta basar tace amma waye ne client din? kuma a ina ne?
ruth tana wani irin murde murde cikin ciwo tace "wasu hajiyoyi su uku da sukazo biki..
kuma tun jiyan ni aka zaba na ding serving dinsu da abincin restauran din hajiya
ayaana tace okay toh shikenan saiki bar wann layin a bude karnaje suce basu sanni ba. ruth tace yeah abude yake zanma gaya musu yanxun na zakizo sai a tsaya a kofar gidan...
ayanaah batace komi ba har suka katse wayar ta shiga daki taje tadauko golden kimono ta dora akan atampar dake jikinta snn ta rufe kanta da veil din, zama tay a falon tanata kiran layin ammi karama bt netwk unreachble, ta tura mata text bata ma lura yay failing ba withn few minutes sai ga kirar ruthy tace sis kiyi sauri ki fito mai napep ya iso aikan na wajensa he knws the place sai kuje thnk u soo much kinji my lovely sis...ayaanah tace its okay, daganan ta fito gidan ya wani irin daukawa da shiru dan almost bayan azhr ne
tana isa bakin gate dinsu ta same mai keke yana jira shidayane aciki sai delivery package me kyau na abincin shagon hajiya mairo...
...sama sama suka gaisa ta shiga ta zauna batare da bata lokci ba suka kama hanya
kusan tafiyar kurmaye sukayi tay shiru tanakan trying in layin ammi karama amma sai shiru jim kadan taga tafiya ya fara nisa tarasa wani anguwa zai kaita harta baya bayan gari sai tay shiru ta zuba masa ido
sunayin nisa can taga ya tsaya agaban wani walakantaccen motel
idonta ya fito waje tace "malam har yanxu bamu iso gidan bane ya naga ka tsaya anan wajen.
gani take wai gata take ma ayaanah daga baya kuma duk zasu gane
maheer yazo ma baya magana da hajiya mairon, duk shirinsa da uncle moh haka wann karon ko gaisuwa yazo baya hadasu, sumtims maheer din ne ma yake zama ya katse wasu makircin ammi babba
kansa sosai yay zafi yanata kkrin yaga ya dawo da anty safeeran cikin hayyacinta amma inaaa kusan zaman rikici da dar dar kawai akey agidan, uncle moh ya dena zuwa sashen ma kwata kwata saidai yaxo gidan da safe ya gaida uwarsa yasake fita kwata kwata yafara dauke kai memakon kaji yana fadin kalami masu dadi saidai ya fetsa maganan banza kuma sai cancikin dare yake dawowa yaxo yay bacci yama dena kula haukar safeera, ana shiga satin bikin on monday da safe maheer ya wuce malaysia....
da yamma ammi babba ta raka anty safeera sun dawo daga asibiti suka zo suka samu an jere mata akwatuna a dakin sunkai seti total of twelve boxes masu shegen tsada wai ankawo mata na fadan kishiya, haka tasaka aka kwaso kayan har waje tsakar gida ta debo kanazir ta cinna musu wuta gidan ya kara birkicewa koina ya cika da hayaki
dakyar aka kashe wutar duk anguwan saida hankli ya fara tashi, kafin ace uncle moh ya zo gidan anty safeera tama hajy mairo zagin tasss taci mata mutunci kmr bata santa ba har saida tasa hawan jininta ya kara tashi ruwa ruwa aka kaita dakinta can kafin aka samu sa'ida aka kashe wutar, da dare haka yazo yaga abunda safeera tay yayta bori har da rubuta mata saki su ammi babba da hajy mairon suka taro suka hanashi furta sakin da kyar mgnn nan yazo ya kare gida yay shiru..
cikin wnn daren ammi babba tazaunar da ita tafara analysing mata cewa mutanen nan bazasu rusuna ba snn kamar babu fa wani abunda zata musu su rusuna da batun auren nan saidai ma nata auren ya mutu a karshe
tunda ammi babba ta gaya mata wann mgn tay kukanta cikin dare taji sauki washe gari da safe tay wanka tabar gidan, har yamma bata dawo ba har sai can cikin dare, ta dawo kuma sai sukaga tay sanyi bata hauka bata bori she was soo sullen nd unpredictable snn koyaushe fuskarta a daure yakedan ko ammi babban ma bata gaya mata inda taje ba in zatay waya kumq bata sakewa wani yaji me take cewa..
a washe garin ranan tunda aka ga ta dawo daga inda taje ta dawo shiru shiru harma aka dauka tafara gajiya ne da haukar tafara rusuna zatay hakuri
tunda aka fara case din nan ranar friday ammi karama bata sake bari ayaanah ta fito koda kofar sashensu ba dan da kyar ta lallameta ta dawo hayyacinta suna zaunensu suna ibaada sallan dare da rokon Allah ya tarwatsa auren babu wanda yake sanin ya suke ciki dan ko wjen hajiya mairo bata zuwa ynx
maheer baida yadda ya iya tun kafin su fara shirin zuwa ya zaunar da kulthum ya gaya mata gaskiy cewa babanta fa yace zai aure ayaanah sai tay kmr ta fahimce auren dole ne, saidai daga baya tana kiran anty safeera sai kuma komi ya lalace, anty safiran tashiga gaya mata karya da gaskiya tace bawani auren dole makirci ne kawai kuma da sannin ayaana za'ayi auren nan. dat night kulthum send ayaanah a very very insultive text message har ta zagi iyayenta aciki
ayaana tay kuka bana kadan ba gashi sultana taje schll field trip kaduna batama san meke faruwa ba, duk sai ta kasa kirarta awayan itama danji take kmr zasu hade mata kai su tsaneta yanxu.
daga dakinsu sai dakin ammi bata iya zuwa koina kuma haryau bata sake ganin idon uncle moh daya riga ya lalata mata rayuwarta ba, safiya ne dai take fita taje jin gulma, ita kuwa ammi babba tunda taga anty safeera tafara dauke kai babu halin kara zugata tay hauka sai tafara bin makwabta tana barbaza maganan dan akwai taga ana zagin hajy mairo da ammi karama taji dadi, dan babu kalar sharrin da batayi musu a gari dan kawai ta bata musu suna..
daga ta gaya ma wnn sai ta gaya ma wancan,haka wasu dattijan mata kuwa har shago suke zuwa sugaya ma hajy mairo baqar magana akan auren. wasu kuma su tsare anty safeera da tausayi, wasu suce mata ai ammi babba tace itace bata iya rike miji ba bata da wayo shiyasa hakan ya faru da ita. alot of gulma was circulating. anty safeera dai ta danne zucyrta na kwana biyu batace komi ba.
shirin aure yay zafi ammi karama ta makurar matsuwa taga bappa zaidu yabude wayarsa atleast koma ya dawo gida sutaimaki ayaana amma inaa gashi ran wednesday da zazzabi sosai itama ta farka tay aman jinin da hajya mairo take jira amma tsabar ta dena kulasu agidan sai bata sanar da ita ba, safiya ce da dogon baki taje take bawa hajya duk wani update akan yadda suke ciki harma tasani, tanajin wann batun kuwa maza ta kira hajya hajara ta sanar da ita aka sake shirin komawa wajen malami kmr yadda ya fada.
wednesday yazo ya wuce ibaad da bappa zaidu duk shiru, daga can kuma kulthum ta hau fushi da cusa ma ranta tsana haka tahana maheer firrrr sake dawowa nijeriya wai lallai sai ana daf da ranar daurin aure zasu taho tazo tay supporting mamanta shide bai ce mata komi ba dan yasan ba abu bane ma sauki dolene suji zafi
dake ammi karama bataji dadi ba Ayaanah ta farka tun asuba tanajin dama dama nan ta fara aikin kitchen tay su shara, mopping, da wanke wanke tay musu breakfast ta kawo ma ammi karaman har daki ta sameta suka gaisa kafin suka karya atare kullum ammin ke yawan tursasa tanacin abinci
around 10am ammi ta shiga wanka kafin ta fito ta samu ayaanah ta gyara mata room dinta hartasaka su turare ganin jikin ayaanahn da kyau sai ammi tace toh ita zataje asbiti a duba zazzabin nan dake damunta tun jiya tace ma ayaanah karta fita taje koina suzauna kawai anan kuma in taji su anty safeera ne karta bude musu kofa bare suce zasu daketa
after like few hours wayar ayaanah yafara ringing da sauri idonta yakai kai kirjinta na bugawa da karfi da tunanin ko ibaad ne yakira dan ta tura masa sakonni sosai saidai duk basu nuna sunje ba
hannunta harna rawa rawa ta dauki wayar tana dagawa kuwa sai taga new number tay shiru tana kallon lambr kamar bazata dauka ba sai kuma ta sauke ajiyan zuciya ta dauka muryanta kasa kasa tace salam alaikum raunataccen muryan ruthy taji ya dirar mata a kunne tace hey sis na kirane inji ya jikinki ahankli ayaanah tace "jikina da sauki..kmr bazata tay mgnn ba tace "the lord is with you..ayaanah tace thanks what happen to ur real your line?? tace "actually is one of the reasons da yasa na kiraki, ta dada sauke murya kasa kasa tace hajiy tacemin amminku bata nan so i tot kafin ta dawo pls can u help me out with sumting? ayana tace mene kenan? kinsan dai an hanani fita koina ko?..cikin muryan magiya ruth tace i know aima nafiki sanin halin dakike ciki is all over the place dan har shago ake zuwa ayi maganan aurenki ma hjya
cikin katse maganar ayaana tace okay then what do u want to ask?
dan shiru tay snn tace Ammin wankin cikine dazu wai ashe yan biyu ne acikina dayan bai fita ba so while i was working a restaurant saikuma nafara bleeding shine doc yace inje gida i need a complete bedrest to stop the bleeding ayaana wallh bana iya tsayawa ko zama sai kwanciya ji nake kmar zan mutu, kuma bani da wanda zai kai min deliveryna nd it remain only one person pls dont say no kitaimaka min kawai kije, basu aikan zakiyi ki dawo ynxun nan it wont pass 15mint napep zai kaiki shi zai dawo dake..i will give him d location nd the package.
ayaana bata wani so ba amma dai ta basar tace amma waye ne client din? kuma a ina ne?
ruth tana wani irin murde murde cikin ciwo tace "wasu hajiyoyi su uku da sukazo biki..
kuma tun jiyan ni aka zaba na ding serving dinsu da abincin restauran din hajiya
ayaana tace okay toh shikenan saiki bar wann layin a bude karnaje suce basu sanni ba. ruth tace yeah abude yake zanma gaya musu yanxun na zakizo sai a tsaya a kofar gidan...
ayanaah batace komi ba har suka katse wayar ta shiga daki taje tadauko golden kimono ta dora akan atampar dake jikinta snn ta rufe kanta da veil din, zama tay a falon tanata kiran layin ammi karama bt netwk unreachble, ta tura mata text bata ma lura yay failing ba withn few minutes sai ga kirar ruthy tace sis kiyi sauri ki fito mai napep ya iso aikan na wajensa he knws the place sai kuje thnk u soo much kinji my lovely sis...ayaanah tace its okay, daganan ta fito gidan ya wani irin daukawa da shiru dan almost bayan azhr ne
tana isa bakin gate dinsu ta same mai keke yana jira shidayane aciki sai delivery package me kyau na abincin shagon hajiya mairo...
...sama sama suka gaisa ta shiga ta zauna batare da bata lokci ba suka kama hanya
kusan tafiyar kurmaye sukayi tay shiru tanakan trying in layin ammi karama amma sai shiru jim kadan taga tafiya ya fara nisa tarasa wani anguwa zai kaita harta baya bayan gari sai tay shiru ta zuba masa ido
sunayin nisa can taga ya tsaya agaban wani walakantaccen motel
idonta ya fito waje tace "malam har yanxu bamu iso gidan bane ya naga ka tsaya anan wajen.