Sashe 113
Abunda Ke Boye Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
har gidan kuwa yakaita kafin ya dawo hotel few minutes kafin sauran angwaye suka fito washe gari sassafe ya raka jamal har airpot da suvenrs na biki sabida aikin dake gabansa da gaggawa. da shi da su farhan dukka aka gama hidiman budan kai da su da sassafe, sann aka ma kulthum nasiha aka kawota gidan ammi babba, anan za'ayi wuni snn amarya da ango su kwana daya kafin nan washe gari su wuce malaysia atare. .
Ammi babba bakinta har wuya tsabar murnan irin goma na arxikin tsaraba da ta samo abikin nan...not untill dataje tana ma maheer ɓaɓatu ta tsince shi yana waya da ammi karama duk ya daga hankli ita kuma tanata bashi hakurin cewa ai babansa ne ya hanata zuwa dinnern sa amma in sha Allah itace zata fara xuwa gidansa bayan sun wuce malaysia da amaryansa gobe
...daga jin haka kishi ya bi ya rufe ma ammi babba ido..
duk inda bappa zaidu yay sai ta bishi da habaici damuwarta wai baya kishinta fatima dake itace gwall dinsa ai bai sake tay kwalliya taje ta shiga cikin maza tay rawa da dansa ba..
Shareta yay har ta gaji da habaice habaicen tay shiru bai kulata ba..
bayan biki family house yadan yi shiru dedekun bakin nesa ne kawai basu watse ba washe gari da sassafe uncle moh ya dinga tura ma ayaanah text akn taxo ta samesa yana son magana da ita,wanda ko daya bai shiga ba dan tun wajen dinner data lura da take taken sa tabi tay blocking layinsa ta hada da dansa dayake aikowan ma tay blocking..
tun jiyan kuwa mujahed yaso ya nunnata ma abokansa as wife to be dinsa, like he alwys told them shima auren gidan nan dai zaa masa da ayaanah irin yadda akayi na kulhum da maherr, yayita kiranta wajen dinnern nan amma lambarta bai shiga ba kuma althrou yaganta tana tareda ibaad ne wanda kowa yasan ba a ma ibaad irin wann rainin bare yazoshi ya kirata agabansa sai kawai ya basar da komi
dake tay blocking dinsu both uba da dansa tay baccinta bata ga wani abu da suka turo ba kuma kirar kodayansu bai shiga wayarta ba, kwanan kulthum daya tare da angonta agidan su bappa zaidu yay musu nasiha duk family aka rakasu airpot da yamma suka wuce malaysia atare da zimman few weeks frm now zasu dawo gida sabida krban trnscrpt da sauransu wanda zaa ma kulthum transfer ta koma da karatun can malaysia inda mijinta yake da zama yanxu..
bayan wucewar amarya da ango satin gabaki daya an daukeshi ne wajen kewa da kuma sallaman baqi musmn ma na nesa da sukaxo musu, for good 6 days ayaanah taki sam ta hada hanyarta da su uncle moh, tun bai gane tana dodging insa ba har yaaxo ya gane mujaheed ne kawai hanklnsa yay nisa sabida shine yake yawancin jigilar kai jama'a aiport ko tasha sai bai wani lura da cewa blocking insa ayaana tay ba, he just tot irin mood swing na missing din kulthum ne kawai yake kan damun su ita da sultana bcos they really cried lkcin da kulthum zata bar gida.
daga gefe kuwa uncle moh sosai ya shiga hayyacinsa ya sissiya abubuwan duniya da yawa harda sarkan wata gwal wanda zai lallashe ayaanah dashi dan ta dena fushi su dawo daidai. sam baiyi tsammani dan ya mata fada zata dauke masa wuta haka ba. he was really worried nd remorseful gashi so yake within 8 months frm now tana gama scndry school dinta sai ya shigo ma hajya mairo da batun aurensa da ita..
bayan sati guda da biki anty safeera ta farka da wani irin laulayi dake ta jima tana family planing harga Allah bata masan ciki ya shigeta ba kawai gani tay kominta na canzawa she just left it a matsayin stress ne na bikin yarta datayi
ranar asabar da sassafe ta gaya ma uncle moh cewa batajin dadin jikinta xataje asibiti yace mata bari yay wanka kawai yazo yakaita dakansa a duba masa ita.
dakinta ta nufa dan ta shirya tagama amai kenan sai ga mujaheed ya shigo dubata...
shiya taimaka mata ta kimtsa kanta, lckin duk ta damu sosai harma tafara suspecting cewa koma cikin ne da ita, tafara hawaye tana cewa mujaheed gaskiya batason ta sake haihuwa sabida dakyar take sha kuma gashi ta balain jimawa bata haihu ba zata sha wuya..mujaheed yanata dariya yana lallashinta yana ce mata zata iya, ahaka ahaka har ya shigo mata da batun ayaana
saidai wann karon he was damn serious abt it, yace mata in 1 nd half years zai gama 4yr course nashi daykey a univrsity dan haka yanaso shima yay aure kafin yaje masters a dinsa kasar waje kuma harga Allah ayaana yake so kawai ya aura
anty safeera taji dadin haka, kodan ma kanana kanan zargin dake ginuwa aranta game da alaqar ayaana da uncle moh ya kare akawo ma weird gifts dinsun nan full stop...
tana murmushi tace masa inkuwa ayaana zai aura zata goyamai baya dari bisa dari..
he was soo happy da yanayin yadda anty safeera ta amshi maganan, sharply yace mata zaiyi tunanin yadda sai fito fiki ya gaya ma ayaanahh qudirinsa acikin satin nan ko kafin watan nan ya kare kar kuma wani ya rigasa furtawa.
daga kofa uncle moh yay shiru yana jin duk wani hira da sukeyi gabansa yarinka faduwa yana jin wani irin jiri jiri na shirin kwasarsa daga tsaye
sanin cewa yana da zafin zuciya bazai ma iya jurewa ya kallesu da wanna maganan har a tunkaresa da shi ba yay maza ya fasa shiga dakin ya koma room dinsa ya dauki car key yabar gidan, basu kara ganinsa ba, duk kirar data masa saican ya tura mata text yace mata "urgency ne ya fitar dashi, kawai taje asibitin ita daya inya dawo zaizo yaji.
awajen abokinsa ya wuni wajen neman mafita., ita kuwa tun da laulayi ya lafa ta debi kashin asibiti ta watsar bataje ba, kowa ya hallara akayi wkends babu uncle moh ranar agidan gabaki daya sai can dare ya dawo nan ma bai kula kowa ba ya kulle kansa a daki cikin tunanin shawarar da alhaj ameer ya bashi na tura mujaheed karatu wani kasa tareda saka masa sharudan cewa bai amince yay aure ba sai ya kammala har matakin masters dinsa da niyar kafin nan ya dawo ai riga y aure ayaanah sai kuma yaga ta tsiyan.
zainab arifah ta musu sallama, itama tabar nigeria ranar sunday da matsancnin damuwr ayaana a ranta..
bayan kamar sati biyu masu kyau da kammala bikin kulthum lokacin komi na gidan ya fara dawowa daidai ranar alhamis da yamma ayaana ta dawo daga lesson wanka kawai tay ta saka doguwar rigan atampa holland dark green colour ya mata kyau sosai ta daura dankwali, kunun madara me dumi da ammi karama tay ta dauka tazauna tana sha gidan yay shiru she was just wondering yaushe ammi karamn zata dawo daga aiki dan tunda kulthum ta bar gida she have been lonely dake safiya bata ma kulata ita dayanta yanxu take zama inba dai chating sukeyi da sultana awaya ba....
toh yanxu ita kanta sultanan bata da wani time sosai sabida soyayyarta da ahmd ya kara yin karfi ya dage da batun zai shigo gida da maganan aure.
ayaanah tagama shan kunun ta kenan har zata danna ma ammi karama kira tamata shagwaba caraf sai ga safiya ta shigo suna hade ido tace ke ayaanah hajiya tana kiranki acan shashenta ta ni kiy sauri kifita kallon series zanyi tun kafin ammi ta dawo ki hada mun makrcin dakika saba..
ayaana batace mata uffan ba ta bar wayarta anan daga ita sai dankwalinta data kifa akan doguwar sumanta ta wuce sashen hajya mairo,...
tana isa ta bakin kofar ta tsaya cak musmmn da taji muryan uncle moh ne ata ciki suna magana da hajiya mairo yi tay kamr zata juya ta koma sai kuma she cant run away from him forever gara dai tay facing issure din, ita haka kawai de takejin batawani son ta cigaba da tarayya dashi,koma meyene intention dinsa kawai gara ta hakura, kwana biyun nan data guje shi ya zamana da babu shi arayuwarta bakaramin kwanciyar hankli ta samu aranta ba.
dakyr ta tattaro makanta nitsuwa tay sallama a nitse ta shigo babban falon wanda tun shigowarta wnn dan uban qamshin turaren wutar dake mamayrta ya sa ya zuba mata idanunsa har ta karaso ta zauna kasa cikin nitsuwa
fuskarnta a basake ba murya kasa kasa tace "ina wuni uncle...yay wata yake yace lafiya dear yaya kike..kafin ya dora tace" hajy ke kika aika nazo??" cikin kyabe baki..haj mairo tace o.. o..o ..o dama muhammadu ne yazo min da wata magana, yace ranar daga miki fada kawai kika hau dokin zuciya kika dena gaishesa waike kina fushi dashi, yoh inbanda kinsamu kansu suna shagwaba ki har ke kin isa babban mutum dayakai ya haifi biyun ki ya miki fada kihau fushi dashi kudai rinka ma kanku fada ayaanah
muryanta kasa kasa tace "hajy nifa banyi fushi da kowa ba
"to toh muhammadu kaji ai agabanka ta karyata ka,ikon Allah ayaanah ashe haka kike baki da kunya?
cikin katsesu yana wani irin sum sum yace aah hajiya karki mata fada dan Allah. ai leifina ne da ban tsaya na lura da uzurinta ba...ayaana dear, i am sorry kinji ko i shundt have shouted at you ranar kiyi hakuri kinji dear
hajy ta nuna masa yatsa kai muhammadu ya isheka haka, akan me? ita awaye da zaka zo kana wani langwasa mata murya..ba kirarta kay ranar tay banza dakai ba shone kuma kaine zakazo kana bata hakuri..daka mata fadan sai me? waye ke moruwa dakai inba ita ba, har wani fushi kika tsira da manyan ki..lallai tab di jamm...irin tarbiyan da kuke basu kenan, basu darajaku yanxu ke ayaana ko duka muhammadu ya miki shi ba' kusan asar ubanki bane.? tunda ya kai haifeki ai sa'an ubanki ne marar kunya kawai taɓabbiya. maza maza ki bashi hakuri bana son iskanci da bude idon banza da wofi.
Ammi babba bakinta har wuya tsabar murnan irin goma na arxikin tsaraba da ta samo abikin nan...not untill dataje tana ma maheer ɓaɓatu ta tsince shi yana waya da ammi karama duk ya daga hankli ita kuma tanata bashi hakurin cewa ai babansa ne ya hanata zuwa dinnern sa amma in sha Allah itace zata fara xuwa gidansa bayan sun wuce malaysia da amaryansa gobe
...daga jin haka kishi ya bi ya rufe ma ammi babba ido..
duk inda bappa zaidu yay sai ta bishi da habaici damuwarta wai baya kishinta fatima dake itace gwall dinsa ai bai sake tay kwalliya taje ta shiga cikin maza tay rawa da dansa ba..
Shareta yay har ta gaji da habaice habaicen tay shiru bai kulata ba..
bayan biki family house yadan yi shiru dedekun bakin nesa ne kawai basu watse ba washe gari da sassafe uncle moh ya dinga tura ma ayaanah text akn taxo ta samesa yana son magana da ita,wanda ko daya bai shiga ba dan tun wajen dinner data lura da take taken sa tabi tay blocking layinsa ta hada da dansa dayake aikowan ma tay blocking..
tun jiyan kuwa mujahed yaso ya nunnata ma abokansa as wife to be dinsa, like he alwys told them shima auren gidan nan dai zaa masa da ayaanah irin yadda akayi na kulhum da maherr, yayita kiranta wajen dinnern nan amma lambarta bai shiga ba kuma althrou yaganta tana tareda ibaad ne wanda kowa yasan ba a ma ibaad irin wann rainin bare yazoshi ya kirata agabansa sai kawai ya basar da komi
dake tay blocking dinsu both uba da dansa tay baccinta bata ga wani abu da suka turo ba kuma kirar kodayansu bai shiga wayarta ba, kwanan kulthum daya tare da angonta agidan su bappa zaidu yay musu nasiha duk family aka rakasu airpot da yamma suka wuce malaysia atare da zimman few weeks frm now zasu dawo gida sabida krban trnscrpt da sauransu wanda zaa ma kulthum transfer ta koma da karatun can malaysia inda mijinta yake da zama yanxu..
bayan wucewar amarya da ango satin gabaki daya an daukeshi ne wajen kewa da kuma sallaman baqi musmn ma na nesa da sukaxo musu, for good 6 days ayaanah taki sam ta hada hanyarta da su uncle moh, tun bai gane tana dodging insa ba har yaaxo ya gane mujaheed ne kawai hanklnsa yay nisa sabida shine yake yawancin jigilar kai jama'a aiport ko tasha sai bai wani lura da cewa blocking insa ayaana tay ba, he just tot irin mood swing na missing din kulthum ne kawai yake kan damun su ita da sultana bcos they really cried lkcin da kulthum zata bar gida.
daga gefe kuwa uncle moh sosai ya shiga hayyacinsa ya sissiya abubuwan duniya da yawa harda sarkan wata gwal wanda zai lallashe ayaanah dashi dan ta dena fushi su dawo daidai. sam baiyi tsammani dan ya mata fada zata dauke masa wuta haka ba. he was really worried nd remorseful gashi so yake within 8 months frm now tana gama scndry school dinta sai ya shigo ma hajya mairo da batun aurensa da ita..
bayan sati guda da biki anty safeera ta farka da wani irin laulayi dake ta jima tana family planing harga Allah bata masan ciki ya shigeta ba kawai gani tay kominta na canzawa she just left it a matsayin stress ne na bikin yarta datayi
ranar asabar da sassafe ta gaya ma uncle moh cewa batajin dadin jikinta xataje asibiti yace mata bari yay wanka kawai yazo yakaita dakansa a duba masa ita.
dakinta ta nufa dan ta shirya tagama amai kenan sai ga mujaheed ya shigo dubata...
shiya taimaka mata ta kimtsa kanta, lckin duk ta damu sosai harma tafara suspecting cewa koma cikin ne da ita, tafara hawaye tana cewa mujaheed gaskiya batason ta sake haihuwa sabida dakyar take sha kuma gashi ta balain jimawa bata haihu ba zata sha wuya..mujaheed yanata dariya yana lallashinta yana ce mata zata iya, ahaka ahaka har ya shigo mata da batun ayaana
saidai wann karon he was damn serious abt it, yace mata in 1 nd half years zai gama 4yr course nashi daykey a univrsity dan haka yanaso shima yay aure kafin yaje masters a dinsa kasar waje kuma harga Allah ayaana yake so kawai ya aura
anty safeera taji dadin haka, kodan ma kanana kanan zargin dake ginuwa aranta game da alaqar ayaana da uncle moh ya kare akawo ma weird gifts dinsun nan full stop...
tana murmushi tace masa inkuwa ayaana zai aura zata goyamai baya dari bisa dari..
he was soo happy da yanayin yadda anty safeera ta amshi maganan, sharply yace mata zaiyi tunanin yadda sai fito fiki ya gaya ma ayaanahh qudirinsa acikin satin nan ko kafin watan nan ya kare kar kuma wani ya rigasa furtawa.
daga kofa uncle moh yay shiru yana jin duk wani hira da sukeyi gabansa yarinka faduwa yana jin wani irin jiri jiri na shirin kwasarsa daga tsaye
sanin cewa yana da zafin zuciya bazai ma iya jurewa ya kallesu da wanna maganan har a tunkaresa da shi ba yay maza ya fasa shiga dakin ya koma room dinsa ya dauki car key yabar gidan, basu kara ganinsa ba, duk kirar data masa saican ya tura mata text yace mata "urgency ne ya fitar dashi, kawai taje asibitin ita daya inya dawo zaizo yaji.
awajen abokinsa ya wuni wajen neman mafita., ita kuwa tun da laulayi ya lafa ta debi kashin asibiti ta watsar bataje ba, kowa ya hallara akayi wkends babu uncle moh ranar agidan gabaki daya sai can dare ya dawo nan ma bai kula kowa ba ya kulle kansa a daki cikin tunanin shawarar da alhaj ameer ya bashi na tura mujaheed karatu wani kasa tareda saka masa sharudan cewa bai amince yay aure ba sai ya kammala har matakin masters dinsa da niyar kafin nan ya dawo ai riga y aure ayaanah sai kuma yaga ta tsiyan.
zainab arifah ta musu sallama, itama tabar nigeria ranar sunday da matsancnin damuwr ayaana a ranta..
bayan kamar sati biyu masu kyau da kammala bikin kulthum lokacin komi na gidan ya fara dawowa daidai ranar alhamis da yamma ayaana ta dawo daga lesson wanka kawai tay ta saka doguwar rigan atampa holland dark green colour ya mata kyau sosai ta daura dankwali, kunun madara me dumi da ammi karama tay ta dauka tazauna tana sha gidan yay shiru she was just wondering yaushe ammi karamn zata dawo daga aiki dan tunda kulthum ta bar gida she have been lonely dake safiya bata ma kulata ita dayanta yanxu take zama inba dai chating sukeyi da sultana awaya ba....
toh yanxu ita kanta sultanan bata da wani time sosai sabida soyayyarta da ahmd ya kara yin karfi ya dage da batun zai shigo gida da maganan aure.
ayaanah tagama shan kunun ta kenan har zata danna ma ammi karama kira tamata shagwaba caraf sai ga safiya ta shigo suna hade ido tace ke ayaanah hajiya tana kiranki acan shashenta ta ni kiy sauri kifita kallon series zanyi tun kafin ammi ta dawo ki hada mun makrcin dakika saba..
ayaana batace mata uffan ba ta bar wayarta anan daga ita sai dankwalinta data kifa akan doguwar sumanta ta wuce sashen hajya mairo,...
tana isa ta bakin kofar ta tsaya cak musmmn da taji muryan uncle moh ne ata ciki suna magana da hajiya mairo yi tay kamr zata juya ta koma sai kuma she cant run away from him forever gara dai tay facing issure din, ita haka kawai de takejin batawani son ta cigaba da tarayya dashi,koma meyene intention dinsa kawai gara ta hakura, kwana biyun nan data guje shi ya zamana da babu shi arayuwarta bakaramin kwanciyar hankli ta samu aranta ba.
dakyr ta tattaro makanta nitsuwa tay sallama a nitse ta shigo babban falon wanda tun shigowarta wnn dan uban qamshin turaren wutar dake mamayrta ya sa ya zuba mata idanunsa har ta karaso ta zauna kasa cikin nitsuwa
fuskarnta a basake ba murya kasa kasa tace "ina wuni uncle...yay wata yake yace lafiya dear yaya kike..kafin ya dora tace" hajy ke kika aika nazo??" cikin kyabe baki..haj mairo tace o.. o..o ..o dama muhammadu ne yazo min da wata magana, yace ranar daga miki fada kawai kika hau dokin zuciya kika dena gaishesa waike kina fushi dashi, yoh inbanda kinsamu kansu suna shagwaba ki har ke kin isa babban mutum dayakai ya haifi biyun ki ya miki fada kihau fushi dashi kudai rinka ma kanku fada ayaanah
muryanta kasa kasa tace "hajy nifa banyi fushi da kowa ba
"to toh muhammadu kaji ai agabanka ta karyata ka,ikon Allah ayaanah ashe haka kike baki da kunya?
cikin katsesu yana wani irin sum sum yace aah hajiya karki mata fada dan Allah. ai leifina ne da ban tsaya na lura da uzurinta ba...ayaana dear, i am sorry kinji ko i shundt have shouted at you ranar kiyi hakuri kinji dear
hajy ta nuna masa yatsa kai muhammadu ya isheka haka, akan me? ita awaye da zaka zo kana wani langwasa mata murya..ba kirarta kay ranar tay banza dakai ba shone kuma kaine zakazo kana bata hakuri..daka mata fadan sai me? waye ke moruwa dakai inba ita ba, har wani fushi kika tsira da manyan ki..lallai tab di jamm...irin tarbiyan da kuke basu kenan, basu darajaku yanxu ke ayaana ko duka muhammadu ya miki shi ba' kusan asar ubanki bane.? tunda ya kai haifeki ai sa'an ubanki ne marar kunya kawai taɓabbiya. maza maza ki bashi hakuri bana son iskanci da bude idon banza da wofi.