Sashe 20
Akidata Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Se bayan la'asar, lokacin kayansu sun bushe sannan Yusuf ya tattaresu ya ninke, suka kamo hanyar gida, suna tafe suna hira gwanin ban sha'awa, Widad nata takura masa da tambayoyi dan duk abunda ta gani bata sani ba seta tambaya.
Suna zuwa gida Gwaggo tai murmushi tace "Amarya yau gidan nan ba daÉ—i ba kya nan, duk naji ba daÉ—i"
Widad tai murmushi tace "nima haka naji ba daÉ—i yau Mama"
Hindu tace "wallahi kuwa Gwaggo, gaba ɗaya yau gidan se a hankali ba daɗi da bakya nan"
Hari tace "Nikam naji daÉ—i, bakin mutane shiru yau ba neman magana"
'
Widad tace "in mutane na magana ki dena saka baki, danke ba mutum bace"
Gwaggo tace "Amarya yau wake muka dafa, ban sani ba ko zaki iyaci, dan haka na dama miki kunu gashi can da zafinsa"
Widad tace "wayyo Allah Mamana ta kaina, nagode sosai Allah yasaka da alkhairi, wakenma duk zan iyaci nagode sosai Mama"
Gwaggo tace "Babu godiya a tsakaninmu ai"
Yusuf kam bayan sun gama gaisawa, É—akinsu ya wuce, ya bar Widad tana cigaba da neman maganarta.
Hari tana ta ƙulla gyaɗarta ta siyarwa, Widad tazo ta cika hannu ta zuba a hijjabi tayi ɗaki, Hari ta buɗe baki tace "Wudas yaseen sekin biyani kuɗin gyaɗar nan"
Gwaggo tace "yi haƙuri, zan baki kuɗin"
Seda tayi me isarta sannan ta koma É—akin, Yusuf tun yana mamakin halin Widad har ya dena, ta kwaso kwanukan wanke wanke tayi, gaba É—aya yau wani irin nishaÉ—i take ji, taji daÉ—in fitar da suka yi sosai, wani irin farinciki ya dinga ratsata.
Ta karɓo musu Abincin gurin Gwaggo, suka zauna suka ci, bayan sun gama ne ta ɗanyi shiru sannan tace "Naji daɗin fitar nan sosai Yoseef, ban taɓa tunanin ana samun farinciki haka ba koda babu dukiya"
Yusuf yace "aishi farinciki da jin daÉ—i base ka tara dukiya ba, indai zakayi tawakkali da yadda Allah ya ajiyeka, zakayi rayuwarka cikin farin ciki da jin daÉ—i, kuma har kafi me Dukiya walwala ma".
Widad tace "ƙwarai kuwa yau na gani, rabon da inyi farinciki haka tun Ammi na nada rai, shekara goma baya kenan"
Yusuf yace "kina nufin duk tsawon wannan shekarun, bakya farinciki?"
"tun bayan rasuwar Ammi, ban kuma samun farinciki haka ba, babu club É—in da bana zuwa a waje, dan inyi nishaÉ—i, nice club É—im wrestling stadiums na ball da sauran wasanni, amma babu sauyi, na kanji nishaÉ—i ne kawai idan nai wasan doki, kona kasance da dabbobi kuma idan ina Tare da Alhaji Nasir Daula "
'yar Wulaƙanci yau kuma saunan baban nata take faɗa gatsal"
Ta cigaba da cewa "nasan Daddy zeyi murna sosai, idan ya ganni cikin walwala haka, danya fidda ran faruwar hakan a rayuwata" ta ƙarasa maganar muryarta na rawa alamun zata yi kuka.
Rungumota Yusuf yayi yace "haba Jarumata, kuma Gimbiya ta, karkiyi kuka please kiyi haƙuri kinji babyna, nifa jarumtar nan taki burgeni take yi, dan haka idan muka koma gida, zan saki a aikin ɗan sanda kema"
Kwashewa tayi da dariya, tace 'kai dai kaje kaita aikin É—an sandan, nikam a kai kasuwa "
" Zaki iya kama' yan fashi fa da ɓarayi da wannan dakakkiyar zuciyar taki Baby"
Shiru ta ɗanyi tace "da wanda suka kashemin Ammi ma ko?"
Yusuf yace "am just kidding, idan wanda suka kashe mahaifiyarki ne, Insha Allah ni zan É—au nauyin yin wannan binciken"
Girgiza masa kai tayi tace "this the most dangerous case, don't take the risk of it, ni suke bibiya suke son ganin bayana, dan haka koni ko su, karka sa kanka a ciki, a yanzu ma kalli yadda kake wahala"
Yusuf yace "Amma suwaye suka kashe ta, kuma meyasa? '
Widad tace " nima ban sani ba"
Yusuf yace "i have to know even a little bit of your life"
"bazan faÉ—a ba, ban yadda da kai ba" tai maganar tana dariya.
Yusuf yace "ai yadda ta ƙare, tunda muka zama abu ɗaya, har muka kasance a inuwa ɗaya"
Hararsa tayi tace "wace irin inuwa É—aya"
"Inuwar Aure mana Baby na, kuma gashi.... Sekuma yayi shiru
Widad tace " Kuma gashi me? Ƙarasa mana, kai ko kunyata na baka ji ko? Allah ya shiryeka, ni cikani"
Ƙara rungumeta yayi yana murmushi yace "Kunyarwa zanji? Mutum da matarsa"
"Matar ƙauye ba, dan iya nan ne, kafin mu koma gida zamu rabu'
Murmushi kawai Yusuf yayi bece mata komai ba, a hankali yace " ki gayamin mana "
" wai mai meyasa ka damu se kaji tarihin rayuwata? Ko nima binciken ake a kaina? "
Yusuf yayi dariya yace " wane ni?"
"idan kana son in baka labarin, kwanta in kwanta akan ƙirjinka"
Yusuf yace "dan dai wannan, ai shi yafi komai sauƙi"
Yusuf ya kwanta, ta kalle shi tace "kuma wallahi idan kamin wani abu, se munyi faÉ—a na gaya maka"
Yusuf yace "idan nai miki me?"
"Bansani ba"
"Allah ya baki haƙuri, niba abunda zanyi miki"
A hankali ta kwanta akan ƙirjinsa, tayi shiru na wani ɗan lokaci
WACECE WIDAD NASIR DAULA.....
LITTAFIN KUÆŠI NE, DAN ALLAH KI SIYA KAFIN KI KARANTA BA DANNI BA DAN ALLAH, LITTAFI NA ÆŠAYA KYAUTA NE WANNAN NA SIYARWA NE
NORMAL GROUP ₦300
VIP ₦500 NE KITURA TA WANNAN ACCOUNT ƊIN
0009450228
JA'IZ BANK
AISHA ADAM
SE A TURA SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR
07063065680
11/14/21, 6:09 PM - Ummee Musa: LITTAFIN KUÆŠI NE, DAN ALLAH KI SIYA KAFIN KI KARANTA BA DANNI BA DAN ALLAH, LITTAFI NA ÆŠAYA KYAUTA NE WANNAN NA SIYARWA NE
NORMAL GROUP ₦300
VIP ₦500 NE KITURA TA WANNAN ACCOUNT ƊIN
0009450228
JA'IZ BANK
AISHA ADAM
SE A TURA SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR
07063065680
60_61
Mahaifin Widad Alhaji Nasir haifaffen garin Kano ne, su biyu Allah ya bawa iyayensu, Shida Yayansa me suna Yusuf.
Yusuf shine babba sannan Nasir, kusan shekaru takwas Yusuf ya bawa Nasir, Nasir da Yusuf suna da matukar haƙuri da biyayya, dan har Yusuf yafi Nasir haƙuri, Yusuf yana matuƙar ƙaunar ƙaninsa, tun suna yara duk wata hidimar Nasir Yusuf ne yake yinta.
Mahaifiyar su Marainiya ce, bata da wani cikakken gata, mahaifinsu Nasir kuma, shikaɗai mahaifiyarsa ta haifa, sauran duk uba ɗaya suke, hakan yasa take fuskantar ƙalubale daga ɓangaren dangin miji, tsangwamar da suke masa ta shafeta.
  Ko a unguwa ana jinjina tarbiyyar Su Nasir, saboda suna da matuƙar nutsuwa, ko tarin abokan nam basu dasu, tare suke komai nasu, kansu a matuƙar haɗe yake, Nasir yana girmama Yusuf a matsayinsa na wansa, shi kuma Yusuf yana matuƙar ƙaunar Nasir da tausayinsa a matsayinsa na ƙaninsa, hakan ne yasa duk inda me sunan Yusuf yake Alhaji Nasir Daula yake girmama shi sosai.
  Lokacin da suka fara tasowa, Nasir ya fara yin abokai, saboda yafi yayansa baki da son mutane, mahaifinsu yana da rufin Asiri daidai gwargwado basu nemi komai sun rasa ba.
Sun fara kawo ƙarfi Allah ya karɓi rayuwar mahaifinsu, sunji mutuwar nan sosai, sun daɗe suma alhinin mutuwar nan, da ran mahaifinnasu dama dangimsa ba damuwa sukayi da su ba, balle yanzu ya bar duniya, dan haka suka sake yin watsi dasu, suka ci gaba da faɗi tashi suda mahaifiyarsu.
A wannan ƙadamin wasu mutane suka tare a kusa da gidansu Nasir, sedai mutanen ba masu ƙarfi bane ba, Nasir yana matuƙar tausayin Yaran gidan, saboda rashin gata, a haka ya janyo ɗaya daga cikin 'yan gidan ya zama abokinsa, Yaron sunan kakanshi ne dashi, shine ake masa inkiya da irin inkiyar kakan nasa wato Bulama, kullum tare suke cin Abinci da Bulama, suje yawon balla tare da sauransu.
Sedai halayar Bulama da Nasir tasha bamban, Bulama baya shakkar iyayensa, ga mugun rashin ji da yake fama, dan haka Yusuf ya tsani Bulama, yayi yayi ya raba Nasir da Bulama abu ya gagara.
Yusuf yana jami'a, Nasir yana babbar sakandire Allah ya karɓi rayuwar mahaifiyarsu, Sunyi kuka sosai, saboda ita kaɗai ta rage musu, wadda suke kalla suji daɗi, saboda dangin mahaifinsu dasu da babu duk ɗaya, ga mahaifiyarsu itama ba wani gata ne da ita ba, dan haka koda aka share makoki babu wanda yabi ta kansu, cewar dangin mahaifinsu ai su ɗin mazane zasu iya kula da kansu, base am ɗau ɗawainiyar su ba.
Nan Nasir ya ƙullaci dangin mahaifinsu, dama harda sakacinsu yayi sanadiyyar rasuwar mahaifiyarsu, tana rashin lafiya sun yi sintiri gidan ƙanin mahaifinsu ya basu kuɗi su kaita Asibiti amma ya hana, suka dinga 'yan uwan uban akan su temaka musu amma suka ƙi.
Haka suka tattara É—an abun hannunsu, suka kaita Asibiti aka rubuta musu Allurara dubu saba' in, suna cikin taradaddim yadda zasu samu kuÉ—in rai yayi halimsa.
Tunda Allah yayi mata rasuwa, Nasir be ƙara takawa inda dangin mahaifinsu suke ba, haka Yusuf ya cigaba da buga buga da faɗi tashi, ya sai musu Abinci ya biya musu kuɗin makaranta, amma duk da haka Nasir be rabu da Bulama ba kuma be dena tamaka masa ba.
A haka da ƙyar Yusuf ya kammala karatunsa, ya dinga faɗi tashi neman sana'a, ya samu aikin banki da ƙyar ta hannun wani ɗan siyasa.
Cikin ikon Allah, Allah ya rufa masa Asiri har yayi Aure, dukda Nasir ya kawo ƙarfin daze fita ya nema, amma Yusuf be fasa ɗawainiya dashi ba, hatta sabulun daze wanka Yusuf seya siya ya bashi, akayi sa'a Nasir yana ɗasawa da matar Yayansa sosai, saboda bashi da ƙyuya, duk aikin data sashi yi mata yake, dukda kasancewarsa ya zama saurayi, wasu lokutan har zama suke suyi hira tare, ko suyi shawara.
Ɗan zuwan da suke gidan, haka Bulama yake mata 'yan sace sace, haka take shiru saboda Nasir, Yayan Nasir ya sha dunƙule kuɗi masu kauri ya bawa Nasir da nufin yayi sana' a, amma se Bualama ya ziga shi, su kewaye kuɗin suyi bushasha, aita kashewa 'yan matan Bulama, su sai kaya su sai kayan Ball ayi shagali kuɗi su ƙare, da Yusuf yaga abunda yake faruwa seya koma yake kafawa Nasir sana' a, nan ma Bulama ya bishi su ragargaje komai.
A hankali Nasir ya fara yiwa kansa faɗa, yaga asarar da yakewa Yayansa tayi yawa, gashi be taɓa nuna masa ya gaji ba, sedai yayi fushi yace baze sake bashi jari ba se yayi hankali.
Suna zuwa gida Gwaggo tai murmushi tace "Amarya yau gidan nan ba daÉ—i ba kya nan, duk naji ba daÉ—i"
Widad tai murmushi tace "nima haka naji ba daÉ—i yau Mama"
Hindu tace "wallahi kuwa Gwaggo, gaba ɗaya yau gidan se a hankali ba daɗi da bakya nan"
Hari tace "Nikam naji daÉ—i, bakin mutane shiru yau ba neman magana"
'
Widad tace "in mutane na magana ki dena saka baki, danke ba mutum bace"
Gwaggo tace "Amarya yau wake muka dafa, ban sani ba ko zaki iyaci, dan haka na dama miki kunu gashi can da zafinsa"
Widad tace "wayyo Allah Mamana ta kaina, nagode sosai Allah yasaka da alkhairi, wakenma duk zan iyaci nagode sosai Mama"
Gwaggo tace "Babu godiya a tsakaninmu ai"
Yusuf kam bayan sun gama gaisawa, É—akinsu ya wuce, ya bar Widad tana cigaba da neman maganarta.
Hari tana ta ƙulla gyaɗarta ta siyarwa, Widad tazo ta cika hannu ta zuba a hijjabi tayi ɗaki, Hari ta buɗe baki tace "Wudas yaseen sekin biyani kuɗin gyaɗar nan"
Gwaggo tace "yi haƙuri, zan baki kuɗin"
Seda tayi me isarta sannan ta koma É—akin, Yusuf tun yana mamakin halin Widad har ya dena, ta kwaso kwanukan wanke wanke tayi, gaba É—aya yau wani irin nishaÉ—i take ji, taji daÉ—in fitar da suka yi sosai, wani irin farinciki ya dinga ratsata.
Ta karɓo musu Abincin gurin Gwaggo, suka zauna suka ci, bayan sun gama ne ta ɗanyi shiru sannan tace "Naji daɗin fitar nan sosai Yoseef, ban taɓa tunanin ana samun farinciki haka ba koda babu dukiya"
Yusuf yace "aishi farinciki da jin daÉ—i base ka tara dukiya ba, indai zakayi tawakkali da yadda Allah ya ajiyeka, zakayi rayuwarka cikin farin ciki da jin daÉ—i, kuma har kafi me Dukiya walwala ma".
Widad tace "ƙwarai kuwa yau na gani, rabon da inyi farinciki haka tun Ammi na nada rai, shekara goma baya kenan"
Yusuf yace "kina nufin duk tsawon wannan shekarun, bakya farinciki?"
"tun bayan rasuwar Ammi, ban kuma samun farinciki haka ba, babu club É—in da bana zuwa a waje, dan inyi nishaÉ—i, nice club É—im wrestling stadiums na ball da sauran wasanni, amma babu sauyi, na kanji nishaÉ—i ne kawai idan nai wasan doki, kona kasance da dabbobi kuma idan ina Tare da Alhaji Nasir Daula "
'yar Wulaƙanci yau kuma saunan baban nata take faɗa gatsal"
Ta cigaba da cewa "nasan Daddy zeyi murna sosai, idan ya ganni cikin walwala haka, danya fidda ran faruwar hakan a rayuwata" ta ƙarasa maganar muryarta na rawa alamun zata yi kuka.
Rungumota Yusuf yayi yace "haba Jarumata, kuma Gimbiya ta, karkiyi kuka please kiyi haƙuri kinji babyna, nifa jarumtar nan taki burgeni take yi, dan haka idan muka koma gida, zan saki a aikin ɗan sanda kema"
Kwashewa tayi da dariya, tace 'kai dai kaje kaita aikin É—an sandan, nikam a kai kasuwa "
" Zaki iya kama' yan fashi fa da ɓarayi da wannan dakakkiyar zuciyar taki Baby"
Shiru ta ɗanyi tace "da wanda suka kashemin Ammi ma ko?"
Yusuf yace "am just kidding, idan wanda suka kashe mahaifiyarki ne, Insha Allah ni zan É—au nauyin yin wannan binciken"
Girgiza masa kai tayi tace "this the most dangerous case, don't take the risk of it, ni suke bibiya suke son ganin bayana, dan haka koni ko su, karka sa kanka a ciki, a yanzu ma kalli yadda kake wahala"
Yusuf yace "Amma suwaye suka kashe ta, kuma meyasa? '
Widad tace " nima ban sani ba"
Yusuf yace "i have to know even a little bit of your life"
"bazan faÉ—a ba, ban yadda da kai ba" tai maganar tana dariya.
Yusuf yace "ai yadda ta ƙare, tunda muka zama abu ɗaya, har muka kasance a inuwa ɗaya"
Hararsa tayi tace "wace irin inuwa É—aya"
"Inuwar Aure mana Baby na, kuma gashi.... Sekuma yayi shiru
Widad tace " Kuma gashi me? Ƙarasa mana, kai ko kunyata na baka ji ko? Allah ya shiryeka, ni cikani"
Ƙara rungumeta yayi yana murmushi yace "Kunyarwa zanji? Mutum da matarsa"
"Matar ƙauye ba, dan iya nan ne, kafin mu koma gida zamu rabu'
Murmushi kawai Yusuf yayi bece mata komai ba, a hankali yace " ki gayamin mana "
" wai mai meyasa ka damu se kaji tarihin rayuwata? Ko nima binciken ake a kaina? "
Yusuf yayi dariya yace " wane ni?"
"idan kana son in baka labarin, kwanta in kwanta akan ƙirjinka"
Yusuf yace "dan dai wannan, ai shi yafi komai sauƙi"
Yusuf ya kwanta, ta kalle shi tace "kuma wallahi idan kamin wani abu, se munyi faÉ—a na gaya maka"
Yusuf yace "idan nai miki me?"
"Bansani ba"
"Allah ya baki haƙuri, niba abunda zanyi miki"
A hankali ta kwanta akan ƙirjinsa, tayi shiru na wani ɗan lokaci
WACECE WIDAD NASIR DAULA.....
LITTAFIN KUÆŠI NE, DAN ALLAH KI SIYA KAFIN KI KARANTA BA DANNI BA DAN ALLAH, LITTAFI NA ÆŠAYA KYAUTA NE WANNAN NA SIYARWA NE
NORMAL GROUP ₦300
VIP ₦500 NE KITURA TA WANNAN ACCOUNT ƊIN
0009450228
JA'IZ BANK
AISHA ADAM
SE A TURA SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR
07063065680
11/14/21, 6:09 PM - Ummee Musa: LITTAFIN KUÆŠI NE, DAN ALLAH KI SIYA KAFIN KI KARANTA BA DANNI BA DAN ALLAH, LITTAFI NA ÆŠAYA KYAUTA NE WANNAN NA SIYARWA NE
NORMAL GROUP ₦300
VIP ₦500 NE KITURA TA WANNAN ACCOUNT ƊIN
0009450228
JA'IZ BANK
AISHA ADAM
SE A TURA SHEDAR BIYA TA WANNAN LAMBAR
07063065680
60_61
Mahaifin Widad Alhaji Nasir haifaffen garin Kano ne, su biyu Allah ya bawa iyayensu, Shida Yayansa me suna Yusuf.
Yusuf shine babba sannan Nasir, kusan shekaru takwas Yusuf ya bawa Nasir, Nasir da Yusuf suna da matukar haƙuri da biyayya, dan har Yusuf yafi Nasir haƙuri, Yusuf yana matuƙar ƙaunar ƙaninsa, tun suna yara duk wata hidimar Nasir Yusuf ne yake yinta.
Mahaifiyar su Marainiya ce, bata da wani cikakken gata, mahaifinsu Nasir kuma, shikaɗai mahaifiyarsa ta haifa, sauran duk uba ɗaya suke, hakan yasa take fuskantar ƙalubale daga ɓangaren dangin miji, tsangwamar da suke masa ta shafeta.
  Ko a unguwa ana jinjina tarbiyyar Su Nasir, saboda suna da matuƙar nutsuwa, ko tarin abokan nam basu dasu, tare suke komai nasu, kansu a matuƙar haɗe yake, Nasir yana girmama Yusuf a matsayinsa na wansa, shi kuma Yusuf yana matuƙar ƙaunar Nasir da tausayinsa a matsayinsa na ƙaninsa, hakan ne yasa duk inda me sunan Yusuf yake Alhaji Nasir Daula yake girmama shi sosai.
  Lokacin da suka fara tasowa, Nasir ya fara yin abokai, saboda yafi yayansa baki da son mutane, mahaifinsu yana da rufin Asiri daidai gwargwado basu nemi komai sun rasa ba.
Sun fara kawo ƙarfi Allah ya karɓi rayuwar mahaifinsu, sunji mutuwar nan sosai, sun daɗe suma alhinin mutuwar nan, da ran mahaifinnasu dama dangimsa ba damuwa sukayi da su ba, balle yanzu ya bar duniya, dan haka suka sake yin watsi dasu, suka ci gaba da faɗi tashi suda mahaifiyarsu.
A wannan ƙadamin wasu mutane suka tare a kusa da gidansu Nasir, sedai mutanen ba masu ƙarfi bane ba, Nasir yana matuƙar tausayin Yaran gidan, saboda rashin gata, a haka ya janyo ɗaya daga cikin 'yan gidan ya zama abokinsa, Yaron sunan kakanshi ne dashi, shine ake masa inkiya da irin inkiyar kakan nasa wato Bulama, kullum tare suke cin Abinci da Bulama, suje yawon balla tare da sauransu.
Sedai halayar Bulama da Nasir tasha bamban, Bulama baya shakkar iyayensa, ga mugun rashin ji da yake fama, dan haka Yusuf ya tsani Bulama, yayi yayi ya raba Nasir da Bulama abu ya gagara.
Yusuf yana jami'a, Nasir yana babbar sakandire Allah ya karɓi rayuwar mahaifiyarsu, Sunyi kuka sosai, saboda ita kaɗai ta rage musu, wadda suke kalla suji daɗi, saboda dangin mahaifinsu dasu da babu duk ɗaya, ga mahaifiyarsu itama ba wani gata ne da ita ba, dan haka koda aka share makoki babu wanda yabi ta kansu, cewar dangin mahaifinsu ai su ɗin mazane zasu iya kula da kansu, base am ɗau ɗawainiyar su ba.
Nan Nasir ya ƙullaci dangin mahaifinsu, dama harda sakacinsu yayi sanadiyyar rasuwar mahaifiyarsu, tana rashin lafiya sun yi sintiri gidan ƙanin mahaifinsu ya basu kuɗi su kaita Asibiti amma ya hana, suka dinga 'yan uwan uban akan su temaka musu amma suka ƙi.
Haka suka tattara É—an abun hannunsu, suka kaita Asibiti aka rubuta musu Allurara dubu saba' in, suna cikin taradaddim yadda zasu samu kuÉ—in rai yayi halimsa.
Tunda Allah yayi mata rasuwa, Nasir be ƙara takawa inda dangin mahaifinsu suke ba, haka Yusuf ya cigaba da buga buga da faɗi tashi, ya sai musu Abinci ya biya musu kuɗin makaranta, amma duk da haka Nasir be rabu da Bulama ba kuma be dena tamaka masa ba.
A haka da ƙyar Yusuf ya kammala karatunsa, ya dinga faɗi tashi neman sana'a, ya samu aikin banki da ƙyar ta hannun wani ɗan siyasa.
Cikin ikon Allah, Allah ya rufa masa Asiri har yayi Aure, dukda Nasir ya kawo ƙarfin daze fita ya nema, amma Yusuf be fasa ɗawainiya dashi ba, hatta sabulun daze wanka Yusuf seya siya ya bashi, akayi sa'a Nasir yana ɗasawa da matar Yayansa sosai, saboda bashi da ƙyuya, duk aikin data sashi yi mata yake, dukda kasancewarsa ya zama saurayi, wasu lokutan har zama suke suyi hira tare, ko suyi shawara.
Ɗan zuwan da suke gidan, haka Bulama yake mata 'yan sace sace, haka take shiru saboda Nasir, Yayan Nasir ya sha dunƙule kuɗi masu kauri ya bawa Nasir da nufin yayi sana' a, amma se Bualama ya ziga shi, su kewaye kuɗin suyi bushasha, aita kashewa 'yan matan Bulama, su sai kaya su sai kayan Ball ayi shagali kuɗi su ƙare, da Yusuf yaga abunda yake faruwa seya koma yake kafawa Nasir sana' a, nan ma Bulama ya bishi su ragargaje komai.
A hankali Nasir ya fara yiwa kansa faɗa, yaga asarar da yakewa Yayansa tayi yawa, gashi be taɓa nuna masa ya gaji ba, sedai yayi fushi yace baze sake bashi jari ba se yayi hankali.