Sashe 122
Akidata Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jidda tace " gashi nan ina morarsa, wataƙila da ban riƙe Yusuf ba haka tsufa ze riskeni babu me jin ƙaina, 'yan uwana bama su ƙarfi bane, hasalima a gurina suke nema, bani da wanda muke uwa ɗaya uba ɗaya sedai' yan uba, amma Yusuf ya riƙeni Uwa, yanamin biyayya fiye da yadda kake zato, ƙare magana ko ɗan dana haifa banajin zemin biyayyar da Yusuf yayi min, koda ban taɓa haihuwa ba, amma ni riƙon Yusuf yamin rana, ko be zama komai ba, tausayinsa da jin ƙansa ya gamamin komai "
Alhaji Ahmad yace" hakane, tabbas yana da haƙuri da biyayya, kuma bayan wannan dukiyar dai Allah yayi tasa ce, da ba lallai ya iya jure wannan tsananin da wahlar ba, amma da yake tasace kuma Jininsa ne Daula, kinga ya jure duk gwagwarmaya, an gaisheki Jidda kin cika Uwa tagari "
Jidda tai murmushi tace 'Nikam Ahmad, ina naka iyalin ne?"
"Meyasa kike tambayata?"
"gani nayi tunda mu kazo banga ka koma gidanka ba, ko ka yi zancen su ba"
Yai murmushi yace "iyali suna nan a kano, da ina nan zaune tare dasu ne a nan Abuja, tace ita dai tafison zaman kano, shine suka koma suka barni sedai in dinga zuwar musu"
Umma tace "Allah sarki, Allah ya raya zuriya"
Yace "ameen ya Allah, Jidda nayi mamaki har yanzu kina nan da kyanki baki canza ba gs gayu"
"kajika da wani zance, ina wani kyau da gayu bayan na tsufa"
"wallahi baki tsufa ba, kalleki fa ras dske, amma meyasa baki sake aure ba bayan mijinki ya rasu?"
Umma tai ajiyar zuciya tace "saboda ina son in kula da yarona, idan na auri wani waze yadda ya riƙemin shi, mussman da bani na haife shi ba, shiyasa na zaɓi in zauna ba Aure in riƙeshi"
Alhaji Ahmad yace "to amma ai yanzu ya girma, shima me riƙe wasu ne mussman wannan sitira da Allah yayi masa yanzu, saboda haka yakamata kiyi aure ai"
Umma tace "tsofaitsofai dani se in kama yin wani aure, a'a ai na girma Aure mun barwa yara"
"kece kika tsufan kokuma wa?"
"Eh mana, na tsufa"
"yanzu fa da wanine ya gaya miki seki ji haushi ko?"
Umma tace "akanme zanji haushi, ai nasan na tsufan ne"
Alhaji Ahmad yace "ba wani nan, ni dai ina zawarci har yanzu, ina so"
Umma ta kalli Alhaji Ahmad tace "dan Allah ka dena wannan zamcen haka, haba Ahmad"
"kinga dole inyi wannan zancen, haba Jidda me zesa ki haramtawa kanki Abunda Allah ya halatta, haka zaki cigaba da zama babu Aure kenan?"
Tace "eh mana, har zuwa lokacin da Allah ze karɓi rayuwata"
Alhaji Ahmad yace "No, gaskiya bazaki zauna haka ba, kawai ki tsaya mu sasanta"
Umma ta miƙe tace "kai dai bazaka canza hali ba, ka girma kana abun yara"
Yai murmushi yace "Au hakama zakice? Aini bazaki girman a idona ba, tunda.. Bari dai in shiru"
Umma ta bar falon tana dariya.
Yusuf kam salla yayi a ɗakin da suke, Widad tasa aka kawo fruit da madara me sanyi, amma Yusuf yaƙi sha.
Widad tace "haba my Fluid of life, wai baka murna da kasancewat ƙanwa a gareka ne? Naga baka walwala sam duk kana cikin damuwa"
Yusuf yai murmushin ƙarfin hali yace "yama za'ayi ince bana farinciki da Kasancewar ki ƙanwata, na daɗe ina miki so mai tsanani da takurawa ruhi, se yanzu na tabattar da ashe son ne ya haɗemin dana 'yan uwantaka, tsabar farinciki ne yasa na rasa ta ina zan nuna tsantsan farinciki danake ciki, ashe tun tuni da' yar uwata nake tare, shiyasa nake jin zan iya yin komai ko in bada komai nawa, gurin baki kariya koda kuwa raina ne, nayi farinciki da haka, kuma gefe guda ina jimanta irin wahalar da muka sha, da mamakin cin amanar yadda na mutanen wannan zamani, dukda abunda akayimin be kai na Daddy ba, Amma Widad ko a tatsuniya akacemin Abbas zemin haka bazan yadda ba, ashe haɗa baki akayi dashi akamin gadar zare, yazo ya lallaɓani aka bani aiki, shi yayi dan cutar dani, ashe hakan Silar taradda farinciki nane, kai Widad mutane abun tsorone, banga laifin AƘIDARKI ba baby, kaso mutum dan Allah shikuma bashi da maƙiyi kamarka"
Ya ƙarasa maganar muryarsa na rawa, alamun karaya Widad ta rungume Yusuf tana shafa sumar kansa ta sigar rarrashi tace "tabbas haɗuwarmu da wasu mutanen a rayuwarmu darasi yake bamu, da mutane sunyiwa AƘIDATA mummunara fahimta, amma ba haka kurum nake abubuwan da nake ba a baya, dukda daga baya na gane a AƘIDATA akwai wadda bata kamaceni ba, amma a hankali duniya ta ladabtar dani ns gane rayuwa sosai, sannan nayi farinciki na kasancewarka ɗaya daga ahalina managarcin mutum me matuƙar kamala, ina sonka Yusuf "
Yusuf ya kalleta dukda gefen idonsa hawayene ke zuba, amma yai murmushi har seda haƙoransa suka fito yace " waye ya koya miki yadda ake faɗar sunana? In kikace Yoseef yafimin daɗi, saboda nasan ba wanda yake faɗar sunana a haka se Gimbiyar Yusuf "
Widad tai murmushi tana sake rungume Yusuf a jikinta, Widad tace "Alhaji Yoseef Nasir Daula, seka dena bearing wancan sunan, tunda har gida akazo ama kashedi akan ka dena amfani da sunan saboda tsabar jaraba irin ta mutanen nan"
Yusuf yace "am sorry to say, Baby bazan iya dena amfani da sunan Bashir maitama ba, saboda shina saniba ubana, shina buÉ—e ido dashi yana É—awainiya dani"
Widad tace "hakane, babu laifi Mijina"
Yace "Amma ni gaskiya, wannan kuÉ—in da ake shirin bani, nifa ban san yadda zanyi dasu ba"
"Yoseef, wannan kuÉ—infa na mahaifinka ne da mahaifiyarka, wakake so a bawa idan ba kaai ba?"
Yusuf yai shiru yana zancen zuci, Widad tace "mu bar maganar nan, zamuje ƙauye a satin nan yaushe zamu tare ne, nina gaji gaskiya"
"to mara kunya, kije ki tambayi Daddy, wace tarewa kike nema, banda wannan tarewar na cikinki"
Sosai Yusuf ya bata dariya tace "ai shikenan, bama semun wani tare ba, É—aki É—aya zamu koma kwana, ai akwai É—akuna dayawa a gidan nan"
Yusuf yace "Allah ya baki haƙuri, kiyi haƙuri mu koma kano kinji ƙanwata"
Tai murmushi tace "naji, tashi muci Abinci ko?"
Haka suka wanzu suna farinciki da annashuwa a tsakaninsu.
Nuray kama tunda ta gano Khalil sonta yake, take jin tausayinsa, be taɓa gayamata ba, amma idan tana tuna kyautatawarsa, da kulawarsa a gareta, tabbas idan ba so babu abunda ze kawo hakan.
Tana kitchen tana aikace aikace tana tunanin yai sallama ya shigo, ta amsa masa tana binsa da kallo.
Yace "Nurun, me kike soya mana ne?"
Tai murmushi tace "kwaÉ—ayi nake ji, ma rasa me zanci na tsiri yin cake"
"kwaÉ—ayayyiya kawai, amma dai É—an sanmun"
Tai dariya tace "mun zama kwaÉ—ayayyu kenan"
Ya ɗauka yana ci yana faɗin, "kai Komai naki na dabanne, ban taɓa cin Abinci me daɗin wannan ba fa, Allah ya bani mace tagari wadda ta iya girki kamarki"
Nurat ta kasa ce masa komai se kallonsa kawai da take yi, jiki a sanyaye yace "lafiya kuwa?"
"Lafiya ƙalau Yayana"
"to ai gani nai kamar jikinka ba ƙwari fa, ko akwai matsala ne?"
Ta girgiza masa kai alamar aa' "ko Yusuf É—inne dai ya kuma yi miki wani abu?"
"Brother, Yusuf yafi ƙarfina na haƙura dashi"
Cikin damuwa yace "saboda me? Ya da karaya haka Nurat"
"Khalil, Ka sani an tabattar da Widad matarsa ce, aure sukayi Dan harda tsohon ciki ma, kasan a ynzu na shiga sahun maƙiyan Widad, nasan bata ƙaunata yanzu haka, Yusuf yana son matarsa sosai cigaba da musu shisshigi a rayuwar su ze iya basu matsala, musamman da Ummansa da take son lallai ya aureni, Yusuf mutum ne me nagarta da haƙuri ba dan Widad ba ze iya aurena, amma ga laifin da mahaifina yai musu, ga Widad nasan dukda a baya bata soyayya amma yanzu na fuskanci akan Yusuf ba abunda bazata iya ba, gara in ƙyalesu bana som zama silar rasa farincikin kowa a rayuwa, ina wa Widad murnar samin nagartaccen abokin rayuwa, nima Allah ya bani miji nagari wanda ze soni, me kyawawan halaye kamar Yusuf "
Ta ƙarasa maganar, tana zubar da hawaye sosai, Khalil ya ƙarasa gabanat, wani irin matsanancin tausayinta ya kama shi, he feels her pain, yasan yadda raɗaɗin son maso wani yake, Nurat ta so Yusuf sosai yana zuwa inda take tsaye, ta faɗa jikinsa tana kuka, ya rungumeta a jikinsa yana rarrashinta, da alama abun yana cim zuciyarta bata samu damar yin kukan bane ba.
"kiyi haƙuri, Allah ze miki musaya mafi Alkhairi, kin san da yawa a rayuwa, mu kanso abunda ba alkhairi bane a rayuwarmu, Allah ya zaɓa miki mafi Alkhairi Ƙanwata"
Ta dinga jinjina masa kai, amma ta kasa magana, saitin kunneta yace "koda kuwa nine, idan Allah ya musanya miki kina so?"
Tashi tayi daga jikinsa ta goge hawauenta tace "cake ɗina ze ƙone, bani guri in duba"
Tai maganar tana basar da abunda yace kamar bata ji ba, ya dinga bimta da kallo yana tunanin she didn't accept his proposals.
Su Widad sun shirya tsaf, domin zuwa ƙauye, Widad se murna take, Amma daga baya se jikinta yai sanyi tace "Daddy, wai ina Saleh ne? Zamuje garin su gurin 'yan uwansa, me zamuce musu idan suka tambayemu shi?"
Daula yace "ai kema kin san Daula baya manta alkhairi, Saleh yayi sintiri a Asibiti saboda ni, kuma shiyafara gayamin kuna hannunsa, sannan kunyi Aure, saboda alkhairin da yayi muku nakejin zan iya yafe masa, na karɓeshi a hannun 'yan sanda, an kai shi Egypt saboda anma rauni da duka a hantarsa, za' a masa aiki "
Widad tace" Daddy hanta kuma? "
Daula yace "Eh, saboda dukansa da aka dingayi a ciki ya samu matsala"
Widad tace "Allah ya bashi lafiya, amma yayi É—awainiya damu sosai"
Yusuf ne ya fito Umma da Alhaji Ahmad suna bayansa, seda suka fara shirin shiga motar sannan Yusuf yace "nifa Umma har yanzu banji yadda akayi kika san Alhaji Ahmad ba?"
Daula yai murmushi yace "Budurwarsa ce ta farko tun zamanin ƙuruciya, a gidansu akaga be shirya ba Abbanka ya aureta ya barshi'
Kunya ta kama Umma, kamar ta nitse a ƙasa dan kunya, Widad da Yusuf suka shiga yimata dariya.
Alhaji Ahmad yace" hakane, tabbas yana da haƙuri da biyayya, kuma bayan wannan dukiyar dai Allah yayi tasa ce, da ba lallai ya iya jure wannan tsananin da wahlar ba, amma da yake tasace kuma Jininsa ne Daula, kinga ya jure duk gwagwarmaya, an gaisheki Jidda kin cika Uwa tagari "
Jidda tai murmushi tace 'Nikam Ahmad, ina naka iyalin ne?"
"Meyasa kike tambayata?"
"gani nayi tunda mu kazo banga ka koma gidanka ba, ko ka yi zancen su ba"
Yai murmushi yace "iyali suna nan a kano, da ina nan zaune tare dasu ne a nan Abuja, tace ita dai tafison zaman kano, shine suka koma suka barni sedai in dinga zuwar musu"
Umma tace "Allah sarki, Allah ya raya zuriya"
Yace "ameen ya Allah, Jidda nayi mamaki har yanzu kina nan da kyanki baki canza ba gs gayu"
"kajika da wani zance, ina wani kyau da gayu bayan na tsufa"
"wallahi baki tsufa ba, kalleki fa ras dske, amma meyasa baki sake aure ba bayan mijinki ya rasu?"
Umma tai ajiyar zuciya tace "saboda ina son in kula da yarona, idan na auri wani waze yadda ya riƙemin shi, mussman da bani na haife shi ba, shiyasa na zaɓi in zauna ba Aure in riƙeshi"
Alhaji Ahmad yace "to amma ai yanzu ya girma, shima me riƙe wasu ne mussman wannan sitira da Allah yayi masa yanzu, saboda haka yakamata kiyi aure ai"
Umma tace "tsofaitsofai dani se in kama yin wani aure, a'a ai na girma Aure mun barwa yara"
"kece kika tsufan kokuma wa?"
"Eh mana, na tsufa"
"yanzu fa da wanine ya gaya miki seki ji haushi ko?"
Umma tace "akanme zanji haushi, ai nasan na tsufan ne"
Alhaji Ahmad yace "ba wani nan, ni dai ina zawarci har yanzu, ina so"
Umma ta kalli Alhaji Ahmad tace "dan Allah ka dena wannan zamcen haka, haba Ahmad"
"kinga dole inyi wannan zancen, haba Jidda me zesa ki haramtawa kanki Abunda Allah ya halatta, haka zaki cigaba da zama babu Aure kenan?"
Tace "eh mana, har zuwa lokacin da Allah ze karɓi rayuwata"
Alhaji Ahmad yace "No, gaskiya bazaki zauna haka ba, kawai ki tsaya mu sasanta"
Umma ta miƙe tace "kai dai bazaka canza hali ba, ka girma kana abun yara"
Yai murmushi yace "Au hakama zakice? Aini bazaki girman a idona ba, tunda.. Bari dai in shiru"
Umma ta bar falon tana dariya.
Yusuf kam salla yayi a ɗakin da suke, Widad tasa aka kawo fruit da madara me sanyi, amma Yusuf yaƙi sha.
Widad tace "haba my Fluid of life, wai baka murna da kasancewat ƙanwa a gareka ne? Naga baka walwala sam duk kana cikin damuwa"
Yusuf yai murmushin ƙarfin hali yace "yama za'ayi ince bana farinciki da Kasancewar ki ƙanwata, na daɗe ina miki so mai tsanani da takurawa ruhi, se yanzu na tabattar da ashe son ne ya haɗemin dana 'yan uwantaka, tsabar farinciki ne yasa na rasa ta ina zan nuna tsantsan farinciki danake ciki, ashe tun tuni da' yar uwata nake tare, shiyasa nake jin zan iya yin komai ko in bada komai nawa, gurin baki kariya koda kuwa raina ne, nayi farinciki da haka, kuma gefe guda ina jimanta irin wahalar da muka sha, da mamakin cin amanar yadda na mutanen wannan zamani, dukda abunda akayimin be kai na Daddy ba, Amma Widad ko a tatsuniya akacemin Abbas zemin haka bazan yadda ba, ashe haɗa baki akayi dashi akamin gadar zare, yazo ya lallaɓani aka bani aiki, shi yayi dan cutar dani, ashe hakan Silar taradda farinciki nane, kai Widad mutane abun tsorone, banga laifin AƘIDARKI ba baby, kaso mutum dan Allah shikuma bashi da maƙiyi kamarka"
Ya ƙarasa maganar muryarsa na rawa, alamun karaya Widad ta rungume Yusuf tana shafa sumar kansa ta sigar rarrashi tace "tabbas haɗuwarmu da wasu mutanen a rayuwarmu darasi yake bamu, da mutane sunyiwa AƘIDATA mummunara fahimta, amma ba haka kurum nake abubuwan da nake ba a baya, dukda daga baya na gane a AƘIDATA akwai wadda bata kamaceni ba, amma a hankali duniya ta ladabtar dani ns gane rayuwa sosai, sannan nayi farinciki na kasancewarka ɗaya daga ahalina managarcin mutum me matuƙar kamala, ina sonka Yusuf "
Yusuf ya kalleta dukda gefen idonsa hawayene ke zuba, amma yai murmushi har seda haƙoransa suka fito yace " waye ya koya miki yadda ake faɗar sunana? In kikace Yoseef yafimin daɗi, saboda nasan ba wanda yake faɗar sunana a haka se Gimbiyar Yusuf "
Widad tai murmushi tana sake rungume Yusuf a jikinta, Widad tace "Alhaji Yoseef Nasir Daula, seka dena bearing wancan sunan, tunda har gida akazo ama kashedi akan ka dena amfani da sunan saboda tsabar jaraba irin ta mutanen nan"
Yusuf yace "am sorry to say, Baby bazan iya dena amfani da sunan Bashir maitama ba, saboda shina saniba ubana, shina buÉ—e ido dashi yana É—awainiya dani"
Widad tace "hakane, babu laifi Mijina"
Yace "Amma ni gaskiya, wannan kuÉ—in da ake shirin bani, nifa ban san yadda zanyi dasu ba"
"Yoseef, wannan kuÉ—infa na mahaifinka ne da mahaifiyarka, wakake so a bawa idan ba kaai ba?"
Yusuf yai shiru yana zancen zuci, Widad tace "mu bar maganar nan, zamuje ƙauye a satin nan yaushe zamu tare ne, nina gaji gaskiya"
"to mara kunya, kije ki tambayi Daddy, wace tarewa kike nema, banda wannan tarewar na cikinki"
Sosai Yusuf ya bata dariya tace "ai shikenan, bama semun wani tare ba, É—aki É—aya zamu koma kwana, ai akwai É—akuna dayawa a gidan nan"
Yusuf yace "Allah ya baki haƙuri, kiyi haƙuri mu koma kano kinji ƙanwata"
Tai murmushi tace "naji, tashi muci Abinci ko?"
Haka suka wanzu suna farinciki da annashuwa a tsakaninsu.
Nuray kama tunda ta gano Khalil sonta yake, take jin tausayinsa, be taɓa gayamata ba, amma idan tana tuna kyautatawarsa, da kulawarsa a gareta, tabbas idan ba so babu abunda ze kawo hakan.
Tana kitchen tana aikace aikace tana tunanin yai sallama ya shigo, ta amsa masa tana binsa da kallo.
Yace "Nurun, me kike soya mana ne?"
Tai murmushi tace "kwaÉ—ayi nake ji, ma rasa me zanci na tsiri yin cake"
"kwaÉ—ayayyiya kawai, amma dai É—an sanmun"
Tai dariya tace "mun zama kwaÉ—ayayyu kenan"
Ya ɗauka yana ci yana faɗin, "kai Komai naki na dabanne, ban taɓa cin Abinci me daɗin wannan ba fa, Allah ya bani mace tagari wadda ta iya girki kamarki"
Nurat ta kasa ce masa komai se kallonsa kawai da take yi, jiki a sanyaye yace "lafiya kuwa?"
"Lafiya ƙalau Yayana"
"to ai gani nai kamar jikinka ba ƙwari fa, ko akwai matsala ne?"
Ta girgiza masa kai alamar aa' "ko Yusuf É—inne dai ya kuma yi miki wani abu?"
"Brother, Yusuf yafi ƙarfina na haƙura dashi"
Cikin damuwa yace "saboda me? Ya da karaya haka Nurat"
"Khalil, Ka sani an tabattar da Widad matarsa ce, aure sukayi Dan harda tsohon ciki ma, kasan a ynzu na shiga sahun maƙiyan Widad, nasan bata ƙaunata yanzu haka, Yusuf yana son matarsa sosai cigaba da musu shisshigi a rayuwar su ze iya basu matsala, musamman da Ummansa da take son lallai ya aureni, Yusuf mutum ne me nagarta da haƙuri ba dan Widad ba ze iya aurena, amma ga laifin da mahaifina yai musu, ga Widad nasan dukda a baya bata soyayya amma yanzu na fuskanci akan Yusuf ba abunda bazata iya ba, gara in ƙyalesu bana som zama silar rasa farincikin kowa a rayuwa, ina wa Widad murnar samin nagartaccen abokin rayuwa, nima Allah ya bani miji nagari wanda ze soni, me kyawawan halaye kamar Yusuf "
Ta ƙarasa maganar, tana zubar da hawaye sosai, Khalil ya ƙarasa gabanat, wani irin matsanancin tausayinta ya kama shi, he feels her pain, yasan yadda raɗaɗin son maso wani yake, Nurat ta so Yusuf sosai yana zuwa inda take tsaye, ta faɗa jikinsa tana kuka, ya rungumeta a jikinsa yana rarrashinta, da alama abun yana cim zuciyarta bata samu damar yin kukan bane ba.
"kiyi haƙuri, Allah ze miki musaya mafi Alkhairi, kin san da yawa a rayuwa, mu kanso abunda ba alkhairi bane a rayuwarmu, Allah ya zaɓa miki mafi Alkhairi Ƙanwata"
Ta dinga jinjina masa kai, amma ta kasa magana, saitin kunneta yace "koda kuwa nine, idan Allah ya musanya miki kina so?"
Tashi tayi daga jikinsa ta goge hawauenta tace "cake ɗina ze ƙone, bani guri in duba"
Tai maganar tana basar da abunda yace kamar bata ji ba, ya dinga bimta da kallo yana tunanin she didn't accept his proposals.
Su Widad sun shirya tsaf, domin zuwa ƙauye, Widad se murna take, Amma daga baya se jikinta yai sanyi tace "Daddy, wai ina Saleh ne? Zamuje garin su gurin 'yan uwansa, me zamuce musu idan suka tambayemu shi?"
Daula yace "ai kema kin san Daula baya manta alkhairi, Saleh yayi sintiri a Asibiti saboda ni, kuma shiyafara gayamin kuna hannunsa, sannan kunyi Aure, saboda alkhairin da yayi muku nakejin zan iya yafe masa, na karɓeshi a hannun 'yan sanda, an kai shi Egypt saboda anma rauni da duka a hantarsa, za' a masa aiki "
Widad tace" Daddy hanta kuma? "
Daula yace "Eh, saboda dukansa da aka dingayi a ciki ya samu matsala"
Widad tace "Allah ya bashi lafiya, amma yayi É—awainiya damu sosai"
Yusuf ne ya fito Umma da Alhaji Ahmad suna bayansa, seda suka fara shirin shiga motar sannan Yusuf yace "nifa Umma har yanzu banji yadda akayi kika san Alhaji Ahmad ba?"
Daula yai murmushi yace "Budurwarsa ce ta farko tun zamanin ƙuruciya, a gidansu akaga be shirya ba Abbanka ya aureta ya barshi'
Kunya ta kama Umma, kamar ta nitse a ƙasa dan kunya, Widad da Yusuf suka shiga yimata dariya.