Sashe 9
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fatima ta dade da dawowa gabaki daya jeerah villah sai idan mijin nata ya taho take komawa idan ya tafi ta dawowanta sbd daman dangin mijin kowa ta kansa yakeyi qaninsa ne daya tak da suke uwa daya uba daya yake kulawa da ita daman can inda aka fito tinda yaga ta samu mafita sai bai damuba yabarta tana zamanta a jeerah villah sbd yaga yanda balarabiyar ke kulawa da ita kuma shima tana mutunta sosai sosai sbd ganin shi kadaine mai kaunar fatima da kulawa da ita dan tamafi kaunarsa akan mijin fatiman gashi a gida daya suke daga ita sai shi dan haka suke rayuwar a takure sbd tsoro da kuma sharrin mutune da shedan dan haka zuwan fammah rayuwarsu tamkar rahama ne dan yanzu shikadai ne a gidan ba kowace irin tsoro da gudin bacin suna tsakaninsa da matar yayan nasa.
Hakeem jeerah ma zuwan fatima rayuwar matarsa shine babban farin cikin daya samesa tin bayan aurensu sbd matarsa a yanzu ta zama matar bahausa ta iya abubuwa da dama hakama yana jin dadinsu sbd hakan na basa vibe na kasancewansa bahaushen dayake kokarin sabawa da rayuwarsu shima.
Ita kaunar dake tsakanin fatima da Dr dinta baa magana dan kuwa a yanxu babu sirrinsu da suke boyewa juna sun zama harsun wuce kowace irin girman shakuwa da kauna da kuma kusanci.
Sitira da duk wani abu dazai fiddo mace babu abinda fatima bata mallaka ba,
Saida suka share sama da shekaru biyu a tare kafin kwatsam Allah ya bawa fatima ciki wanda bata gama tabbatarwaba bare ta fadawa dr fammah sai ga dr fammah da ciki itama sbd ita dr fammah din dataso haihuwa a lokacin sosai saita dorasu akan tsarin da allah zai datar dasu cikin a likitance kuma cikin ikon Allah sai ga cikin ya taho musu a lokaci daya.
Fatima murnar cikin cikin dr fammah ya sakata yin shiru akan nata ciki sbd farin cikin da kaf ahalin jeerah ke yi ba qarami bane dan kuwa 'dan hakeem jeerah shine asalin magajin jeerah sbd shi kadaine namiji dan haka dan dazai haifa shine nasu 'yayan diyansu mata kuwa na wani gidan ne.
Alh babbah Ahmed kusan murnarsa da farin cikinsa yafi na kowa duk da kowa na yi dan haka da kansa ya tabbatarda babu abinda dr fammah xata sake nema ta rasa.
Shi kansa hakeem jeerah dawowa yayi sbd tsananin farin ciki,
Iyayenta saida mahaifiyarta ta taso takanas tazo dubata.
Fatima taga asalin kauna da soyayyar dangi da zallar gatan da duniya bata taba ganiba akan cikin dr fammah dan haka kwata kwata bata bayyanarwa da dr fammah da maganar nata cikin ba sbd daman ita kadaice zata fadawa sai kanin mijinta sbd batada kowa bayan su sbd shi mijin ma nata ko nemanta ya dena yi kaman ya gama da aurenta tinda yayi wancan tahowan ya koma kwata kwata babu kauna a lamarinsa da ita yanzu dan haka nata cikin baida kowa bayan shiru.
Bayan captain hakeem jeerah da fammah da iyayenta kusan itace ta uku dake mutuwar son abinda yake cikin fatima dan haka a yanxu rayuwarta ta koma gurin kulawa da fammah kawai.
Mahaifiyarta ta koma ta bar mata amanarta sbd ganinta ya saka ta sake tabbatarda ko basa raye fammah bazatai kadaici ba a duniya na zamanta ita kadai a gurin iyayenta.
Ta zauna dasu ta sake basu amanar juna da fada musu a yanxu su biyu ne yayanta dan haka su zama amanar juna har abada.
Shi kansa hakeem sbd ganin fatiman ya tattara ya koma sbd duk abinda zasuyi na kulawa gareta to fatiman zataisa harma da ninki.
Cikin yana faran diban lokaci ya koma mai tsananin laulayi da tsananin wahala amma duk wahalarsa da azabar laulayinsa baiyi ko rabin na fatima ba wadda ta danne ta jure ta tsayu gurin kulawa da fatiman wadda lauyinta da wahala ta hanata gane halinda fatima take ciki wadda ta fige ta lalace ta rame ta zama abar tausayi sbd nata yanayin amma ta hana kanta hutu ko bayyanarwa.
Bayan fammah ma babu wanda ya taba bada hankali ko bata lurar dazaa fahimci halinda take ciki,
Abincin fammah da kusan a wuni zatai kala nawa itace,
Hidimar fammah dinma itace hakama jinyar fammah din,
Ganin yanda ta lalace ta qare ta fige ta rasa kuzarinta sosai ya saka fammah shiga damuwa duk sai suka sake shiga yanayi mai wuya amma duk da hakan fatiman ce me karfin hali bata taba dena hidimar datake yiwa famman ba.
******a cikin wahala da azaba da mawuyacin hali fatima takai lokacinda cikin jikinta ya bayyana girmansa shima saida yakai wata bakwai daidai dana fammah sedai ita nata bai fitoba shiyasa baa wani san dashi ba sabanin na fammah dayake wata bakwai amma kaman na wata goma ma sbd girmansa.
Bayyanar cikin fatima ya saka fammah da iyayenta farin ciki sai hakeem da shima ya tayata murna sai kuma qanin mijinta daya kasance shine zai zama uban cikin sbd tini mijinta Ibrahim yayi watsi da ita ya rufe babinta a rayuwarsa.
KHALIL qanin Ibrahim mijinta shine wanda yake danginta kuma dangin uban cikinta daya tayata murna da fatan ta sauka lafiya.
Daukewa fatima kowace irin dawainiya famma tayi amma duk da hakan wasu abubuwan fatiman ce dole takeyi sbd babu me iya yiwa dr fammah din komai daidai idan ba ita ba.
Dr fammah ce da kanta take bibiyan lafiyar cikin fatima ya zamana itace likitarsa tinda hutu sukeyi tinda ta samu ciki ta dena fita aiki kwata kwata saita haihu ko zata koma aiki.
*****cikinsu na gap da shiga wata tara dr fammah ta fara fuskantar complications da suka saka ta ringa wata irin rama da zubar jini wanda ya saka aka maidata asibiti kwata kwata dole.
Hankalin captain hakeem jeerah da iyayenta da fatima da duka sauran familyn jeerah tashi yayi matiqa musamman da likitocin suka tabbatar musu da akwai matsala me girman da kowane lokaci babyn cikinta zai iya fadowa ba daidaiba kuma ciresa a lokacin ace zaayi mata tiyata shima akwai dan hadari dan haka dole zasu duqufa da kokarin daidaita lamarin kafin a dauki risk din gaggawar cire mata babyn.
Tinda aka fadi hakan hankalin fatima yayi mummunan tashin datake jin itama akanta ciwon ya fado sbd ita batada masu jiranta ko tashin hankalin halin abinda zai sameta.
#MAMUH
#ABDULRAHEEM JEERAH
#DR FAMMAH
#HAKEEM JEERAH
#BEST LOVE
#FATIMA
GANIN IDO 2026
Mamuhgee
1k
Vip 5k
0022419171 AccessBank maryam sani gummi
09033181070
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
9
*_HARGITSI_*
*_TALATU ZAKI_*
+201031621512
*Duk maaboci kuma masoyin karatun littafin Hausa to karya wuce labarin nan bai karantasa ba sbd duk wani tsari da labari yake buqata to akwaisa tattare a cikin labarin HARGITSI Na TALATU ZAKI*🔥
https://chat.whatsapp.com/ERrtA3G4obwBQzBTiJUad3?mode=gi_t
*********
Dr fammah da kanta ta zauna a cikin halinda take ciki ta fahimci matsalarta da kyau ta sauke numfashi tareda ajiyan zuciya tana sallamawa ubangijinta lamarinta sbd tasan haline mai wuya da hadari take ciki da babynta wanda take fatar koda ita Allah yariga yayi bame tashi bace allah ya bawa babynta ikon tsallakewa ya rayu kuma a hannun fatima tabar wasiyar abar mata danta ta rene sa ta shayar dashi ta zama uwarsa har girmansa.
Wannan wasiyar data bari ta saka hakeem amincewa tareda iyayenta dakuma shiga tsaka me wuyar gaske da damuwa me tsanani.
A cikin wannan mummuman halin ne aka sake buqatan hakeem da gaggawa gurin aiki dan haka ya tattara ya koma yabar fatima da fammah cikin tsananin damuwan data sake sakasu ji da kasancewa cikin kadaicin da basuda mafita,
Kowane dare haka fammah zata zauna tayi kuka cikin mawuyacin halin da fatima ma da itace ke jinyar a wahalce zaunawa ta ringa kuka tana rokon Allah ya bawa fammah lafiyar tsallakewa.
Damuwa da qunci da tashin hankali tareda rashin wanda fatima zata zauna ta rage damuwa dashi bayan fammah din wadda zuwa lokacin babu abinda take iya yiwa kanta sai an mata bata gane kowa ya saka naquda tafara taso mata kadan kadan ita batareda shiri ko tsammani ba a hakan still batada wanda zata fadawa haka ta danne tayi shiru tana cigaba da jinyar fammah wadda aka zaayiwa tiyata a cikin kwana biyun.
Acan gida ma yanda iyayenta suka shiga damuwa sosai ya saka ciwon mahaifiyarta tashi kadan kadan dan hakanne ma Abbun fammah din ya hanata zuwa sbd ta shiga mummuman damuwa sosai dan haka fatima da fammah din basa tareda kowa sai familyn jeerah da suma sun tsaya sosai akan fammah din kadai banda fatima da sam bata kanta ake ba.
Ahalin jeerah sun shiga wani mummunan halin damuwa da tashin hankalin rashin mafita bayan duqufa su qasqantar da kai gurin fadawa Allah ya tashi fammah da abinda yake cikinta wanda likitocinta suma suna cikin damuwa sbd dr fammah tasu ce kuma babu abinda take roko bayan allah yasa danta ya rayu a maimakon ita.
A ranar da zaayi aikin fatima bata rintsa ba tana zaune gaban gadon fammah idanuwanta a rufe hannunta akan na famman tayi shiru cikin mummunan yanayi naqudarta na cinta ga wata irin damuwan dake neman kasheta da abinda yake cikinta.
Koda asuba tayi a lokacin azabar datake ciki itama tayi mata yawa amma a daidai lokacin fammah ta dan iya bude idanuwanta ta qura mata idanuwanta bata iya cewa komaiba kuma tana iya gane halinda fatima take ciki na azabar naquda ta bude baki daqyar ta furta mata
'Allah ya saukeki lafiya'
Kasa iya amsawa fatima tayi sbd wasu hawayen da suka gangaro mata na tausayin su dikan.
Karfe 10 na safe zaa shiga tiyata da fammah din amma kafin lokacin yayi mahaifarta da aketa kokarin lallabawa ta gaza gabaki daya ta facce da gaggawar datafi kowace cikin mugun tashin hankali aka shiga da ita lamarin ba kyan gani wanda ya saka fatima kasawa gaba daya itama ta lallaba ta fice batareda kowama ya lura da ita ba.
Daqyar ta iya kai kanta gidansu Allah ya taimaketa Khalil yana gida sedai akai sallama aka kirasa shine da kansa ya kamata sbd baida zabi suka fada cikin gida.
Hakeem jeerah ma zuwan fatima rayuwar matarsa shine babban farin cikin daya samesa tin bayan aurensu sbd matarsa a yanzu ta zama matar bahausa ta iya abubuwa da dama hakama yana jin dadinsu sbd hakan na basa vibe na kasancewansa bahaushen dayake kokarin sabawa da rayuwarsu shima.
Ita kaunar dake tsakanin fatima da Dr dinta baa magana dan kuwa a yanxu babu sirrinsu da suke boyewa juna sun zama harsun wuce kowace irin girman shakuwa da kauna da kuma kusanci.
Sitira da duk wani abu dazai fiddo mace babu abinda fatima bata mallaka ba,
Saida suka share sama da shekaru biyu a tare kafin kwatsam Allah ya bawa fatima ciki wanda bata gama tabbatarwaba bare ta fadawa dr fammah sai ga dr fammah da ciki itama sbd ita dr fammah din dataso haihuwa a lokacin sosai saita dorasu akan tsarin da allah zai datar dasu cikin a likitance kuma cikin ikon Allah sai ga cikin ya taho musu a lokaci daya.
Fatima murnar cikin cikin dr fammah ya sakata yin shiru akan nata ciki sbd farin cikin da kaf ahalin jeerah ke yi ba qarami bane dan kuwa 'dan hakeem jeerah shine asalin magajin jeerah sbd shi kadaine namiji dan haka dan dazai haifa shine nasu 'yayan diyansu mata kuwa na wani gidan ne.
Alh babbah Ahmed kusan murnarsa da farin cikinsa yafi na kowa duk da kowa na yi dan haka da kansa ya tabbatarda babu abinda dr fammah xata sake nema ta rasa.
Shi kansa hakeem jeerah dawowa yayi sbd tsananin farin ciki,
Iyayenta saida mahaifiyarta ta taso takanas tazo dubata.
Fatima taga asalin kauna da soyayyar dangi da zallar gatan da duniya bata taba ganiba akan cikin dr fammah dan haka kwata kwata bata bayyanarwa da dr fammah da maganar nata cikin ba sbd daman ita kadaice zata fadawa sai kanin mijinta sbd batada kowa bayan su sbd shi mijin ma nata ko nemanta ya dena yi kaman ya gama da aurenta tinda yayi wancan tahowan ya koma kwata kwata babu kauna a lamarinsa da ita yanzu dan haka nata cikin baida kowa bayan shiru.
Bayan captain hakeem jeerah da fammah da iyayenta kusan itace ta uku dake mutuwar son abinda yake cikin fatima dan haka a yanxu rayuwarta ta koma gurin kulawa da fammah kawai.
Mahaifiyarta ta koma ta bar mata amanarta sbd ganinta ya saka ta sake tabbatarda ko basa raye fammah bazatai kadaici ba a duniya na zamanta ita kadai a gurin iyayenta.
Ta zauna dasu ta sake basu amanar juna da fada musu a yanxu su biyu ne yayanta dan haka su zama amanar juna har abada.
Shi kansa hakeem sbd ganin fatiman ya tattara ya koma sbd duk abinda zasuyi na kulawa gareta to fatiman zataisa harma da ninki.
Cikin yana faran diban lokaci ya koma mai tsananin laulayi da tsananin wahala amma duk wahalarsa da azabar laulayinsa baiyi ko rabin na fatima ba wadda ta danne ta jure ta tsayu gurin kulawa da fatiman wadda lauyinta da wahala ta hanata gane halinda fatima take ciki wadda ta fige ta lalace ta rame ta zama abar tausayi sbd nata yanayin amma ta hana kanta hutu ko bayyanarwa.
Bayan fammah ma babu wanda ya taba bada hankali ko bata lurar dazaa fahimci halinda take ciki,
Abincin fammah da kusan a wuni zatai kala nawa itace,
Hidimar fammah dinma itace hakama jinyar fammah din,
Ganin yanda ta lalace ta qare ta fige ta rasa kuzarinta sosai ya saka fammah shiga damuwa duk sai suka sake shiga yanayi mai wuya amma duk da hakan fatiman ce me karfin hali bata taba dena hidimar datake yiwa famman ba.
******a cikin wahala da azaba da mawuyacin hali fatima takai lokacinda cikin jikinta ya bayyana girmansa shima saida yakai wata bakwai daidai dana fammah sedai ita nata bai fitoba shiyasa baa wani san dashi ba sabanin na fammah dayake wata bakwai amma kaman na wata goma ma sbd girmansa.
Bayyanar cikin fatima ya saka fammah da iyayenta farin ciki sai hakeem da shima ya tayata murna sai kuma qanin mijinta daya kasance shine zai zama uban cikin sbd tini mijinta Ibrahim yayi watsi da ita ya rufe babinta a rayuwarsa.
KHALIL qanin Ibrahim mijinta shine wanda yake danginta kuma dangin uban cikinta daya tayata murna da fatan ta sauka lafiya.
Daukewa fatima kowace irin dawainiya famma tayi amma duk da hakan wasu abubuwan fatiman ce dole takeyi sbd babu me iya yiwa dr fammah din komai daidai idan ba ita ba.
Dr fammah ce da kanta take bibiyan lafiyar cikin fatima ya zamana itace likitarsa tinda hutu sukeyi tinda ta samu ciki ta dena fita aiki kwata kwata saita haihu ko zata koma aiki.
*****cikinsu na gap da shiga wata tara dr fammah ta fara fuskantar complications da suka saka ta ringa wata irin rama da zubar jini wanda ya saka aka maidata asibiti kwata kwata dole.
Hankalin captain hakeem jeerah da iyayenta da fatima da duka sauran familyn jeerah tashi yayi matiqa musamman da likitocin suka tabbatar musu da akwai matsala me girman da kowane lokaci babyn cikinta zai iya fadowa ba daidaiba kuma ciresa a lokacin ace zaayi mata tiyata shima akwai dan hadari dan haka dole zasu duqufa da kokarin daidaita lamarin kafin a dauki risk din gaggawar cire mata babyn.
Tinda aka fadi hakan hankalin fatima yayi mummunan tashin datake jin itama akanta ciwon ya fado sbd ita batada masu jiranta ko tashin hankalin halin abinda zai sameta.
#MAMUH
#ABDULRAHEEM JEERAH
#DR FAMMAH
#HAKEEM JEERAH
#BEST LOVE
#FATIMA
GANIN IDO 2026
Mamuhgee
1k
Vip 5k
0022419171 AccessBank maryam sani gummi
09033181070
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
9
*_HARGITSI_*
*_TALATU ZAKI_*
+201031621512
*Duk maaboci kuma masoyin karatun littafin Hausa to karya wuce labarin nan bai karantasa ba sbd duk wani tsari da labari yake buqata to akwaisa tattare a cikin labarin HARGITSI Na TALATU ZAKI*🔥
https://chat.whatsapp.com/ERrtA3G4obwBQzBTiJUad3?mode=gi_t
*********
Dr fammah da kanta ta zauna a cikin halinda take ciki ta fahimci matsalarta da kyau ta sauke numfashi tareda ajiyan zuciya tana sallamawa ubangijinta lamarinta sbd tasan haline mai wuya da hadari take ciki da babynta wanda take fatar koda ita Allah yariga yayi bame tashi bace allah ya bawa babynta ikon tsallakewa ya rayu kuma a hannun fatima tabar wasiyar abar mata danta ta rene sa ta shayar dashi ta zama uwarsa har girmansa.
Wannan wasiyar data bari ta saka hakeem amincewa tareda iyayenta dakuma shiga tsaka me wuyar gaske da damuwa me tsanani.
A cikin wannan mummuman halin ne aka sake buqatan hakeem da gaggawa gurin aiki dan haka ya tattara ya koma yabar fatima da fammah cikin tsananin damuwan data sake sakasu ji da kasancewa cikin kadaicin da basuda mafita,
Kowane dare haka fammah zata zauna tayi kuka cikin mawuyacin halin da fatima ma da itace ke jinyar a wahalce zaunawa ta ringa kuka tana rokon Allah ya bawa fammah lafiyar tsallakewa.
Damuwa da qunci da tashin hankali tareda rashin wanda fatima zata zauna ta rage damuwa dashi bayan fammah din wadda zuwa lokacin babu abinda take iya yiwa kanta sai an mata bata gane kowa ya saka naquda tafara taso mata kadan kadan ita batareda shiri ko tsammani ba a hakan still batada wanda zata fadawa haka ta danne tayi shiru tana cigaba da jinyar fammah wadda aka zaayiwa tiyata a cikin kwana biyun.
Acan gida ma yanda iyayenta suka shiga damuwa sosai ya saka ciwon mahaifiyarta tashi kadan kadan dan hakanne ma Abbun fammah din ya hanata zuwa sbd ta shiga mummuman damuwa sosai dan haka fatima da fammah din basa tareda kowa sai familyn jeerah da suma sun tsaya sosai akan fammah din kadai banda fatima da sam bata kanta ake ba.
Ahalin jeerah sun shiga wani mummunan halin damuwa da tashin hankalin rashin mafita bayan duqufa su qasqantar da kai gurin fadawa Allah ya tashi fammah da abinda yake cikinta wanda likitocinta suma suna cikin damuwa sbd dr fammah tasu ce kuma babu abinda take roko bayan allah yasa danta ya rayu a maimakon ita.
A ranar da zaayi aikin fatima bata rintsa ba tana zaune gaban gadon fammah idanuwanta a rufe hannunta akan na famman tayi shiru cikin mummunan yanayi naqudarta na cinta ga wata irin damuwan dake neman kasheta da abinda yake cikinta.
Koda asuba tayi a lokacin azabar datake ciki itama tayi mata yawa amma a daidai lokacin fammah ta dan iya bude idanuwanta ta qura mata idanuwanta bata iya cewa komaiba kuma tana iya gane halinda fatima take ciki na azabar naquda ta bude baki daqyar ta furta mata
'Allah ya saukeki lafiya'
Kasa iya amsawa fatima tayi sbd wasu hawayen da suka gangaro mata na tausayin su dikan.
Karfe 10 na safe zaa shiga tiyata da fammah din amma kafin lokacin yayi mahaifarta da aketa kokarin lallabawa ta gaza gabaki daya ta facce da gaggawar datafi kowace cikin mugun tashin hankali aka shiga da ita lamarin ba kyan gani wanda ya saka fatima kasawa gaba daya itama ta lallaba ta fice batareda kowama ya lura da ita ba.
Daqyar ta iya kai kanta gidansu Allah ya taimaketa Khalil yana gida sedai akai sallama aka kirasa shine da kansa ya kamata sbd baida zabi suka fada cikin gida.