Sashe 127
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiru yayi cikin dan mamakin baisan komaiba sbd baa fada masa komaiba kuma bai taba sanin an boye komai dinba dan haka tabbas yasan baa kyautawa su famman ba musamman mum din tata dan haka ya sauke ajiyan zuciya mai sanyi da nutsuwa tareda dago idanuwansa ya sauke akan fammah wadda ta tsaya cak ta kasa daga kafafunta.
Jin idanuwansa akanta ya sakata juyowa ahankali amma akan SANAAH ta saukar da idanuwanta sbd jin a labarin komai data fada masa bata fada masa wutar da Mum ta saka musu ba harda mahaifiyarsa a ciki ta boye hakan dan haka tayi shiru.
Shi kuwa kiran sunan famman yayi ta dawo ta zauna har lokacin kallan SANAAH takeyi cikeda jin wani nauyi ya dabaibayeta har a kirjinta.
Bude baki yayi yana dan kallan famman ya fara bata hakuri da kansa a matsayinsa na wanda shima kaman mai laifin ne gareta tinda shine ya bada auren SANAAH ga Fleet duk da baisan an boye hakan ba kuma shi a gurinsa duka wannan abin ba abin tayarda hankula bane tinda dai aure ne akai kuma ba wai wata haram ba hakama tin farko baisan meyasa ma aka boye dinba amma koma menene tinda ita famman na ganin anyi laifi ya bata hakuri sbd komai ya wuce.
Sanyi jikinta ya danyi sbd abinda ya fada mata kansa tsaye da nuna duka wannan abinda kowa keyi ba komai bane tinda dai auren ba rabuwa zaiyiba kuma tinda daman kansu a hade yake su hakuri suci gaba da tafiya a hakan bazasu ma ji komai ba ko jin wani banbanci baya da yanzu.
Bai basu daman wata magana ba ya sako wata maganar wadda ta rufe waccan yana kokarin sauya yanayin da ganin kowacensu ta dan sake ta dawo normal.
Yanda ya ringa magana da kowacensu yana hade zance ya saka suka ringa amsawa suna shiga zancen da juna bama tareda sunsan suna hakan ba duk da babu irin wannan sakewan amma sun dan warware da yanayin.
Sai 1 yabar gidan ya fice ya tafi harkan gabansa yana barinsu su sake hutawa.
Bayan tafiyarsa sunyi sallah SANAAH ta sake kallan Fammah bata gaza ba ta sake neman afuwanta wadda wannan karan ta amsata ta kuma bar maganar kaman yanda take fatar ta baro matsalolin komai da damuwan.
Sanyi SANAAH taji tareda samun nutsuwa da saukan nauyi a kirjinta dik da tasan ba lallai yanzu su koma yanda suke ba lokaci daya amma insha Allah tana fatan su koma daidai dan haka bazata takura famman ba zata bi ahankali da kokarin dawo da communication a tsakaninsu.
Ita SANAAH batada waya haryanzu kuma a hakan ma yafi mata duk da tasan dole rayuwar saida waya a yanxu amma for now zata huta da wayar.
Itama fammah sbd batason jin tashin hankali sai batada niyar amfani da waya a yanxu dan haka wuni sukai suna kallo duk da bawai damunsu yayiba karshe ma ciye ciye sikai suna kokarin jan Ana a jiki wadda itama takeda kokarin aiki.
Sai dare Ya Al'amin ya dawo yayi shirinsa cikin kayan zaman gida black ya shigo bangaren nasu yana fidda kamshi me sanyi kafafunsa sanye da slippers da suka fidda hasken kafafunsa sosai yayi musu ordern abubuwan ci da dama baici a cikinsu ba ana kawowa yai musu saida safe ya tafi sbd yanada kamewa sosai ba laifi duk da yanada sakewa da nuna kulawa sosai da iya tattali amma akwai kamun kai dan haka baya wani zama a cikinsu.
Washe gari ma very late ya shigo suka gaisa ya fita office yanada aiki a gabansa dan haka har waje SANAAH ta biyosa suna sake magana da time sosai datakeson ya basu sbd sunfara jin kadaici gashi tsit ko a waya basu ji Dad din fammah wanda ayanxu hankalinta ya koma akansa tana mamakin yanda ya sharesu.
Ko data dawo ciki fammah da itama zuwa yanzu tana buqatan fresh air fita sukai tareda Ana wadda suka saka takaisu grocery store sukai siyayyan shirme taxi ta dawo dasu.
SANAAH hannu ta saka a girkin gidan sbd ta dan ragewa kanta zaman suka ringa dan fira da Ana fammah daga baya joining dinsu tayi sbd jin kaman itama kadaicin nan bazata iyaba.
Sai yamma sosai suka gama suka tafi daki kowa yayi wanka sukai sallar magrib suna gamawa SANAAH ta fita da kanta taje har bangaren Ya Al'amin tana ganin motarsa ta tabbatarda yana nan dan haka bugawa tayi babu jimawa aka bude,
shine da kansa yana sanye da kayan sanyi a jikinsa yana waya da Mommy dan haka shigowa tayi tana karban wayar suna magana.
Sun dan jima suna wayar kafin aka kaiwa Dr Mum da Maamah dikansu suka gaisa tukuna suka kashe.
Miqewa tayi tana kallan bangaren nasa da tsarinsa yake daban na namijin da sam bayason kyale kyale da class komai gwananin shaawa gashi komai nasa brown ne duk da ba duka ba amma kusan komai.
Janyosa tayi suka fito zuwa can bangaren dan suci abincin daren a tare dan haka koda suka shigo fammah na fitowa sanyeda doguwan riga mara ado mara kuma nauyi da hula akai ta kallesu daidai yana kallo gurinta shima idanuwansu suka hadu ya sake murmushi mai kyau yace
"Hi Doc,
Yaya gidan?"
Kallansa tayi tana dan murmushin daya fito sbd batasan yazataiba da idanuwan da suka hada tace
"Alhamdllh,yaya aiki,
Zakai dinner damu kenan"
Isa sukai gurin cin abincin yana cewa
"Yep,zan gwada cin abincin yan matan Fleet i hope i don't end up in hospital"
A tare suka kallesa suna dariya bama tareda sun sanda sunyi hakanba SANAAH tace
"Ya Al'amin ka manta da girkina ka xama babba"
Wani kallo ya mata yana dariya mai dan karfi yana kallanta zaiyi magana fammah tace
"Yes that's a bitter fact Ya Al'amin kada kace komai"
Hannuwansa ya daga alaman ya yadda baida abin cewa kuma suka isa suka zazzauna.
Abincin suka ci Fammah tai serving nasa yana kallan yanda take komai a natse harta gama ta zauna SANAAH kuwa itace tai serving nata kafin tayi na kanta.
Suna gamawa dole suka fita ya kaisu wani gurin da basu fi 40min ba sika dawo.
Washe gari haka suka wuni duk da yadan basu time dinsa sosai sai yamma ya fita.
Kwana biyar suka share basu ga fleet ba basuji duriyarsa ba ya basu dukkanin time din dasuke buqata na warware da juna batareda shiga ba sbd kowacensu rayuwarsa ce.
Ita kanta SANAAH dik da tana tsananin kewan ganinsa taji dadin space din daya basu sbd kada tayi abinda zata taba zuciyar fammah da suke kokarin komawa kaman baya dan yanxu suna magana sosai hakama basu taba sake tado maganar komaiba ta baya.
Ya Al'amin kansa sbd su samu time da junansu sosai da kyau yasaka yake basu time din kuma tinda ya fahimci sun samu fahimtar sai yafara kokarin basu time yana nuna musu kulawansa su dukan da kaunarsa da tattalinsa wanda Fammah take jin hakan sosai sbd bata saba da kauna da irin wannan tattalinba na 'dan uwa sbd ita kadaice batad yaya ko kani ko daya koda na dangi ne.
Ranar da suka cika sati daya cif a da zuwa tini SANAAH taji tanason kiran Dad din famman amma kuma tana hana kanta sbd fammah amma zuciyarta tsananin son jin ko muryansa ne take a yanxu obsession dinta na kallan fuskansa a cikin fammah ya fara taso mata wanda kuma ayanxu fammah data riga tasan komai bazata iya kallanta kaman baya duk da ko yanxu din tanayi amma kunyar fammah bata barinta tai mata kallan daya wuce a taqaice.
Da safe bayan sun gama breakfast Al'amin zai fita office yana sanye da navy blue Armani suite ta fito ta samesa ya dakata yana kallanta dan zai fito kenan ta miqa masa hannunta tana cewa
"Ya Al'amin zan kirasa pls"
Fuskanta ya kalla tana dan sanyi kaman wadda batada lafiya.
Numfashi ya sauke sbd daman kullum Fleet yana waya dashi yana jin lafiyansu.
Wayarsa ya fidda ya saka mata kiransa tareda miqa mata wayar yana barin palon ya koma bedroom dinsa dauko laptop dinsa daya bari.
Saida wayar ta kusan yankewa kafin aka daga cikin wata nutsatsiya kammiyar murya aka daga da ambatar sunan Al'amin din.
Ratsa kunnenta da wayar take kai muryan tayi ahankali ta sakata dago idanuwanta ahankali tai shiru tana kasa cewa komaiba sbd rasa kalman fara fada.
Shirun da akai din da saukan ajiyan zuciyarta me sanyi dayaji can qasa ya sakasa dago nasa idanuwan cikin nutsuwa da tsantsar samun wata kwanciyan hankali da kamewa taci daukan sautinsa kai tsaye yace
"How have you been SANAAH KHALIL"
Wani sabon numfashi taja mai tsananin sanyi tareda jin deep voice din tasa har cikin kanta bata iya cewa komaiba sai data dan sake sauke ajiyan zuciya tace
"Byee"
Kashe wayar tayi daidai fitowan Al'amin ta miqa masa tana juyawa ta fice sbd kenan yana kalau amma baizo ba bai nemesu ba dan haka batada abin fada.
#MAMUH
09033181070
[19/06, 3:58 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
129
Tana baro bangaren Ya Al'amin din ta nufo nasu tana shiga fammah na daki dan haka bata shiga ba palo tayi zamanta tana dan dora idanuwanta a tv da fara kallan da bama wai hankalinta yana kai duka bane kuma idan ta shiga daki a wannan lokacin zata iya kasa kallan fammah wadda zata fahimci kai tsaye itama akwai wani abin.
Sai lokacin sallah ta tashi taje daki tayi alwala da sallah tana gamawa ta hau gado ta bude Qur'an a ipad din fammah tafara karatu tsawon lokaci kafin ta gama sai ta kwanta bacci ya dauketa.
Sai yamma ta farka tai sallah ta nufi kitchen ta tadda Ana na dan aiki sama sama ta janyo kujera ta zauna tana bude drink din data dauko a fridge tana fara sha ahankali da spiced spaghettin da aka dafa da rana tana ci suna dan magana sama sama.
Tana gamawa hannu ta saka snacks din da Ana ke hadawa dan gasawa tana sake qara hada wasu ma.
Kamshin gashin na fara fitowa fammah ta shigo kitchen din tana kallan abinda sukeyi ta saka hannu tana ci suna tambayarta yaya taste din.
Jin idanuwansa akanta ya sakata juyowa ahankali amma akan SANAAH ta saukar da idanuwanta sbd jin a labarin komai data fada masa bata fada masa wutar da Mum ta saka musu ba harda mahaifiyarsa a ciki ta boye hakan dan haka tayi shiru.
Shi kuwa kiran sunan famman yayi ta dawo ta zauna har lokacin kallan SANAAH takeyi cikeda jin wani nauyi ya dabaibayeta har a kirjinta.
Bude baki yayi yana dan kallan famman ya fara bata hakuri da kansa a matsayinsa na wanda shima kaman mai laifin ne gareta tinda shine ya bada auren SANAAH ga Fleet duk da baisan an boye hakan ba kuma shi a gurinsa duka wannan abin ba abin tayarda hankula bane tinda dai aure ne akai kuma ba wai wata haram ba hakama tin farko baisan meyasa ma aka boye dinba amma koma menene tinda ita famman na ganin anyi laifi ya bata hakuri sbd komai ya wuce.
Sanyi jikinta ya danyi sbd abinda ya fada mata kansa tsaye da nuna duka wannan abinda kowa keyi ba komai bane tinda dai auren ba rabuwa zaiyiba kuma tinda daman kansu a hade yake su hakuri suci gaba da tafiya a hakan bazasu ma ji komai ba ko jin wani banbanci baya da yanzu.
Bai basu daman wata magana ba ya sako wata maganar wadda ta rufe waccan yana kokarin sauya yanayin da ganin kowacensu ta dan sake ta dawo normal.
Yanda ya ringa magana da kowacensu yana hade zance ya saka suka ringa amsawa suna shiga zancen da juna bama tareda sunsan suna hakan ba duk da babu irin wannan sakewan amma sun dan warware da yanayin.
Sai 1 yabar gidan ya fice ya tafi harkan gabansa yana barinsu su sake hutawa.
Bayan tafiyarsa sunyi sallah SANAAH ta sake kallan Fammah bata gaza ba ta sake neman afuwanta wadda wannan karan ta amsata ta kuma bar maganar kaman yanda take fatar ta baro matsalolin komai da damuwan.
Sanyi SANAAH taji tareda samun nutsuwa da saukan nauyi a kirjinta dik da tasan ba lallai yanzu su koma yanda suke ba lokaci daya amma insha Allah tana fatan su koma daidai dan haka bazata takura famman ba zata bi ahankali da kokarin dawo da communication a tsakaninsu.
Ita SANAAH batada waya haryanzu kuma a hakan ma yafi mata duk da tasan dole rayuwar saida waya a yanxu amma for now zata huta da wayar.
Itama fammah sbd batason jin tashin hankali sai batada niyar amfani da waya a yanxu dan haka wuni sukai suna kallo duk da bawai damunsu yayiba karshe ma ciye ciye sikai suna kokarin jan Ana a jiki wadda itama takeda kokarin aiki.
Sai dare Ya Al'amin ya dawo yayi shirinsa cikin kayan zaman gida black ya shigo bangaren nasu yana fidda kamshi me sanyi kafafunsa sanye da slippers da suka fidda hasken kafafunsa sosai yayi musu ordern abubuwan ci da dama baici a cikinsu ba ana kawowa yai musu saida safe ya tafi sbd yanada kamewa sosai ba laifi duk da yanada sakewa da nuna kulawa sosai da iya tattali amma akwai kamun kai dan haka baya wani zama a cikinsu.
Washe gari ma very late ya shigo suka gaisa ya fita office yanada aiki a gabansa dan haka har waje SANAAH ta biyosa suna sake magana da time sosai datakeson ya basu sbd sunfara jin kadaici gashi tsit ko a waya basu ji Dad din fammah wanda ayanxu hankalinta ya koma akansa tana mamakin yanda ya sharesu.
Ko data dawo ciki fammah da itama zuwa yanzu tana buqatan fresh air fita sukai tareda Ana wadda suka saka takaisu grocery store sukai siyayyan shirme taxi ta dawo dasu.
SANAAH hannu ta saka a girkin gidan sbd ta dan ragewa kanta zaman suka ringa dan fira da Ana fammah daga baya joining dinsu tayi sbd jin kaman itama kadaicin nan bazata iyaba.
Sai yamma sosai suka gama suka tafi daki kowa yayi wanka sukai sallar magrib suna gamawa SANAAH ta fita da kanta taje har bangaren Ya Al'amin tana ganin motarsa ta tabbatarda yana nan dan haka bugawa tayi babu jimawa aka bude,
shine da kansa yana sanye da kayan sanyi a jikinsa yana waya da Mommy dan haka shigowa tayi tana karban wayar suna magana.
Sun dan jima suna wayar kafin aka kaiwa Dr Mum da Maamah dikansu suka gaisa tukuna suka kashe.
Miqewa tayi tana kallan bangaren nasa da tsarinsa yake daban na namijin da sam bayason kyale kyale da class komai gwananin shaawa gashi komai nasa brown ne duk da ba duka ba amma kusan komai.
Janyosa tayi suka fito zuwa can bangaren dan suci abincin daren a tare dan haka koda suka shigo fammah na fitowa sanyeda doguwan riga mara ado mara kuma nauyi da hula akai ta kallesu daidai yana kallo gurinta shima idanuwansu suka hadu ya sake murmushi mai kyau yace
"Hi Doc,
Yaya gidan?"
Kallansa tayi tana dan murmushin daya fito sbd batasan yazataiba da idanuwan da suka hada tace
"Alhamdllh,yaya aiki,
Zakai dinner damu kenan"
Isa sukai gurin cin abincin yana cewa
"Yep,zan gwada cin abincin yan matan Fleet i hope i don't end up in hospital"
A tare suka kallesa suna dariya bama tareda sun sanda sunyi hakanba SANAAH tace
"Ya Al'amin ka manta da girkina ka xama babba"
Wani kallo ya mata yana dariya mai dan karfi yana kallanta zaiyi magana fammah tace
"Yes that's a bitter fact Ya Al'amin kada kace komai"
Hannuwansa ya daga alaman ya yadda baida abin cewa kuma suka isa suka zazzauna.
Abincin suka ci Fammah tai serving nasa yana kallan yanda take komai a natse harta gama ta zauna SANAAH kuwa itace tai serving nata kafin tayi na kanta.
Suna gamawa dole suka fita ya kaisu wani gurin da basu fi 40min ba sika dawo.
Washe gari haka suka wuni duk da yadan basu time dinsa sosai sai yamma ya fita.
Kwana biyar suka share basu ga fleet ba basuji duriyarsa ba ya basu dukkanin time din dasuke buqata na warware da juna batareda shiga ba sbd kowacensu rayuwarsa ce.
Ita kanta SANAAH dik da tana tsananin kewan ganinsa taji dadin space din daya basu sbd kada tayi abinda zata taba zuciyar fammah da suke kokarin komawa kaman baya dan yanxu suna magana sosai hakama basu taba sake tado maganar komaiba ta baya.
Ya Al'amin kansa sbd su samu time da junansu sosai da kyau yasaka yake basu time din kuma tinda ya fahimci sun samu fahimtar sai yafara kokarin basu time yana nuna musu kulawansa su dukan da kaunarsa da tattalinsa wanda Fammah take jin hakan sosai sbd bata saba da kauna da irin wannan tattalinba na 'dan uwa sbd ita kadaice batad yaya ko kani ko daya koda na dangi ne.
Ranar da suka cika sati daya cif a da zuwa tini SANAAH taji tanason kiran Dad din famman amma kuma tana hana kanta sbd fammah amma zuciyarta tsananin son jin ko muryansa ne take a yanxu obsession dinta na kallan fuskansa a cikin fammah ya fara taso mata wanda kuma ayanxu fammah data riga tasan komai bazata iya kallanta kaman baya duk da ko yanxu din tanayi amma kunyar fammah bata barinta tai mata kallan daya wuce a taqaice.
Da safe bayan sun gama breakfast Al'amin zai fita office yana sanye da navy blue Armani suite ta fito ta samesa ya dakata yana kallanta dan zai fito kenan ta miqa masa hannunta tana cewa
"Ya Al'amin zan kirasa pls"
Fuskanta ya kalla tana dan sanyi kaman wadda batada lafiya.
Numfashi ya sauke sbd daman kullum Fleet yana waya dashi yana jin lafiyansu.
Wayarsa ya fidda ya saka mata kiransa tareda miqa mata wayar yana barin palon ya koma bedroom dinsa dauko laptop dinsa daya bari.
Saida wayar ta kusan yankewa kafin aka daga cikin wata nutsatsiya kammiyar murya aka daga da ambatar sunan Al'amin din.
Ratsa kunnenta da wayar take kai muryan tayi ahankali ta sakata dago idanuwanta ahankali tai shiru tana kasa cewa komaiba sbd rasa kalman fara fada.
Shirun da akai din da saukan ajiyan zuciyarta me sanyi dayaji can qasa ya sakasa dago nasa idanuwan cikin nutsuwa da tsantsar samun wata kwanciyan hankali da kamewa taci daukan sautinsa kai tsaye yace
"How have you been SANAAH KHALIL"
Wani sabon numfashi taja mai tsananin sanyi tareda jin deep voice din tasa har cikin kanta bata iya cewa komaiba sai data dan sake sauke ajiyan zuciya tace
"Byee"
Kashe wayar tayi daidai fitowan Al'amin ta miqa masa tana juyawa ta fice sbd kenan yana kalau amma baizo ba bai nemesu ba dan haka batada abin fada.
#MAMUH
09033181070
[19/06, 3:58 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
129
Tana baro bangaren Ya Al'amin din ta nufo nasu tana shiga fammah na daki dan haka bata shiga ba palo tayi zamanta tana dan dora idanuwanta a tv da fara kallan da bama wai hankalinta yana kai duka bane kuma idan ta shiga daki a wannan lokacin zata iya kasa kallan fammah wadda zata fahimci kai tsaye itama akwai wani abin.
Sai lokacin sallah ta tashi taje daki tayi alwala da sallah tana gamawa ta hau gado ta bude Qur'an a ipad din fammah tafara karatu tsawon lokaci kafin ta gama sai ta kwanta bacci ya dauketa.
Sai yamma ta farka tai sallah ta nufi kitchen ta tadda Ana na dan aiki sama sama ta janyo kujera ta zauna tana bude drink din data dauko a fridge tana fara sha ahankali da spiced spaghettin da aka dafa da rana tana ci suna dan magana sama sama.
Tana gamawa hannu ta saka snacks din da Ana ke hadawa dan gasawa tana sake qara hada wasu ma.
Kamshin gashin na fara fitowa fammah ta shigo kitchen din tana kallan abinda sukeyi ta saka hannu tana ci suna tambayarta yaya taste din.