Sashe 42
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da wannan aka qarasa wayuwar gari a jeerahs dan haka koda mommy ta farfado da kansa akai masa iso har bangarensu ya bata hakuri a cikin kunya da qanqantar da kai akan abinda Samad yayi kafin ya dago ya kalleta yace
"Kuma ina neman izininki a matsayinki na mahaifiyarta zan aurar da ita ayau dinnan idan har kin amince"
Shiru mommy tayi kafin ta dago ta bude baki a natse da sanyi tace
"Kaine Uba a gareta yanzu duk hukuncin daka yanke akanta zamuyi fatan alkhairi ne kawai"
Numfashi ya sauke tareda mata godiyan girman data basa dan haka da kansa ya rarrashi SANAAH data kasa dawowa daidai tana cikin firgici har lokacin ya fice.
Shiru shiru babu zancen komai ba aiken kira daga garesa gurin su hajiya da Samad din dan haka suka sake katsewa da shakka da tsoron me zasu fuskanta har gari ya waye shiru aka kuma kwana shiru.
Ranar da akai kwana na uku cif da lamarin kuma ranar ta kama ranar jumaa a ranar duniya ba zato ba tsammani ta shedar da auren bazata na wanda baa taba tinanin aurensa a yanxu ba sbd tsarin rayuwarsa dayake baturen asali kuma wanda kaman baida sauran kowace alaqa da Nigeria bare aure a cikinta wato FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH of the navy wanda akai baya qasar bada saninsa ba a bisa hukuncin mahaifinsa daya isa dashi ya kuma nuna ikonsa akansa.
AN DAURA AUREN FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH da SANAAH KHALIL IBRAHIM akan sadaki dubu dari biyu kacal bada yawa ba sbd kwatanta yanda yafi dacewa a daurin kowane aure da sadaki qalilan,
Alh AbdulAziz Jeerah qanin Dad tin na baya da baya qasar shine ya iso a daren jiyan ya karba wa Fleet Admiral Auren SANAAH KHALIL a hannun Dad Jeerah wanda aka daura dubban mutane suka shaida tareda taqaita komai a tsare a hankali kwance kuma a cikin girma da gata da ilimin addini dana zallan boko.
Bayan daurin auren wanda Al'amin ya shedar a waya sbd Kabeer ya halasta sujjada yayiwa Allah godiyar sheda wannan ranar da jin wani nauyi ya sauka a kirjinsa na ganin ranar da aka daurawa SANAAH dinsa aure.
#MAMUH
09033181070
[04/05, 10:22 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
41
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Mommy dake zaune tana jin nauyin danne da kirjinta sbd tinda abin ya faru ta rasa walwala da farin cikinta dan halinda SANAAH take ciki har lokacin ya zama kaman yana neman tabata kiran Al'amin ne ya shigo wayarta ta kalli wayar tareda zuba mata ido harta kusa yankewa tukuna ta sauke numfashi me dumi tana tattaro nutsuwa da walwalan dole ta sakawa kanta dan kada ya san abinda ya faru sun boye masa sbd kawai kwanciyan hankalinsa ta dauka a natse tareda ambatar sunansa cikin kulawa.
Da wani irin farin ciki dayake basa nutsuwa mai karfi yace
"Mommy an angama daurin auren SANAAH"
Ajiyan zuciya ya sauke mai sauti yana fidda sautin murmushin daya saka nauyin dake kirjin nata itama jin ya fada ya sauka da sanyi da farin ciki mai hadeda nutsuwa.
Bude baki tayi komai yana wucewa lokaci daya daga gareta tace
"Allah ya sakawa auren Albarka da farin ciki mai dorewa a cikinsa har mutuwa ya saka aure ne dasai mutuwa ce zata rabasu ya kuma bata kariya da aminci itada mijinta"
"Amin,Amin" Yaya Al'amin ke furtawa cikin farin cikin da jin dadin daya rasa inda zai saka ransa sbd burinsa mafi girma a duniya tinda ya zama uba ga ahalinsa shine aurar da SANAAH cikin mutunci da martaba da gata kuma duka burin ya cika duk da ba shine ya aurar da ita da hannunsa ba yana jin kaman shi dinne sbd girmansa na matsayinsa da Dad jeerah ya basa na saida ya tambaya izininsa da tambayar auren daga garesa ya bada ya amince tukuna.
Aure ne da akai da wanda ya isa haihuwan SANAAH din koma ya haifeta tinda yana da 'yar datake shakeru daidai da ita amma bai damuba sbd yasan waye shi a baya a shekarun baya kuma yasan Auren da Dad ya daurawa SANAAH bazata taba wulaqanta ba a gurin dattijo Fleet admiral RAHEEM JEERAH kodan uwarta da Maamah da zata ji auren daga daga idan Allah yasa tana lafiya a raye.
Bude baki yayi a natse yace
"Mommy tinda SANAAH din bata san da cikakkiyar maganar aurenba ki mata nasiha ki fahimtar da ita hakan shine nutsuwan da zamu samu mu dukanmu akan mutumin dayake bibiyarta gashi kuna guri daya dashi gashi a yanxu duka a karkashin mutum daya muke dan haka aurar da ita shine babbar kariyar da zaa bata a hanasa sake binta matiqar ya san hakkin Allah da kiyaye fushin Allah akansa din,
Mudai muna farin ciki munyi murna da samun nutsuwan zuciya da hakan dan haka itama sauki da walwala da nutsuwan da zata bawa kanta shine amincewa da karban kaddararta hannu bibbiyu da rashin kowace damuwa tinda daman babu wani datake so ko yake sonta a qasa dan haka auren wadda baka sani ba bazai zama damuwa ba ko illa,Allah ya sakawa auren albarka me dorewa"
"Amin" mommy tace tana sake jin gamsuwa da nutsuwa da duka kalamansa dan haka damuwanta da rashin walwalanta ta qarasa yayewa yana mayewa da farin ciki sosai duk da batada wanda zata nunawa ko inda zata ta nuna daga ita sai safiya suka fara bayyanarda farin cikinsu hankali kwance.
SANAAH duka wannan abin har lokacin tana dakinta bata fitowa ta dawo hayyacinta amma tsoro da jin komai na gidan da rayuwar ya fita zuciyarta tanajin duniyarta ta riga ta juye ta zama abar tsoro sbd babu inda zata ta samu nutsuwar farautarta da Samad yakeyi.
Tana cikin damuwa mai tsananin gaske da ko a dakinta wani lokacin motsi mai tsayi tsoro yake sakata,
Safiya ce ta hada mata abinci lafiyayye a tray takawo mata dakin kaman yanda ta saba sedai yau fuskanta cike take da farin ciki da walwala sabanin kwanakin da itama take cikin tsoro da fargaban data ganin harsu masu aiki ma zasu iya fuskantar hakan.
Dago idanuwanta masu kyau da sukai fayau sukai laushi da mutuwan jiki tayi ta saukesu a kan safiya data ajiye babban tray din akan table tana tana dagowa ta kalleta da kulawa tace
"Ki daure dan Allah kici kadan"
Bata iya cewa komaiba dan gyada mata kai tayi cikin rashin kuzari tana zaune a tsakiyar gadonta rabin jikinta a rufe sanye da wata riga mara hannu fatar jikinta sai daukan ido take sbd haske da lafiya.
Zuba mata komai safiya tayi ta juya ta fice taje ta kawo mata iced coffee datasan tanaso ta sake juyawa ta fice.
Bata motsaba daga inda take tsawon mintina sai ga mommy ta bude dakin ta shigo itama cikeda nutsuwa da walwala da kulawa ta qaraso har bakin gadon ta zauna tana kallan SANAAH din wadda tana ganin Mommy idanuwanta sukai ciko da hawaye jikinta na sake sakewa.
Kamota mommy tayi da kulawa da kauna ta janyota jikinta ta rungume tana dan shafa kanta dayake a bude ba komai akai ta bude baki da sigar rarrashi da bata nutsuwa tace
"SANAAH ki nutsu kiji abinda zan fada miki,
Kinsan dai a yanzu duniya bayan ni da yayanki bakida mai girman matsayi bayan Alh jeerah ko??
Damu dashi a yanxu mune muke da tsabanin son baki kariya a rayuwar nan kuma mune zamuyi duk abinda zamuyi dan baki kariya da rayuwa me aminci,
Burina da yayanki a koyaushe shine baki kariya ta hanyar aurar dake cikin aminci da martaba wanda har yau wannan burin shine mafi girman buri a zukatanmu...
To Allah ayau ya cika mana hakan,
Abinda ya faru yanzu ya saka Alhaji jeerah Aurar dake ga babban 'dansa wanda yake tamkar uba ga Samad wanda duk duniya shi Samad yakejin kaman zai bauta masa da hakan mai yiyuwa ne dan kawai ya baki kariya ta har abada daga Samad din kuma insha Allah kin sameta dan haka ni da yayanki munyi naam mun aminta mun kuma samu nutsuwa da farin ciki da hakan,
"Kuma ina neman izininki a matsayinki na mahaifiyarta zan aurar da ita ayau dinnan idan har kin amince"
Shiru mommy tayi kafin ta dago ta bude baki a natse da sanyi tace
"Kaine Uba a gareta yanzu duk hukuncin daka yanke akanta zamuyi fatan alkhairi ne kawai"
Numfashi ya sauke tareda mata godiyan girman data basa dan haka da kansa ya rarrashi SANAAH data kasa dawowa daidai tana cikin firgici har lokacin ya fice.
Shiru shiru babu zancen komai ba aiken kira daga garesa gurin su hajiya da Samad din dan haka suka sake katsewa da shakka da tsoron me zasu fuskanta har gari ya waye shiru aka kuma kwana shiru.
Ranar da akai kwana na uku cif da lamarin kuma ranar ta kama ranar jumaa a ranar duniya ba zato ba tsammani ta shedar da auren bazata na wanda baa taba tinanin aurensa a yanxu ba sbd tsarin rayuwarsa dayake baturen asali kuma wanda kaman baida sauran kowace alaqa da Nigeria bare aure a cikinta wato FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH of the navy wanda akai baya qasar bada saninsa ba a bisa hukuncin mahaifinsa daya isa dashi ya kuma nuna ikonsa akansa.
AN DAURA AUREN FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH da SANAAH KHALIL IBRAHIM akan sadaki dubu dari biyu kacal bada yawa ba sbd kwatanta yanda yafi dacewa a daurin kowane aure da sadaki qalilan,
Alh AbdulAziz Jeerah qanin Dad tin na baya da baya qasar shine ya iso a daren jiyan ya karba wa Fleet Admiral Auren SANAAH KHALIL a hannun Dad Jeerah wanda aka daura dubban mutane suka shaida tareda taqaita komai a tsare a hankali kwance kuma a cikin girma da gata da ilimin addini dana zallan boko.
Bayan daurin auren wanda Al'amin ya shedar a waya sbd Kabeer ya halasta sujjada yayiwa Allah godiyar sheda wannan ranar da jin wani nauyi ya sauka a kirjinsa na ganin ranar da aka daurawa SANAAH dinsa aure.
#MAMUH
09033181070
[04/05, 10:22 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
41
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Mommy dake zaune tana jin nauyin danne da kirjinta sbd tinda abin ya faru ta rasa walwala da farin cikinta dan halinda SANAAH take ciki har lokacin ya zama kaman yana neman tabata kiran Al'amin ne ya shigo wayarta ta kalli wayar tareda zuba mata ido harta kusa yankewa tukuna ta sauke numfashi me dumi tana tattaro nutsuwa da walwalan dole ta sakawa kanta dan kada ya san abinda ya faru sun boye masa sbd kawai kwanciyan hankalinsa ta dauka a natse tareda ambatar sunansa cikin kulawa.
Da wani irin farin ciki dayake basa nutsuwa mai karfi yace
"Mommy an angama daurin auren SANAAH"
Ajiyan zuciya ya sauke mai sauti yana fidda sautin murmushin daya saka nauyin dake kirjin nata itama jin ya fada ya sauka da sanyi da farin ciki mai hadeda nutsuwa.
Bude baki tayi komai yana wucewa lokaci daya daga gareta tace
"Allah ya sakawa auren Albarka da farin ciki mai dorewa a cikinsa har mutuwa ya saka aure ne dasai mutuwa ce zata rabasu ya kuma bata kariya da aminci itada mijinta"
"Amin,Amin" Yaya Al'amin ke furtawa cikin farin cikin da jin dadin daya rasa inda zai saka ransa sbd burinsa mafi girma a duniya tinda ya zama uba ga ahalinsa shine aurar da SANAAH cikin mutunci da martaba da gata kuma duka burin ya cika duk da ba shine ya aurar da ita da hannunsa ba yana jin kaman shi dinne sbd girmansa na matsayinsa da Dad jeerah ya basa na saida ya tambaya izininsa da tambayar auren daga garesa ya bada ya amince tukuna.
Aure ne da akai da wanda ya isa haihuwan SANAAH din koma ya haifeta tinda yana da 'yar datake shakeru daidai da ita amma bai damuba sbd yasan waye shi a baya a shekarun baya kuma yasan Auren da Dad ya daurawa SANAAH bazata taba wulaqanta ba a gurin dattijo Fleet admiral RAHEEM JEERAH kodan uwarta da Maamah da zata ji auren daga daga idan Allah yasa tana lafiya a raye.
Bude baki yayi a natse yace
"Mommy tinda SANAAH din bata san da cikakkiyar maganar aurenba ki mata nasiha ki fahimtar da ita hakan shine nutsuwan da zamu samu mu dukanmu akan mutumin dayake bibiyarta gashi kuna guri daya dashi gashi a yanxu duka a karkashin mutum daya muke dan haka aurar da ita shine babbar kariyar da zaa bata a hanasa sake binta matiqar ya san hakkin Allah da kiyaye fushin Allah akansa din,
Mudai muna farin ciki munyi murna da samun nutsuwan zuciya da hakan dan haka itama sauki da walwala da nutsuwan da zata bawa kanta shine amincewa da karban kaddararta hannu bibbiyu da rashin kowace damuwa tinda daman babu wani datake so ko yake sonta a qasa dan haka auren wadda baka sani ba bazai zama damuwa ba ko illa,Allah ya sakawa auren albarka me dorewa"
"Amin" mommy tace tana sake jin gamsuwa da nutsuwa da duka kalamansa dan haka damuwanta da rashin walwalanta ta qarasa yayewa yana mayewa da farin ciki sosai duk da batada wanda zata nunawa ko inda zata ta nuna daga ita sai safiya suka fara bayyanarda farin cikinsu hankali kwance.
SANAAH duka wannan abin har lokacin tana dakinta bata fitowa ta dawo hayyacinta amma tsoro da jin komai na gidan da rayuwar ya fita zuciyarta tanajin duniyarta ta riga ta juye ta zama abar tsoro sbd babu inda zata ta samu nutsuwar farautarta da Samad yakeyi.
Tana cikin damuwa mai tsananin gaske da ko a dakinta wani lokacin motsi mai tsayi tsoro yake sakata,
Safiya ce ta hada mata abinci lafiyayye a tray takawo mata dakin kaman yanda ta saba sedai yau fuskanta cike take da farin ciki da walwala sabanin kwanakin da itama take cikin tsoro da fargaban data ganin harsu masu aiki ma zasu iya fuskantar hakan.
Dago idanuwanta masu kyau da sukai fayau sukai laushi da mutuwan jiki tayi ta saukesu a kan safiya data ajiye babban tray din akan table tana tana dagowa ta kalleta da kulawa tace
"Ki daure dan Allah kici kadan"
Bata iya cewa komaiba dan gyada mata kai tayi cikin rashin kuzari tana zaune a tsakiyar gadonta rabin jikinta a rufe sanye da wata riga mara hannu fatar jikinta sai daukan ido take sbd haske da lafiya.
Zuba mata komai safiya tayi ta juya ta fice taje ta kawo mata iced coffee datasan tanaso ta sake juyawa ta fice.
Bata motsaba daga inda take tsawon mintina sai ga mommy ta bude dakin ta shigo itama cikeda nutsuwa da walwala da kulawa ta qaraso har bakin gadon ta zauna tana kallan SANAAH din wadda tana ganin Mommy idanuwanta sukai ciko da hawaye jikinta na sake sakewa.
Kamota mommy tayi da kulawa da kauna ta janyota jikinta ta rungume tana dan shafa kanta dayake a bude ba komai akai ta bude baki da sigar rarrashi da bata nutsuwa tace
"SANAAH ki nutsu kiji abinda zan fada miki,
Kinsan dai a yanzu duniya bayan ni da yayanki bakida mai girman matsayi bayan Alh jeerah ko??
Damu dashi a yanxu mune muke da tsabanin son baki kariya a rayuwar nan kuma mune zamuyi duk abinda zamuyi dan baki kariya da rayuwa me aminci,
Burina da yayanki a koyaushe shine baki kariya ta hanyar aurar dake cikin aminci da martaba wanda har yau wannan burin shine mafi girman buri a zukatanmu...
To Allah ayau ya cika mana hakan,
Abinda ya faru yanzu ya saka Alhaji jeerah Aurar dake ga babban 'dansa wanda yake tamkar uba ga Samad wanda duk duniya shi Samad yakejin kaman zai bauta masa da hakan mai yiyuwa ne dan kawai ya baki kariya ta har abada daga Samad din kuma insha Allah kin sameta dan haka ni da yayanki munyi naam mun aminta mun kuma samu nutsuwa da farin ciki da hakan,