Sashe 120
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Motocin fleet kuwa a jere suka bi bayan Motar Dad wanda shima shine mai tuqin cikin wata mahaukaciyar gudu idanuwansa kallo daya zakai musu kaji jikinka ya dauki rawa sbd rashin kyan ganinsu.
Su imran ne suka bi bayansa da wata motar sbd tsaro dan haka Motocin a jere suke da wani irin gudun da dik inda suka wuce sai ansan Jeerahs ba lafiyaba.
Dr Mum da Maamah ne suka saka Meenah a daki ta karfi duk da kaman tafi karfinsu sbd wani irin karfi ne yake taso mata kusan duka kayansu ta yaga musu da karfin gaske suka sakata suka rufe da key suna jin tanata fasa komai na dakin tana kiran sunan kowannensu da cewa wlh saina kashe SANAAH da duk wanda yasan da alaqar kaf duniya.
Dr Mum da Maamah kai tsaye hankali tashe ko kaya basu sauyaba hijabs kawai suka doro dogo akan kayansu suka fito sai asibitin jikin kowannensu yana rawa da wata faduwan gaba da tashin hankalin kada wani abi ya samu SANAAH da cikin jikinta.
Mommy datake cikin tsananin damuwa da tashin hankalin itama ita aka bari da fammah wadda ta shafawa ruwa yafi so biyar amma bata farfado ba dan haka hankalinta ya qara tashi jikinta na tsananta rawa ta rungume famman tana ta sake kiranta da rawar murya tana sake shafa mata ruwa.
Acan asibiti kuwa Dad jeerah na isa motar Mr Sideeq ce a bayan tasa dan haka da gudun gaske ya shiga ciki ya kirawo dr bushrat wadda ta fito da nurses da masu daukan SANAAH din aka fiddota cikin gaggawa daidai nan motar fleet ta parker shima ya fito kawai sedai imran ne ya iso da sauri ya rufe motar daya bari buden ya kashe ya zare key yabi bayansu.
Take akai clearing gurin aka sallami wainda aka gama dasu aka sallami duk wanda ba patient ba daga gurin emergency din tayi tsit securities din fleet suka tare gurin babu me sake shiga idan ba doctors ko nurses ba.
Imran ne ya gyara gurin zaunawan su Fleet din da Dad da aka tanada suka zauna su biyu kadai babu wanda ya furta kalma ko daya shiru gurin yayi musamman da kowannensu maganarsa bame yiyiwa bane a halinda suke ciki dan Raheem har lokacin jikinsa jijjiga yake hannuwansa ya saka a aljihun wandan dayake jikinsa a zaune sbd yanda shi kansa yasan jijjigar da jikinsa yake zai iya komai a lokacin.
Dad kuwa idanuwansa ne suke bayyanarda asalin zallan fushin dayake cikeda kirjinsa da jininsa da bayajin yanada buqatan cewa komai sunyi yanda sukeso zasuga yanda yake so shima shiyasa ko Raheem din bai kalla ba dan kuwa haukar da matarsa take taqama da ita ba laifinta bane dama aka bata ta hakan dan haka mamaki zai basu matiqar wani abin ya samu SANAAH.
#MAMUH
09033181070
[16/06, 12:47 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
119
Fleet ma a yanda zuciya ta gama cinsa baya buqatan cewa komai ko aikata komai dan lamarin bazaiyi kyau ba dan hakane shima shirun yake yana fatan kada Allah ya kawo abinda Meenah zata bayyana a gabansa a daidai yanxu harma zuwa lokacinda zai dawo daidai dan kuwa a yanxu shi kansa yasan ba shi din bane komai mai muni zai iya faruwa.
Su Dr Mum ne suka iso cikin tashin hankali da tsananin damuwa kirjinta kaman zai fado kasa sbd bugawan dayake ba daidai ba tension din da sukaji ya daki jikinsu da kirjinsu na zaman da Dad da Fleet keyi a gurin ya daka babu wadda ta furta komai a cikinsu gurin zama aka tanadar musu suka zauna suma gurin ya sake daukan tsit manyan gynae doctors na asibitin na ciki da SANAAH.
Acan gida kuwa da qyar kafafuwa na rawa Hajiyar Samad ta isa palonta hannunta riqe da nasa suna shiga ta sakesa ta juyo tareda sauke masa wani mahaukacin lafiyayyan mari tana bude bakinta dayake rawa da jikinta na tsananin tsoro da tashin hankalin mutuwan data shaqa a hannun Meenah a rikice tace
"Bansan cikakken mahaukaci na haifa na shayar ba sai yau"
Wani kallo ya mata idanuwansa jajir yana jin duniyarsa gavaki daya ta kama da wuta ya mata wani kallo idanuwansa jajir sbd a lokacinda Meenah taso kashe SANAAH motsawa yayi da niyar shiga ciro SANAAH duk da tana cikin tsakanin rayuwa ko mutuwa daga shaqar da Meenah tai mata ta saketa bata iya ko hadiye yawu a rikice jikinta na wani irin rawa ta damqosa ta jasa da wani irin rudani sukabar gurin ko gani batayi sosai kafin an ankara dashi dan kuwa babban fatarta Allah yasa babu wanda ya lura dashi a gurin sbd idanuwan kowa ha rufe.
Wani tiriri da daci ya hadiye yana cewa
"To wai me kike nufi dani ne?
Na saka ido ina kallo SANAAH na rasata kenan ko me?
Haryanxu babu tabbacin Fleet ya karbeta hakama ni ko a hakan ina son aurenta yanzu"
Turesa hajiyar tayi ta wuce kanta na tsananin juyawa ta kafafunta har lokacin wata tsananin rawa sukeyi dan kuwa ta shaqu shaquwan data saddakar da rayuwa a hannun Meenah.
Shi kansa Samad din fitowa yayi yayi rai bace ya koma bangarensa yana jiran abinda zai biyo baya da safe.
SANAAH ta farfado amma da wani irin azababben ciwon mara mai tsananin gaske daya sakata cikin mawuyacin halinda duk yanda doctors suka tsaida cikin Allah bai nufa ba haka cikin ya zube akan idonsu wanda ya saka sai da aka buqaci jinin saka mata dan lamarin baixo da sauki ba sam jini mai yawan gaske ta zubar.
Lokacinda dr Akin ya fito ya kallesu da asalin sanyin jiki da tausayawa tareda rashin boye boye tinda aikinsu ne kuma dole haka kowa zai hakura ya rungumi kaddarar kallan fleet yayi yana tsayar da idanuwansa akansa da nutsuwa ya bude baki yace
"Saidai ayi hakuri amma cikin jikinta ya riga ya fita kuma tana buqatan jini da gaggawa"
Tsit gurin yayi babu wanda ya iya motsawa tsabar shock da wani irin baqin cikin duniya daya rufe gabaki dayansu Maamah hawaye ne masu zafin gaske suka gangaro mata ta sauke kanta ahankali dr Mum kuwa jajir idanuwanta sukai kirjinta yayi nauyin gaske har numfashinta na dan toshewa ta dan yaga wuyan hijabinta da hannunta daya sbd shaqewa dataji tana yi zufa na jiqota tako ina.
Fleet kuwa da saida ya sauka a airport ya samu sakon sakamakon SANAAH din daga dr bushrat wanda ta turo baizo ba sbd suna hanya dan haka yana sauka qasar Nigeria din sakon daya fara samu kenan wanda ya sakasa jin duniyarsa ta tsaya cak babu abinda yakeji bayan shiru da tsit sbd abu ne daya dade da cire rai da saddakar da sake samu har abada wato wani jinin nasa a duniya,
Zuciya da idanuwansa babu abinda sukaji duk duniya suna buqatan ji da gani bayan SANAAH KHALIL da cikinsa yake jikinta amma yana isowa abinda yafara cin karo dashi kenan zubewan cikin da baifi awa biyu da saninsa ba,
Rasa jininsa da baima kai ga tabawa ba bare tarbonsa duniya,
Tsatsonsa dana yarinyar datake breaking kowane record na rayuwarsa,
Tsatsonsa da macenda yakejinta a cikin jini da ruwan jikinsa....
Dago idanuwansa da suka tsananta rikicewa da mugun ja yayi gabaki daya ya kalli Dr Akin bai iya furta komaiba sai kalman
"Muje a bata jinin"
Miqewa yayi har lokacin babu wanda ya iya cewa komai musamman Dad jeerah da rintse idanuwansa kadai yayi ya budesu akan kofar dakin yana fidda numfashi daya mai zafin gaske.
Tashin hankalinsu komawa yayi zallan baqin ciki da damuwa mai tsananin gaske wadda bazasu taba mantawaba anan kowa yafara jin zafin kansa dana Meenah din amma dai babu karfin iya cewa komai sbd kusan hali da dabiar Fleet da mahaifinsa ta idan bacin rai da fushi yayi tsananin da zasu iya illa to basa cewa komai shiru shine abinda sukeyi sbd kaman shine yake bawa jininsu dake tafasa daman control kansu.
Jini aka saka mata na fleet din wanda yayi daidai ana gama saka mata ana kiran asuba dan haka Su Dad gavaki dayansu masalacci suka nufa su Dr Mum kuwa suna dakin.
Daga masallaci suna dawowa gari ya fara haske dan haka motar da zaa maida SANAAH din gida aka tanada ambulance mai kyau ta musamman suka dawo gida da ita anan doctors zasu dawo dubata duk da batama farfado ba yanda ya kamata ta farka amma bata wani hayyacinta ta sake komawa bacci doctors sun tabbatarda insha Allah data tashi shikenan babu wata sauran babbar matsala.
Koda suka iso JEERAHsV koina tsit dan haka kai tsaye bangaren mommy aka wuce da SANAAH sai baa kaita dakin Mommy ba aka kaita dakin Maamah wadda Dad ya kalla da kakkarfan hukuncinsa mai zafi sbd sai a lokacin ya bude baki yace
"A yanzu babu sauran abinda ya rage tsakaninta da 'danku,
Na yanke alaqarta dashi idan har akwai wanda zaiyi jayayya da hakan to wlh zaiga bacin raina da zai raba tsakani da yawa,
Bazance komaiba akan abinda 'yarku tayi sbd ba laifinta bane kune da danku masu laifin dan haka na yanke alaqarta dashi batada hadi dasu a yanzu dan haka duk abinda matarsa zatai yanzu shine zata shiga hurumin dayake nawa"
Yana gama fadan hakan ya wuce hanyar bangarensa yabar su Maamah din cikin sabuwar damuwa mai tsanani da tashin hankali,
Fleet kuwa baya buqatan ganin kowa kaf duniya kuma baa gabansa Dad ya yanke hukuncin ba dan haka bangarensa ya nufa kai tsaye ya shige wanda take imran ya saka aka bawa hanyar tsaro dan kuwa yau ko ms meenah bazaa taba barinta shiga ba haka Imran ya bada umarnin mai karfin gaske kafin ya nufi bangarensa dan kimtsawa tukuna yafara bada lafiyayyan binciken asalin abinda ya faru kafin Fleet ya dawo daidai ya jere masa bayanin komai na abinda ya faru din.
Fammah kuwa tin cikin dare ta farko ta dawo daidai amma ta kasa motsawa tana kwance shiru idanuwanta jajir tana hada tinanin abubuwa da dama da sai yanzu ne take gane menene maanarsu.
Irin kallan da SANAAH ke mata da abinda ya faru a Morocco da yanda SANAAH ta ringa kwana da mahaifinta suna guri daya amma basu taba ganewaba....
Su imran ne suka bi bayansa da wata motar sbd tsaro dan haka Motocin a jere suke da wani irin gudun da dik inda suka wuce sai ansan Jeerahs ba lafiyaba.
Dr Mum da Maamah ne suka saka Meenah a daki ta karfi duk da kaman tafi karfinsu sbd wani irin karfi ne yake taso mata kusan duka kayansu ta yaga musu da karfin gaske suka sakata suka rufe da key suna jin tanata fasa komai na dakin tana kiran sunan kowannensu da cewa wlh saina kashe SANAAH da duk wanda yasan da alaqar kaf duniya.
Dr Mum da Maamah kai tsaye hankali tashe ko kaya basu sauyaba hijabs kawai suka doro dogo akan kayansu suka fito sai asibitin jikin kowannensu yana rawa da wata faduwan gaba da tashin hankalin kada wani abi ya samu SANAAH da cikin jikinta.
Mommy datake cikin tsananin damuwa da tashin hankalin itama ita aka bari da fammah wadda ta shafawa ruwa yafi so biyar amma bata farfado ba dan haka hankalinta ya qara tashi jikinta na tsananta rawa ta rungume famman tana ta sake kiranta da rawar murya tana sake shafa mata ruwa.
Acan asibiti kuwa Dad jeerah na isa motar Mr Sideeq ce a bayan tasa dan haka da gudun gaske ya shiga ciki ya kirawo dr bushrat wadda ta fito da nurses da masu daukan SANAAH din aka fiddota cikin gaggawa daidai nan motar fleet ta parker shima ya fito kawai sedai imran ne ya iso da sauri ya rufe motar daya bari buden ya kashe ya zare key yabi bayansu.
Take akai clearing gurin aka sallami wainda aka gama dasu aka sallami duk wanda ba patient ba daga gurin emergency din tayi tsit securities din fleet suka tare gurin babu me sake shiga idan ba doctors ko nurses ba.
Imran ne ya gyara gurin zaunawan su Fleet din da Dad da aka tanada suka zauna su biyu kadai babu wanda ya furta kalma ko daya shiru gurin yayi musamman da kowannensu maganarsa bame yiyiwa bane a halinda suke ciki dan Raheem har lokacin jikinsa jijjiga yake hannuwansa ya saka a aljihun wandan dayake jikinsa a zaune sbd yanda shi kansa yasan jijjigar da jikinsa yake zai iya komai a lokacin.
Dad kuwa idanuwansa ne suke bayyanarda asalin zallan fushin dayake cikeda kirjinsa da jininsa da bayajin yanada buqatan cewa komai sunyi yanda sukeso zasuga yanda yake so shima shiyasa ko Raheem din bai kalla ba dan kuwa haukar da matarsa take taqama da ita ba laifinta bane dama aka bata ta hakan dan haka mamaki zai basu matiqar wani abin ya samu SANAAH.
#MAMUH
09033181070
[16/06, 12:47 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
119
Fleet ma a yanda zuciya ta gama cinsa baya buqatan cewa komai ko aikata komai dan lamarin bazaiyi kyau ba dan hakane shima shirun yake yana fatan kada Allah ya kawo abinda Meenah zata bayyana a gabansa a daidai yanxu harma zuwa lokacinda zai dawo daidai dan kuwa a yanxu shi kansa yasan ba shi din bane komai mai muni zai iya faruwa.
Su Dr Mum ne suka iso cikin tashin hankali da tsananin damuwa kirjinta kaman zai fado kasa sbd bugawan dayake ba daidai ba tension din da sukaji ya daki jikinsu da kirjinsu na zaman da Dad da Fleet keyi a gurin ya daka babu wadda ta furta komai a cikinsu gurin zama aka tanadar musu suka zauna suma gurin ya sake daukan tsit manyan gynae doctors na asibitin na ciki da SANAAH.
Acan gida kuwa da qyar kafafuwa na rawa Hajiyar Samad ta isa palonta hannunta riqe da nasa suna shiga ta sakesa ta juyo tareda sauke masa wani mahaukacin lafiyayyan mari tana bude bakinta dayake rawa da jikinta na tsananin tsoro da tashin hankalin mutuwan data shaqa a hannun Meenah a rikice tace
"Bansan cikakken mahaukaci na haifa na shayar ba sai yau"
Wani kallo ya mata idanuwansa jajir yana jin duniyarsa gavaki daya ta kama da wuta ya mata wani kallo idanuwansa jajir sbd a lokacinda Meenah taso kashe SANAAH motsawa yayi da niyar shiga ciro SANAAH duk da tana cikin tsakanin rayuwa ko mutuwa daga shaqar da Meenah tai mata ta saketa bata iya ko hadiye yawu a rikice jikinta na wani irin rawa ta damqosa ta jasa da wani irin rudani sukabar gurin ko gani batayi sosai kafin an ankara dashi dan kuwa babban fatarta Allah yasa babu wanda ya lura dashi a gurin sbd idanuwan kowa ha rufe.
Wani tiriri da daci ya hadiye yana cewa
"To wai me kike nufi dani ne?
Na saka ido ina kallo SANAAH na rasata kenan ko me?
Haryanxu babu tabbacin Fleet ya karbeta hakama ni ko a hakan ina son aurenta yanzu"
Turesa hajiyar tayi ta wuce kanta na tsananin juyawa ta kafafunta har lokacin wata tsananin rawa sukeyi dan kuwa ta shaqu shaquwan data saddakar da rayuwa a hannun Meenah.
Shi kansa Samad din fitowa yayi yayi rai bace ya koma bangarensa yana jiran abinda zai biyo baya da safe.
SANAAH ta farfado amma da wani irin azababben ciwon mara mai tsananin gaske daya sakata cikin mawuyacin halinda duk yanda doctors suka tsaida cikin Allah bai nufa ba haka cikin ya zube akan idonsu wanda ya saka sai da aka buqaci jinin saka mata dan lamarin baixo da sauki ba sam jini mai yawan gaske ta zubar.
Lokacinda dr Akin ya fito ya kallesu da asalin sanyin jiki da tausayawa tareda rashin boye boye tinda aikinsu ne kuma dole haka kowa zai hakura ya rungumi kaddarar kallan fleet yayi yana tsayar da idanuwansa akansa da nutsuwa ya bude baki yace
"Saidai ayi hakuri amma cikin jikinta ya riga ya fita kuma tana buqatan jini da gaggawa"
Tsit gurin yayi babu wanda ya iya motsawa tsabar shock da wani irin baqin cikin duniya daya rufe gabaki dayansu Maamah hawaye ne masu zafin gaske suka gangaro mata ta sauke kanta ahankali dr Mum kuwa jajir idanuwanta sukai kirjinta yayi nauyin gaske har numfashinta na dan toshewa ta dan yaga wuyan hijabinta da hannunta daya sbd shaqewa dataji tana yi zufa na jiqota tako ina.
Fleet kuwa da saida ya sauka a airport ya samu sakon sakamakon SANAAH din daga dr bushrat wanda ta turo baizo ba sbd suna hanya dan haka yana sauka qasar Nigeria din sakon daya fara samu kenan wanda ya sakasa jin duniyarsa ta tsaya cak babu abinda yakeji bayan shiru da tsit sbd abu ne daya dade da cire rai da saddakar da sake samu har abada wato wani jinin nasa a duniya,
Zuciya da idanuwansa babu abinda sukaji duk duniya suna buqatan ji da gani bayan SANAAH KHALIL da cikinsa yake jikinta amma yana isowa abinda yafara cin karo dashi kenan zubewan cikin da baifi awa biyu da saninsa ba,
Rasa jininsa da baima kai ga tabawa ba bare tarbonsa duniya,
Tsatsonsa dana yarinyar datake breaking kowane record na rayuwarsa,
Tsatsonsa da macenda yakejinta a cikin jini da ruwan jikinsa....
Dago idanuwansa da suka tsananta rikicewa da mugun ja yayi gabaki daya ya kalli Dr Akin bai iya furta komaiba sai kalman
"Muje a bata jinin"
Miqewa yayi har lokacin babu wanda ya iya cewa komai musamman Dad jeerah da rintse idanuwansa kadai yayi ya budesu akan kofar dakin yana fidda numfashi daya mai zafin gaske.
Tashin hankalinsu komawa yayi zallan baqin ciki da damuwa mai tsananin gaske wadda bazasu taba mantawaba anan kowa yafara jin zafin kansa dana Meenah din amma dai babu karfin iya cewa komai sbd kusan hali da dabiar Fleet da mahaifinsa ta idan bacin rai da fushi yayi tsananin da zasu iya illa to basa cewa komai shiru shine abinda sukeyi sbd kaman shine yake bawa jininsu dake tafasa daman control kansu.
Jini aka saka mata na fleet din wanda yayi daidai ana gama saka mata ana kiran asuba dan haka Su Dad gavaki dayansu masalacci suka nufa su Dr Mum kuwa suna dakin.
Daga masallaci suna dawowa gari ya fara haske dan haka motar da zaa maida SANAAH din gida aka tanada ambulance mai kyau ta musamman suka dawo gida da ita anan doctors zasu dawo dubata duk da batama farfado ba yanda ya kamata ta farka amma bata wani hayyacinta ta sake komawa bacci doctors sun tabbatarda insha Allah data tashi shikenan babu wata sauran babbar matsala.
Koda suka iso JEERAHsV koina tsit dan haka kai tsaye bangaren mommy aka wuce da SANAAH sai baa kaita dakin Mommy ba aka kaita dakin Maamah wadda Dad ya kalla da kakkarfan hukuncinsa mai zafi sbd sai a lokacin ya bude baki yace
"A yanzu babu sauran abinda ya rage tsakaninta da 'danku,
Na yanke alaqarta dashi idan har akwai wanda zaiyi jayayya da hakan to wlh zaiga bacin raina da zai raba tsakani da yawa,
Bazance komaiba akan abinda 'yarku tayi sbd ba laifinta bane kune da danku masu laifin dan haka na yanke alaqarta dashi batada hadi dasu a yanzu dan haka duk abinda matarsa zatai yanzu shine zata shiga hurumin dayake nawa"
Yana gama fadan hakan ya wuce hanyar bangarensa yabar su Maamah din cikin sabuwar damuwa mai tsanani da tashin hankali,
Fleet kuwa baya buqatan ganin kowa kaf duniya kuma baa gabansa Dad ya yanke hukuncin ba dan haka bangarensa ya nufa kai tsaye ya shige wanda take imran ya saka aka bawa hanyar tsaro dan kuwa yau ko ms meenah bazaa taba barinta shiga ba haka Imran ya bada umarnin mai karfin gaske kafin ya nufi bangarensa dan kimtsawa tukuna yafara bada lafiyayyan binciken asalin abinda ya faru kafin Fleet ya dawo daidai ya jere masa bayanin komai na abinda ya faru din.
Fammah kuwa tin cikin dare ta farko ta dawo daidai amma ta kasa motsawa tana kwance shiru idanuwanta jajir tana hada tinanin abubuwa da dama da sai yanzu ne take gane menene maanarsu.
Irin kallan da SANAAH ke mata da abinda ya faru a Morocco da yanda SANAAH ta ringa kwana da mahaifinta suna guri daya amma basu taba ganewaba....