Sashe 146
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kasa dauke idanuwansa daga kanta yayi tsawon mintina kafin ya sauke numfashi mai sanyi yana juyawa ahankali ya bar dakin sbd ganin baccin datake da bazai iya tayar da ita sbd tana buqatansa dan yasan a kwanakin damuwan data shiga mai girma ce kuma fuskanta ta nuna dan ta fada kadan.
Yana fita ta bude idanuwanta ahankali tana bin kofar daya fita din da kallo me sanyi tana dora hannunta daya ahankali kan cikinta tana jin bazata taba iya rayuwa bada shiba a cikinta sbd bayyanarsa ko yanzu a gabanta duk da bata bude ido ta kallesa ba jin tayi gangar jikinta tayi sanyi mai tsanani da mutuwan jiki.
Abincin ma da aka kawo bata iya ci ba hakanan ta kwana da sanyin jiki da kewa.
Washe garin kuwa Aikin bangarenta da akeyi ne wanda tare a guri daya da mijinta kaman kowane maaurata aka qarawa gudu duk da wani babban tsari akeyi na daban da duk sauran bangarorin duk da kuma sanin cewan ba zaman zasuyiba komawa America zasuyi wannan karan shi da dawowa saiyayi retire dinsa daga aiki kwata kwata tinda tini yayi retire daga filin daga tin shekaru kusan 9 da suka wuce.
Hajiyar Samad kuwa jiki yadan yi sauki sbd ta farfado ta dawo daidai amma kanta kam ba kyan gani sbd askin da akai mata,
Damuwa sosai da tashin hankali take ciki na rashin ganin Samad tinda ta dawo daidai dan haka ta daga hankali tana cika kwana 8 aka sallameta wanda yayi daidai da saura kwana daya a tafi dashi dan haka tana dawowa gida ido rufe tayi bangarensa baya nan,
Kasa hakuri tayi ta nufi bangaren Dad wanda yake zaune tareda Fleet da Mr Sideeq suna magana hankali kwance akan lamarin Al'amin da Fammah daya kira Fleet din zasuyi ayau sbd haryanxu batasan abinda ya faru a tsakanin iyayentaba na rabuwansu.
Hajiyar na shigowa kanta dake gyallin aski Dad ya fara kalla wanda mayafinta ya zame batareda ta saniba sbd ba gashi akai bata ganewa ya kalli kan da kyau kafin tace komai yace
"Wai daman haka sukai miki askin nan??
Amma likitocin nan basu san aikinsu ba menene hakan to?
Ba iya inda zaa dinkaba ake askewa??
Da dan takaici ya qarasa zancen yana bata rai sosai.
Mr Sideeq kallo daya yayi mata ya dauke kai da sauri Fleet kuwa bai kalli ko inda ta shigo dinba.
Cikin damuwa mai tsanani da baqin cikin kalaman Dad da kuma baqin cikin ganin kan nata da sukai tace
"Samad ne banda labarin inda yake wayoyinsa dika basa shiga"
Numfashi Dad ya sauke yana kallanta a natse yace
"Kada ki daga hankalinki yana nan lfya kalau"
Takardun daya aje dan bata daman ya dauko ya miqa mata yana cewa
"Danki dai zai zama solder kaman yanda kike fatan ya zama irin Godfather dinsa"
Hannuwanta na rawa ta karba takardun ta bude tafara karantawa take taji ganinta yana daukewa sbd tariga tasani wlh Samad na tafiya shikenan sbd inda bazai taba dawowa a rayeba Fleet ko yaransa zasu turasa.
Cikowa da wasu hawayen tashin hankali tayi tana dagowa ta kalli Fleet wanda har lokacin baima san da ita a palon ba dan bata samu daman idanuwansa masu daraja suka kalletaba sako yake karantawa a natse a kame a cikin wayarsa.
#MAMUH
09033181070
[26/06, 12:18 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
145
*_SHUWA INCENSE AND MORE_*
07042293387/09118783317
Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata?
Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki?
Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa,
Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta,
Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387.
***********
Kukan tashin hankali da baqin ciki me tsanani Hajiyar takeson riqewa yana kasa riquwa tana kallan Fleet tana sake riqewa amma yana kasawa ta bude baki tace
"Kada kayi masa wannan hukuncin dan girman Allah da manzonsa wlh kaddara ce da mummunan aikin shedan kuma a baya"
Dad daya kalli Fleet ya maida kallansa akanta cikin takaicin askin da akai mata tas ya bude baki yace
"Ga abinda ya kamata kiyiwa kuka kina mace da girmanki da mutuncinki ayi miki aski irin wannan tsabar basuda tinani,
Shi da kikeson yiwa kuka aikin soja ne fa aka turasa ba fagen mutuwa ba"
Kasa riqe baqin ciki da takaicin Dad din tayi sbd a bayyane hukuncin Fleet yake akan Samad inda zaa kashesa ne fit batareda yayi karin ko sati daya a duniya ya turasa ba wai asalin aikin sojan ba amma kowa yayi kaman bai ganeba ana nufin danta ya cancanci kisa kenan akan abinda yayi ko me?
Ya cancanci kisa akan laifin da baima aikataba?
Laifinda a gurinsu ma kamata yayi suce gwara da akai tinda gashinan akan hakan dukansu suka samu SANAAH da ahalinta.
Kuka mai karfin gaske ta fasa tana cusa fuskanta a tafin hannuwanta mayafinta na sake zamewa Mr Sideeq ya sake dauke kai sa sauri Dad kuwa mamaki da takaicin asibitin ne ya kuma rufesa yana cewa
"Ah ah ikon Allah"
Babu tashin hankali da damuwa danshi damuwansa ma da tausayinta akan kanta ne da babu shaawan kalla ko kadan dan shi kam yana kaunar gashi sosai akan mace tin yana lokacin kuruciya dan haka da dan tausasa harshe yace
"Kukan ya isa kije ki kula da kanki tukuna shima Samad din zakiji dadin abinda zai zama a gaba,tashi kije"
Rokon Fleet ta fara yi tana kuka sosai da neman sassauci da yafiya daga garesa sai a lokacin ya dan juyo a tsanake ya kalleta yana ajiye wayarsa gefe da kamewansa mai hade da zallan nutsuwa ya kalleta ya bude baki ya fara bata hakuri da kuma dora mata bayani na kai tsaye sunan Samad ya riga ya shiga Adduarta kawai suke buqata.
Yana gama mata wannan bayanin ya miqe batareda sake kallanta ba dan daman ba wani kallan mata yakeyiba sosai tsoffi da iyaye da yan mata da matasa dan haka maida kallansa yayi kadan akan Dad yayi masa sallama ya fice yabar palon.
Kasa cewa komai tayi sbd yanda zuciyarta ke tsananin radadi da quncin da tinda take bata taba jinsaba dan wlh tallahi ta sani inda samad bazai taba dawowa bane suka turasa wasu zafafan hawaye masu tsananin radadi suka gangaro daga idanuwanta dana sanin aure da rayuwa a cikin ahalin jeerahs na mamaye kirji da zuciyarta a karan farko rayuwarta,
Dana sanin hada zuria dasu da kuma kasancewan Danta jininsu ne ya cika idanuwa da zuciyarta ta sake tsiyayo wasu hawayen tana rufe idanuwanta jikinta na wata irin mutuwa da baqin cikin da shine kila zaiyi ajalinta matiqar Samad ya tafi a goben.
Miqewa tayi tana ficewa batareda ta waiwayo Dad ba wanda ya bita da kallo a natse yana dan tausawa lamarinta da kusan itace matsalar rayuwarta data danta da kanta.
Tana fita ko gani sosai batayi ta isa bangarenta tana shiga ta silale a palo ta zaune a qasa tana fasa wani irin kuka mara sauti mai karfin gaske dayake fitowa tin daga kasan zuciyarta tanajin baqin ciki zai kasheta.
Nabeela data fito itama zaunawa tayi a palon tana sunkuyar da kanta qasa da wani irin yanayi mai daci da damuwa mai tsanani tana hawayen tausayin hajiyar dana Samad dan itama kanta tasan ma maganar yaje wai su sake ji daga garesa bare ganinsa sai wani babban rabo daga ubangiji gashi hajiyar batada kowa sai Samad din ba miji ba 'da ba aure kuma daga karshe dai lokaci yayi dole na barin JEERAHsV dan kuwa babu abinda zata zauna tayi koda baace mata komaiba dan a baya tana sakaran komawa auren Dad komai daren dadewa amma ayanzu da Dr fammah ta dawo rayuwarsa babu kowace macen da zata kuma iya shiga rayuwarsa da Dr famman ce kadai a cikinta tin a farko kuma har a karshe.
Kuka suka zauna suka ringa yi mai ciwo da zallan baqin ciki da dana sani kala kala har tsawon lokaci kafin suka iya tashi kowa ya shige dakinsa.
A cikin daren aka aikowa hajiyar zuwa ganin Samad su gana kafin wucewansa da asuba dan haka jiki a mace hankali tashe ta isa har bangarensa da aka dawo dashi sedai sa securities din da zasu tsaresa har asuba lokacin tafiyar.
Tana shiga a can dakinsa ta taddasa zaune a qasa rakube yana jin bude dakin ya dago idanuwansa da sukai wani mugun zurfin gaske sun bushe kaman wanda aka tono daga rami hakama bakinsa ya bushe sosai kaman wanda yake cin tuwon qasa akan kansa dayake daukan idanuwanta da wani mugun askin da akaiwa kansa sol ta sauke idanuwanta tana jin wani mugun jiri na dibanta ta rintse idanuwanta da karfi tana fasa kuka mai sauti sosai tana ambatar sunansa da isa gurinsa da sauri ta zube qasa tana rungumosa jikinta dake rawa sosai tana sake tsananta kunanta sbd ansauya mata kamanninsa gabaki daya ya koma kaman wanda aka karbo hannun bandits.
Bai iya motsawa ba daga zaunen dayake idanuwansa sunyi jajir babu abinda ya iya furtawa yana jin kukan hajiyar tanayi tana tsinewa Fleet da ubansa da kaf dangin uwar fleet din dana SANAAH tin kakanni tana kira musu balai da masifu.
Yanda take tsine musu ne tana qara daga murya kusan har securities din wajen bangaren suna jinta tanata yi harta dawo rokon Allah ya hana Samad din tafiya allah ya hanasu kaimata shi inda sukeso.
Sai a lokacin ne Samad ya fasa wani irin kuka mai karfi yana sunkuyar da kansa sbd shi kansa yasan hukuncin kaman kisa ne aka yanke masa a dunqule sbd sanin da akai ko gaban ruwa me yawa baya iya tsayuwa zai iya rasa ransa amma aka yanke shawarar aikasa sojan ruwa kuma kai tsaye babu training ba komai zaa kaisa inda yasan wlh bazai taba wuce satiba idan yayi tsanani dan haka yasan babu sauki ko rangwame ko bada second dama a hukuncin sakasa soldier.
Yana fita ta bude idanuwanta ahankali tana bin kofar daya fita din da kallo me sanyi tana dora hannunta daya ahankali kan cikinta tana jin bazata taba iya rayuwa bada shiba a cikinta sbd bayyanarsa ko yanzu a gabanta duk da bata bude ido ta kallesa ba jin tayi gangar jikinta tayi sanyi mai tsanani da mutuwan jiki.
Abincin ma da aka kawo bata iya ci ba hakanan ta kwana da sanyin jiki da kewa.
Washe garin kuwa Aikin bangarenta da akeyi ne wanda tare a guri daya da mijinta kaman kowane maaurata aka qarawa gudu duk da wani babban tsari akeyi na daban da duk sauran bangarorin duk da kuma sanin cewan ba zaman zasuyiba komawa America zasuyi wannan karan shi da dawowa saiyayi retire dinsa daga aiki kwata kwata tinda tini yayi retire daga filin daga tin shekaru kusan 9 da suka wuce.
Hajiyar Samad kuwa jiki yadan yi sauki sbd ta farfado ta dawo daidai amma kanta kam ba kyan gani sbd askin da akai mata,
Damuwa sosai da tashin hankali take ciki na rashin ganin Samad tinda ta dawo daidai dan haka ta daga hankali tana cika kwana 8 aka sallameta wanda yayi daidai da saura kwana daya a tafi dashi dan haka tana dawowa gida ido rufe tayi bangarensa baya nan,
Kasa hakuri tayi ta nufi bangaren Dad wanda yake zaune tareda Fleet da Mr Sideeq suna magana hankali kwance akan lamarin Al'amin da Fammah daya kira Fleet din zasuyi ayau sbd haryanxu batasan abinda ya faru a tsakanin iyayentaba na rabuwansu.
Hajiyar na shigowa kanta dake gyallin aski Dad ya fara kalla wanda mayafinta ya zame batareda ta saniba sbd ba gashi akai bata ganewa ya kalli kan da kyau kafin tace komai yace
"Wai daman haka sukai miki askin nan??
Amma likitocin nan basu san aikinsu ba menene hakan to?
Ba iya inda zaa dinkaba ake askewa??
Da dan takaici ya qarasa zancen yana bata rai sosai.
Mr Sideeq kallo daya yayi mata ya dauke kai da sauri Fleet kuwa bai kalli ko inda ta shigo dinba.
Cikin damuwa mai tsanani da baqin cikin kalaman Dad da kuma baqin cikin ganin kan nata da sukai tace
"Samad ne banda labarin inda yake wayoyinsa dika basa shiga"
Numfashi Dad ya sauke yana kallanta a natse yace
"Kada ki daga hankalinki yana nan lfya kalau"
Takardun daya aje dan bata daman ya dauko ya miqa mata yana cewa
"Danki dai zai zama solder kaman yanda kike fatan ya zama irin Godfather dinsa"
Hannuwanta na rawa ta karba takardun ta bude tafara karantawa take taji ganinta yana daukewa sbd tariga tasani wlh Samad na tafiya shikenan sbd inda bazai taba dawowa a rayeba Fleet ko yaransa zasu turasa.
Cikowa da wasu hawayen tashin hankali tayi tana dagowa ta kalli Fleet wanda har lokacin baima san da ita a palon ba dan bata samu daman idanuwansa masu daraja suka kalletaba sako yake karantawa a natse a kame a cikin wayarsa.
#MAMUH
09033181070
[26/06, 12:18 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
145
*_SHUWA INCENSE AND MORE_*
07042293387/09118783317
Ina masoya kamshi da gyaran jiki na asalin matan da suka amsa sunansu mata?
Kinaso/kunaso ku kasance a cikin kamshin da duk inda aka jisa a tattare dake ko gidanki sai ankasa hakuri an tambayeki?
Shuwa Incense And more itace karshen inda zaki samu asalin kamshi da abubuwan gyaran jiki da mayukan gyara gashi masu inganci da kyau wanda mukeda guarantee dinsa,
Kowace irin turaren wuta na asali na gasken a gurinta ne zaku samu wanda qamshinsa kam har nesa da maqota hakama babu kalan dilka ta gyaran fata data fuska da babu a gurinta,
Kada kubi labari kawai ku siya ku gwada..SHUWA INCENSE AND MORE 07042293387.
***********
Kukan tashin hankali da baqin ciki me tsanani Hajiyar takeson riqewa yana kasa riquwa tana kallan Fleet tana sake riqewa amma yana kasawa ta bude baki tace
"Kada kayi masa wannan hukuncin dan girman Allah da manzonsa wlh kaddara ce da mummunan aikin shedan kuma a baya"
Dad daya kalli Fleet ya maida kallansa akanta cikin takaicin askin da akai mata tas ya bude baki yace
"Ga abinda ya kamata kiyiwa kuka kina mace da girmanki da mutuncinki ayi miki aski irin wannan tsabar basuda tinani,
Shi da kikeson yiwa kuka aikin soja ne fa aka turasa ba fagen mutuwa ba"
Kasa riqe baqin ciki da takaicin Dad din tayi sbd a bayyane hukuncin Fleet yake akan Samad inda zaa kashesa ne fit batareda yayi karin ko sati daya a duniya ya turasa ba wai asalin aikin sojan ba amma kowa yayi kaman bai ganeba ana nufin danta ya cancanci kisa kenan akan abinda yayi ko me?
Ya cancanci kisa akan laifin da baima aikataba?
Laifinda a gurinsu ma kamata yayi suce gwara da akai tinda gashinan akan hakan dukansu suka samu SANAAH da ahalinta.
Kuka mai karfin gaske ta fasa tana cusa fuskanta a tafin hannuwanta mayafinta na sake zamewa Mr Sideeq ya sake dauke kai sa sauri Dad kuwa mamaki da takaicin asibitin ne ya kuma rufesa yana cewa
"Ah ah ikon Allah"
Babu tashin hankali da damuwa danshi damuwansa ma da tausayinta akan kanta ne da babu shaawan kalla ko kadan dan shi kam yana kaunar gashi sosai akan mace tin yana lokacin kuruciya dan haka da dan tausasa harshe yace
"Kukan ya isa kije ki kula da kanki tukuna shima Samad din zakiji dadin abinda zai zama a gaba,tashi kije"
Rokon Fleet ta fara yi tana kuka sosai da neman sassauci da yafiya daga garesa sai a lokacin ya dan juyo a tsanake ya kalleta yana ajiye wayarsa gefe da kamewansa mai hade da zallan nutsuwa ya kalleta ya bude baki ya fara bata hakuri da kuma dora mata bayani na kai tsaye sunan Samad ya riga ya shiga Adduarta kawai suke buqata.
Yana gama mata wannan bayanin ya miqe batareda sake kallanta ba dan daman ba wani kallan mata yakeyiba sosai tsoffi da iyaye da yan mata da matasa dan haka maida kallansa yayi kadan akan Dad yayi masa sallama ya fice yabar palon.
Kasa cewa komai tayi sbd yanda zuciyarta ke tsananin radadi da quncin da tinda take bata taba jinsaba dan wlh tallahi ta sani inda samad bazai taba dawowa bane suka turasa wasu zafafan hawaye masu tsananin radadi suka gangaro daga idanuwanta dana sanin aure da rayuwa a cikin ahalin jeerahs na mamaye kirji da zuciyarta a karan farko rayuwarta,
Dana sanin hada zuria dasu da kuma kasancewan Danta jininsu ne ya cika idanuwa da zuciyarta ta sake tsiyayo wasu hawayen tana rufe idanuwanta jikinta na wata irin mutuwa da baqin cikin da shine kila zaiyi ajalinta matiqar Samad ya tafi a goben.
Miqewa tayi tana ficewa batareda ta waiwayo Dad ba wanda ya bita da kallo a natse yana dan tausawa lamarinta da kusan itace matsalar rayuwarta data danta da kanta.
Tana fita ko gani sosai batayi ta isa bangarenta tana shiga ta silale a palo ta zaune a qasa tana fasa wani irin kuka mara sauti mai karfin gaske dayake fitowa tin daga kasan zuciyarta tanajin baqin ciki zai kasheta.
Nabeela data fito itama zaunawa tayi a palon tana sunkuyar da kanta qasa da wani irin yanayi mai daci da damuwa mai tsanani tana hawayen tausayin hajiyar dana Samad dan itama kanta tasan ma maganar yaje wai su sake ji daga garesa bare ganinsa sai wani babban rabo daga ubangiji gashi hajiyar batada kowa sai Samad din ba miji ba 'da ba aure kuma daga karshe dai lokaci yayi dole na barin JEERAHsV dan kuwa babu abinda zata zauna tayi koda baace mata komaiba dan a baya tana sakaran komawa auren Dad komai daren dadewa amma ayanzu da Dr fammah ta dawo rayuwarsa babu kowace macen da zata kuma iya shiga rayuwarsa da Dr famman ce kadai a cikinta tin a farko kuma har a karshe.
Kuka suka zauna suka ringa yi mai ciwo da zallan baqin ciki da dana sani kala kala har tsawon lokaci kafin suka iya tashi kowa ya shige dakinsa.
A cikin daren aka aikowa hajiyar zuwa ganin Samad su gana kafin wucewansa da asuba dan haka jiki a mace hankali tashe ta isa har bangarensa da aka dawo dashi sedai sa securities din da zasu tsaresa har asuba lokacin tafiyar.
Tana shiga a can dakinsa ta taddasa zaune a qasa rakube yana jin bude dakin ya dago idanuwansa da sukai wani mugun zurfin gaske sun bushe kaman wanda aka tono daga rami hakama bakinsa ya bushe sosai kaman wanda yake cin tuwon qasa akan kansa dayake daukan idanuwanta da wani mugun askin da akaiwa kansa sol ta sauke idanuwanta tana jin wani mugun jiri na dibanta ta rintse idanuwanta da karfi tana fasa kuka mai sauti sosai tana ambatar sunansa da isa gurinsa da sauri ta zube qasa tana rungumosa jikinta dake rawa sosai tana sake tsananta kunanta sbd ansauya mata kamanninsa gabaki daya ya koma kaman wanda aka karbo hannun bandits.
Bai iya motsawa ba daga zaunen dayake idanuwansa sunyi jajir babu abinda ya iya furtawa yana jin kukan hajiyar tanayi tana tsinewa Fleet da ubansa da kaf dangin uwar fleet din dana SANAAH tin kakanni tana kira musu balai da masifu.
Yanda take tsine musu ne tana qara daga murya kusan har securities din wajen bangaren suna jinta tanata yi harta dawo rokon Allah ya hana Samad din tafiya allah ya hanasu kaimata shi inda sukeso.
Sai a lokacin ne Samad ya fasa wani irin kuka mai karfi yana sunkuyar da kansa sbd shi kansa yasan hukuncin kaman kisa ne aka yanke masa a dunqule sbd sanin da akai ko gaban ruwa me yawa baya iya tsayuwa zai iya rasa ransa amma aka yanke shawarar aikasa sojan ruwa kuma kai tsaye babu training ba komai zaa kaisa inda yasan wlh bazai taba wuce satiba idan yayi tsanani dan haka yasan babu sauki ko rangwame ko bada second dama a hukuncin sakasa soldier.