← Book details Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 27 OF 154

Sashe 27

Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Duniyarsa da tata akwai tazara me nisa da karfin gaske da yake ganin duk yanda yake mutuwa da nacin tsananin sonta kaman rai bazai taba iya aurenta ba,
Bazai iya aurentaba sbd background nata hakama bazai iya barin kowa ya aureta ba zata zama tasa har abada koda hakan na nufin sedai tayita zama budurwansa koma macensa amma auren sam yayi yayi da zuciyarsa da raayinsa ya cusawa kansa aurenta ya kasa hakan sbd bai hada girman kansa dayake ganin yanada duniya a hannunsa dayake juyawa son ransa a cikin iko da isa da lokaci ba,
Yanada sunan da girmansa ya wuce ace ya auri macen da batada kowane irin suna da power ba a familynsu,
Yanada tarin dukiya da arziki da kyau da girman ajin data ko ina ya wuce yaqare da auren macen da bakowa bace ta fito daga asali da tarin talauci da kaf danginsu babu wanda zaa daga a kalla a matsayin mutum me daraja da girman da zaace yayi daidai da zamowa sun hada zuria,

Yana tsananin son SANAAH wadda takeda wani irin class da rashin daukan raini daga kowa,
Bata da shakkar kowa akan darajar kanta da sanin class din,
Bata taba zamowa koma baya ba ga dukkanin abinda kowace mace mai class da gata da wayewa da kamewa ke buqata ba,
Tanada wani irin kyau da class na daukan hankalin da bakowane namiji ne zai iya kallanta ma yayi tinanin fara cewa yana sonta ba sai wanda yakeda cikakkiyar zarra kamarsa ba,

Kyanta yakai harya wuce dukkanin inda yake son macensa takai,
Tsarinta da zafin kanta datake dashi dashi kansa bata damu da dukkanin abinda yake dashiba kokuma matsayinsa da power dayake dashiba daqyar ya samu tafara kallansa bayan tsawon lokacinda ya dauka yana bibiyarta da tsananin son mallakarta a matsayin macensa.

Bata tana kula kowane namiji ba sbd sam babu wata soyayya ko namijin da duk duniya yake gabanta sai akansa tin bayan rasuwar Nasir dinta,

Shima aranar daya fara ganinta a school dinsu a ranar zuciyarsa ta mutu kai tsaye akanta da kuma daukan ita din yar babban family ce sbd yanda tsarinta yake sai daga baya ya san ba kowa bace face qanwar datake samun dukkanin gata daga yayanta da baida karatun komai sai ayyukan wahala.
#MAMUH
09033181070
[27/04, 12:48 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee

27
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Koda ya gano hakan gameda SANAAH KHALIL zuciyarsa ta gama mutuwa akanta mutuwan da bazai taba iya dena sonta ba amma kuma bayajin zai iya aurenta ya hada zuria da ahalinta,

Yasha wuya sosoi da sosai matiqar gaske kafin SANAAH tafara basa lokacinta harma saida ya koma gurin yayanta ya samo shigar da kansa tukuna yaya Al'amin din da mommy suka tayasa shigar dashi zuciyarta data fara laushi akansa ahankali ahankali harma ya samu soyayyarta me sanyi da nutsuwa da karfin gaske a karo na farko ta fara son wani namijin bayan Nasir daya zama tarihi a rayuwarta,

Samun soyayyarta shine babban abinda ya bawa zuciyarsa da ruhinsa nutsuwa dan kuwa a yanda son SANAAH din ya zama kamar obsession garesa zai iya komai idan bai sameta ba dan lura da irin mahaukaciyan son dayake mata ne ya saka yaya Al'amin da mommy ganin sun sassauto zuciyarta ta aminta dashi dan daman fatarsu ta samu wanda zai sota sosai da sosai dagaske kuma tinda AA din ya bullo sukai naam dashi dari bisa dari.

A nata bangaren soyayya ce a yanxu zuciyarta kewa AA wadda takejinta a natse me zurfi data shirya zamowa tasa batareda kowace irin damuwa ko kunci ba dan haka suke zuba soyayya sosai,

Ita tata soyayyar me zurfi tanada tsari da control duk da me karfi ce amma tasa soyayyar obsession ce datai yawan da babu control dan hakanne komai nata baida control a zuciyarsa.

Sun dauko lokaci sosai a tare dan tin farkon fara karatunta suke tare kuma yan anguwan gabaki daya kaf sun shedar da irin soyayyar datake gudana a tsakaninsu sbd yanda motocinsa suke zuwa anguwan koyaushe babu kakkautawa,
Babu ranar da baya zuwa gidan matiqar yana gari,
Babu lokacin tafiyarsa idan yaxo sbd irin dadewan dayake yi,
Babu ruwansa da kowa da komai da mutuncin da zai zube shidai idan yaxo baya tafiya sai zuciyarsa ta gamshi ga ganin SANAAH KHALIL,

Hakama koyaushe a motarsa suke firar suke jimawan wanda hakan ya fara kawo damuwa da zubewan mutunci daga idanuwan mutane dake tsananin mutunta Al'amin da jinjinawa tarbiya da jajircewansa,

Ta bangare daya zafin kai da girman kai me tsananin da AA yake dashi baya iya ko gaisawa da kowa anguwan ko mutuntawa ya saka ya fita daga idanuwa da zuciyar kowa suke ganinsa a matsayin wanda sam duniyarsa da duniyar mutane irinsu bama zata taba zuwa daya ba dan haka kai tsaye suka tabbatarda ba auren SANAAH zaiyiba zai bata mata lokaci ne da kuma zubar da mutuncinta da darajar gidansu sai suka fara kokarin fahimtar da Al'amin illar hakan dan lamarin yafara yawan da ya wuce mutunci gwara idan aurenta zaiyi a basa auren nata ayi a wuce gurin yafi wannan rayuwar dasuke yi ta koyaushe tana gaban motarsa suna yawo.

Maganganun tin basa shigar Al'amin sbd yanason SANAAH ta gama karatu kafin aure amma ganin yanda maganganu suke yawo a anguwan harsun zama zunde sun saka mutuncin gidansu zubewa da kuma maida SANAAH abar kyama da lalacewan tarbiya ya saka yayi magana da mommy ya sanar musu zaiwa AA magana ya turo ayi maganar aurensu kawai ayi ta qarasa karatun acan.

A lokacinda yayiwa AA maganar farko kai tsaye AA din ya sanar masa ba yanzu ne zaiyi aurenba,
Mamakinsa hanasa cewa komai yayi dan haka ya kyalesu aka sake daukan lokaci abubuwa sunata sake tabarbarewa dan yakai shima a yanzu ba wani mutuncinsa ake ganiba a anguwan dan haka ya fuskanci AA dakyau ya sanar masa idan har ba auren SANAAH zaiyiba dan Allah ya fita rayuwarta kawai.

Nan ma babu wani sauyi sbd saima qara wata muguwar shakuwa da soyayyar me zafi sukeyi takai hatta shi kansa kunyar kansa da baqin cikin kansa yakeyi idan yaga soyayyar na qara karfi dan haka ya fara daukan mataki sosai akan SANAAH din akan matiqar AA bai aikoba akai maganar aure ya rabasu.

SANAAH bata taba wasa da maganar yaya Al'amin ba dan haka take tai kokarin yanke AA daga rayuwarta duk da wani irin zazzafan son datake masa amma kuma zata iya zabar mutuwa akan sonsa data tsallake maganar yaya Al'amin.

AA yankesa da SANAAH tayi daga rayuwarta ya sakasa jin zai iya rasa komai amma bazaitaba iya rasata ba dan haka ya nemi Al'amin ya aminta da zancen aiko iyayensa maganar auren.

Da wannan Al'amin ya bar SANAAH cigaba da kulasa sedai kuma shiru shiru ba zancen aikowan gashi anguwan take aka hade musu kai gabaki daya hadda kiransa akai masallaci akai masa maganar suna kokarin bata tarbiyar yaran anguwa kanana masu tasowa dan haka duk sai ya shiga sabuwar damuwa mai tsananin gaske data saka yaji ya tsani muaamalar SANAAH da AA kwata kwata auren ma yafita a ransa musamman daya fahimci dakyau babu niyar aure kwata kwata a zuciyar AA.

Shi kuwa AA a wannan lokacin da Al'amin ya dauki zafi sosai ya gama gano babu yanda zaayi ma yanxu Al'amin din ya iya basa wata daman auren SANAAH saiya fara kokarin cusawa kansa raayin auren nata amma girman kansa da ego dinsa ya kasa yaddar masa ya aureta duk da yanda yake jinta a ransa dan haka sai yake jin shaawan son mallakarta a matsayin cikakkiyar mace koda zafin sonta dayake ji zai iya rage masa ya kyaleta.

******Ajiyan xuciya da numfashi me dumi ya sake ahankali tareda shaqar qamshinta me nutsuwa ya dan dauke idanuwansa daga kallanta daidai nan sautin muryanta ya sauka akan kunnuwansa tace

"Yaya Al'amin yana nan bazan dade ba"

Ajiyan zuciya ya sake saukewa yana bude baki yace

"Amma kinsan bazan iya tafiya kai tsaye ba batareda na jima a gurinki ba"

Fuskansa ta kalla da kyau tana bude baki tace

"Idan kasan hakanne meyasa bazakai abinda yakeson ayi dinba?
Meyasa bazaka turo ba?

Dauke idanuwansa yayi daga kanta yana maidasu akan dogayen fresh fararen yatsun hannuwanta data ajiye akan cinyarta ya lumshe ido suna daukan hankalinsa cikin ruwan sanyi ya bude baki yace

"Banajin dukanmu muna cikin gaggawar yin auren,
Idan na shirya yin auren nine zan sanar da kaina bana buqatan kowa yayi rushin dina....
Chapter 27 · 0% Book details