Sashe 138
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su Dr Mum dinne suka fara tafiya shima sbd jiran visa din mommy ne suka dan dauki kwanaki kafin su tafi.
Suna isowa Morocco da kwanaki biyar cif Hakeem jeerah da tsohonsa da baya zuwa koina sbd manyanci sosai da tsufa wato Baba Hussain da Mr Sideeq.
Suna sauka qasar rayuwan kuruciyarsa yaji ta dawo masa na lokacinda yana neman aurenta da lokacin aurensu wanda yakejin komai yana dawo masa yana jin daga karshe burinsa daya daya kasa cika yanzu zai cika wanda ya debo shekaru yana rokon allah kada ya dauki ransa batareda ya sake mallakar Dr fammah w rayuwarsa ba..
Fleet da shine da Abbu zasu bada auren a cikin tsakar daren suka iso Moroccon shi da tasa matar da kusan kaddararsa shima itace sbd shi a nasa babin bazai taba iya rayuwa babu ita a cikinta ba dan kuwa bama zai iya rabuwa da itaba komai rintsi,
Babu kowace zafin kai da zafin fushin dazai iya sakasa rabuwa da ita dan ita itace tamkar bugawan da zuciyarsa keyi a cikin kirjinsa.
Isowansu da tsakar dare kowa ya riga ya kwanta koina tsit gashi baama san da isowansu acikin daren an dauka saida safe zasu iso dan haka kai tsaye motocinsu na isowa gidan bangarensa suka nufo yana riqe da hannunta tana jin bacci sosai da gajiya dan haka suna shiga bangaren nasa da koina yake fes an gyara wata kamshi me sanyi ne yake tashi koina.
Ac ya kunna nako ina ita kuwa wanka takeso amma batada kuzari sosai sbd baccin datake ji sosai dan haka dole shine ya tayata wankan wanda kusan shine yai mata ma suka fito kayan bacci kadai ta saka tai sallah tana gamawa anan ta kwanta bacci yana dauketa.
Shine daya gama komai ya dauketa ya maidaga akan gadon yana kallan yanda take bacci a jikin nasa kaman baby tana sauke masa wani nunfashi mai dumi na bacci a wuyansa da kanta ke ciki ya lumshe idanuwansa yana dan sake rungumeta ahankali yana rufe nasa idanuwan da fatar wannan karan iyayensa sun hadu kenan sai mutuwa sbd a yanzu dayake jin abinda Dad dinsa ke ji akan Dr mum ya roki Allah ya dauka ransa kafin ya zabi rabuwa da SANAAH KHALIL da kansa.
#MAMUH
09033181070
[23/06, 2:33 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
137
Washe gari babu wanda yasan sun iso a cikin gida sbd babu wanda ya fito yaga motocinsa da aka fitar akaje daukosu airport.
Bacci tayi sosai hankalinta kwance a cikin jikinsa sai asuba ya tada ita cikin wata kulawa da rashin hayaniya harta tashi sikai sallah suna gamawa ta dago ta kallesa bayan ta gama azkar da adduointa.
Kallanta yayi a natse sbd ya gane abinda take buqata sbd ta datayi sallah take shan fruits ko warm milk acan kullum da asuba sai ankawo mata su harsun saba daga masu kawowan har imran mai fita da asuban ya karba ya shigo ya kawo dashi mai bata din da ita mai ci din.
Bude baki tayi cikin yanayi na narkewan data saba masa tace
"Ina kwana"
Amsawa yayi ahankali yana kallan bakinta da yayi maganar a narke kafin ya miqa mata hannu ta kama ahankali tana shigewa jikinsa da wani dan dumin jiki tana bude baki tace
"Zan tafi gurinsu Dr Mum"
Wani dan kallo ya mata yana girgiza kai a natse yana bude baki da sautinsa mai nutsuwa yace
"Ki fara sake hutawa daga gajiyan tafiya tukuna suma basu tashi ba idan kinje yanxu bazaki iya karasa baccinkiba ok??
Dagowa tayi ta kallesa da idanuwanta da sune sabon obsession dinsa dan tana kallansa dasu yake samun kansa a rashin iya dauke nasa daga kanta.
Imran ne ya kira wayarsa da yanxu sbd ita yake kunnawa da asuba.
Tini a duhun asubar imran yaje ya siyo ya kawo dan haka fita yayi ya amso yana kawowa ta tashi daga zaunen datake tana zare doguwar hijabin sallanta daga ita sai wata qaranar wandon baccin da ko cinyarta bai sauka sosai ba sai wata half vest data lafe akan kirjinta koin skin dinta daukan ido yakeyi sbd glowing datake dan bata fita koina bata komai daga hutu sai love hakama shi kansa duk tsawon tafiyar duk inda zai fita da ita basa fita sai dare sbd da safe zuwa rana yana busy.
Wata lafiyayyar shaquwa da fitinanniyar son juna suke gudanarwa hankali kwance da basu taba jin zasu iya rayuwa a yanzu babu junansu ba dan haka koda suka baro can qasar tayi wani irin sabo dashi da yanzu kam zaiyi wuya ta iya dadewa bata gansa ba ko iya danne sonsa.
Zaunawa yayi tareda bata hannu ta kama ta zauna akan kafafunsa yana bude dan babban kwalin da aka jero komai aciki.
Hannunsa daya dauko mata madara mai dan zafi a cup ta kama tana kaiwa bakinta tafara sha ahankali tana dan lumshe idanuwanta yana binta da kallo da fararen idanuwansa masu kyau da kwarjini harta shanye tas ta sake masa hannu da cup din a ciki tana miqa hannunta da kanta ta dauko apple mai girma takai bakinta tana dawowa da idanuwanta akansa ta kallesa idanuwansa akanta basu dauke ba da wani cool love yake kallanta ta sake murmushi mai kyau tana kai hannunta daya akan fuskansa ta shafa tana cewa
"Thank you"
Lumshe idanuwansa yayi yana sauke ajiyan zuciya data jita har ranta ta dan sake kwantawa jikinsa tana cin apple din hankali kwance harta cinye baice komaiba tana gamawa ta dauko wani tana kaiwa bakinsa ya kama hannunta ahankali yana girgiza mata kai da slow kafin yakai hannun nata bakinsa yayi kissing ahankali yana cewa
"Kin koshi??
Gyada kai tayi tana kai bakinta gefen fuskansa ta dora lips dinta ta sakar masa kiss mai sanyi tana sake cewa
"Thank you"
Tana dauke lips dinta daga gefen fuskansa lumshe idanuwansa yayi yana juyowa da fuskansa ya hade da tata ahankali yana dora lips dinsa akan nata yai mata wata kiss me sanyi kafin ya sauke ajiyan zuciya itama ta sauke ahankali tana masa murmushi me kyau dayake sakasa koyaushe kasa cireta daga idanuwansa da tinaninsa ya sake maida bakinsa akan nata din yana bude bakinsa da wata sanyi yana sakawa cikin nata da fara kissing nata da sanyi mai nutsuwa da.
Zagayeta yayi da hannunsa daya yana saka hannunsa daya a cikin wuyanta yana manne fuskansu da kyau da nutsuwa suna shaqar numfashin juna mai sanyi da nutsuwa da bude bakinta yana samun daman qara shigewa ciki yana tsotsanta da wata lafiyayyar sanyi da cool love.
Juyota yayi akansa dakyau suna facin juna kafafunta na zagayesa daga zaunen suka ci gaba da kissing juna yana lumshe idanuwansa.
Anan inda suke suka zuba wani lafiyayyan love daya ratsesu kowace gaba da ruwan jikinsu ta amsa da gamsu da hakan kafin suka shige gadonsa da lafiyayyan duvet dinsa bacci mai nutsuwa ya kuma daukansu.
Basu farka ba saida karfe tara ta wuce dan haka wanka sukai ta shirya cikin wata doguwan riga blue mai kyau sosai da qaramin mayafinta data nado akanta suka fito kai tsaye palon Abbu suka fara zuwa ta gaidasa suka gaisa sosai yana nuna mata kulawa da kauna sosai kafin ta fito ta baro su ta wuce cikin gidan tana saka kai a palon dukansu suna palon suka zuba mata ido da tsananin mamakin ganinta ba tsammani da farin ciki sosai.
Ita kanta wani irin farin cikin ganinsu duka tayi tareda kunyar irin kallan da suke mata ta qaraso tana murmushi mai kyau daya saka Dr mum bude baki tana cewa "Masha Allah" da wani irin kyau da sauyawan dataga SANAAH din tayi.
Hannu Dr Mum ta miqa mata ta miqa nata ta kama tana zaunawa kusa da ita cikeda kulawa da kauna da kewansu datai ta bude baki tana gaida Dr Mum din da larabcinsu daya saka Dr mum din sake murmushi tana amsawa da kauna sosai.
Maida kallanta tayi akan Maamah datake kallanta itama da kulawa sosai da farin cikin ganinta tace
"Ina kwana Maamah"
"Lafiya kalau SANAAH,amma saukan asuba kukai ko sbd har dare bamuji duriyar isowanku ba"
Murmushi tayi tana cewa
"Da tsakar dare ne Maamah"
Mommy ce ta fito daga daki tana isowa ganin SANAAH din ya sakata mamaki da bude baki da farin cikin ganinta tace
"Wannan sammako naku haka"
Cikin wani sanyi da farin cikin saka mahaifiyarta a idanuwanta SANAAH ta kalli mommy din tana kasa riqe kanta ta miqe ahankali ta isa gareta ta rungumeta tana sauke ajiyan zuciya dukkanin nutsuwa da farin cikinta na cikewa da samun kowane farin ciki a rayuwarta.
Zaunawa sukai mai aiki na fitowa kitchen da ganin SANAAH ta saki faraa tana mata sannu da isowa tareda ajiyewa Dr Mum abinda ta kawo mata.
Da sakewa da farin ciki dukansu suka fara tambayarta hanya da firar hidimar data kawo su Morocco din gabaki dayansu.
Abincin breakfast mai kyau da lafiya da wasu hade haden da zasu qara gyara lafiyarta Maamah taje da kanta ta hado mata a tray tana kawo mata ta gyara zama da farin cikin ganin abinci sbd yunwa take ji ta saka hannu ta dauko spoon tafara ci kenan kamshinsa ya ratso palon tareda sallamarsa mai nutsuwa da muryansa data ratsa kunnuwan kowanensu da wata kamewa yana sako kai palon sanye da wani lafiyayyan tausassen yadin cashmere daya nutsu a jikinsa sbd tsadansa da kyan daya masa.
Kallo daya Mommy tayi masa ta dan dauke kanta cikin nauyinsa da girmamawan dake tsakaninsu.
Shi kansa bai iya kallanta sosaiba suka fara gaisawa da nutsuwansa da batada hayaniya ko kadan kafin ya gaisa da Dr Mum tukuna ya maida kallansa akan Maamah wadda take kallansa cikeda kauna da kulawa itama tana sauke ajiyan zuciya tana masa sannu da zuwa qasar.
Murmushi ya mata kyau da itace kai tsaye tafi samun hakan daga garesa sai matansa dan haka amsawa yayi yana dan magana da ita yana zaune a kujeran datake facin wadda SANAAH ke zaune tana cin abinci.
Jin idanuwanta tayi masu kaifi da tasiri akanta sun sauka akanta dan haka ta dago idanuwanta cikin wata sanyi ta kallesa shima ita din ya kalla da wani sanyayyan kallan daya sakata dauke nata idanuwan tana cigaba da cin abincin da jin sonsa na sake ratsata.
Suna isowa Morocco da kwanaki biyar cif Hakeem jeerah da tsohonsa da baya zuwa koina sbd manyanci sosai da tsufa wato Baba Hussain da Mr Sideeq.
Suna sauka qasar rayuwan kuruciyarsa yaji ta dawo masa na lokacinda yana neman aurenta da lokacin aurensu wanda yakejin komai yana dawo masa yana jin daga karshe burinsa daya daya kasa cika yanzu zai cika wanda ya debo shekaru yana rokon allah kada ya dauki ransa batareda ya sake mallakar Dr fammah w rayuwarsa ba..
Fleet da shine da Abbu zasu bada auren a cikin tsakar daren suka iso Moroccon shi da tasa matar da kusan kaddararsa shima itace sbd shi a nasa babin bazai taba iya rayuwa babu ita a cikinta ba dan kuwa bama zai iya rabuwa da itaba komai rintsi,
Babu kowace zafin kai da zafin fushin dazai iya sakasa rabuwa da ita dan ita itace tamkar bugawan da zuciyarsa keyi a cikin kirjinsa.
Isowansu da tsakar dare kowa ya riga ya kwanta koina tsit gashi baama san da isowansu acikin daren an dauka saida safe zasu iso dan haka kai tsaye motocinsu na isowa gidan bangarensa suka nufo yana riqe da hannunta tana jin bacci sosai da gajiya dan haka suna shiga bangaren nasa da koina yake fes an gyara wata kamshi me sanyi ne yake tashi koina.
Ac ya kunna nako ina ita kuwa wanka takeso amma batada kuzari sosai sbd baccin datake ji sosai dan haka dole shine ya tayata wankan wanda kusan shine yai mata ma suka fito kayan bacci kadai ta saka tai sallah tana gamawa anan ta kwanta bacci yana dauketa.
Shine daya gama komai ya dauketa ya maidaga akan gadon yana kallan yanda take bacci a jikin nasa kaman baby tana sauke masa wani nunfashi mai dumi na bacci a wuyansa da kanta ke ciki ya lumshe idanuwansa yana dan sake rungumeta ahankali yana rufe nasa idanuwan da fatar wannan karan iyayensa sun hadu kenan sai mutuwa sbd a yanzu dayake jin abinda Dad dinsa ke ji akan Dr mum ya roki Allah ya dauka ransa kafin ya zabi rabuwa da SANAAH KHALIL da kansa.
#MAMUH
09033181070
[23/06, 2:33 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
137
Washe gari babu wanda yasan sun iso a cikin gida sbd babu wanda ya fito yaga motocinsa da aka fitar akaje daukosu airport.
Bacci tayi sosai hankalinta kwance a cikin jikinsa sai asuba ya tada ita cikin wata kulawa da rashin hayaniya harta tashi sikai sallah suna gamawa ta dago ta kallesa bayan ta gama azkar da adduointa.
Kallanta yayi a natse sbd ya gane abinda take buqata sbd ta datayi sallah take shan fruits ko warm milk acan kullum da asuba sai ankawo mata su harsun saba daga masu kawowan har imran mai fita da asuban ya karba ya shigo ya kawo dashi mai bata din da ita mai ci din.
Bude baki tayi cikin yanayi na narkewan data saba masa tace
"Ina kwana"
Amsawa yayi ahankali yana kallan bakinta da yayi maganar a narke kafin ya miqa mata hannu ta kama ahankali tana shigewa jikinsa da wani dan dumin jiki tana bude baki tace
"Zan tafi gurinsu Dr Mum"
Wani dan kallo ya mata yana girgiza kai a natse yana bude baki da sautinsa mai nutsuwa yace
"Ki fara sake hutawa daga gajiyan tafiya tukuna suma basu tashi ba idan kinje yanxu bazaki iya karasa baccinkiba ok??
Dagowa tayi ta kallesa da idanuwanta da sune sabon obsession dinsa dan tana kallansa dasu yake samun kansa a rashin iya dauke nasa daga kanta.
Imran ne ya kira wayarsa da yanxu sbd ita yake kunnawa da asuba.
Tini a duhun asubar imran yaje ya siyo ya kawo dan haka fita yayi ya amso yana kawowa ta tashi daga zaunen datake tana zare doguwar hijabin sallanta daga ita sai wata qaranar wandon baccin da ko cinyarta bai sauka sosai ba sai wata half vest data lafe akan kirjinta koin skin dinta daukan ido yakeyi sbd glowing datake dan bata fita koina bata komai daga hutu sai love hakama shi kansa duk tsawon tafiyar duk inda zai fita da ita basa fita sai dare sbd da safe zuwa rana yana busy.
Wata lafiyayyar shaquwa da fitinanniyar son juna suke gudanarwa hankali kwance da basu taba jin zasu iya rayuwa a yanzu babu junansu ba dan haka koda suka baro can qasar tayi wani irin sabo dashi da yanzu kam zaiyi wuya ta iya dadewa bata gansa ba ko iya danne sonsa.
Zaunawa yayi tareda bata hannu ta kama ta zauna akan kafafunsa yana bude dan babban kwalin da aka jero komai aciki.
Hannunsa daya dauko mata madara mai dan zafi a cup ta kama tana kaiwa bakinta tafara sha ahankali tana dan lumshe idanuwanta yana binta da kallo da fararen idanuwansa masu kyau da kwarjini harta shanye tas ta sake masa hannu da cup din a ciki tana miqa hannunta da kanta ta dauko apple mai girma takai bakinta tana dawowa da idanuwanta akansa ta kallesa idanuwansa akanta basu dauke ba da wani cool love yake kallanta ta sake murmushi mai kyau tana kai hannunta daya akan fuskansa ta shafa tana cewa
"Thank you"
Lumshe idanuwansa yayi yana sauke ajiyan zuciya data jita har ranta ta dan sake kwantawa jikinsa tana cin apple din hankali kwance harta cinye baice komaiba tana gamawa ta dauko wani tana kaiwa bakinsa ya kama hannunta ahankali yana girgiza mata kai da slow kafin yakai hannun nata bakinsa yayi kissing ahankali yana cewa
"Kin koshi??
Gyada kai tayi tana kai bakinta gefen fuskansa ta dora lips dinta ta sakar masa kiss mai sanyi tana sake cewa
"Thank you"
Tana dauke lips dinta daga gefen fuskansa lumshe idanuwansa yayi yana juyowa da fuskansa ya hade da tata ahankali yana dora lips dinsa akan nata yai mata wata kiss me sanyi kafin ya sauke ajiyan zuciya itama ta sauke ahankali tana masa murmushi me kyau dayake sakasa koyaushe kasa cireta daga idanuwansa da tinaninsa ya sake maida bakinsa akan nata din yana bude bakinsa da wata sanyi yana sakawa cikin nata da fara kissing nata da sanyi mai nutsuwa da.
Zagayeta yayi da hannunsa daya yana saka hannunsa daya a cikin wuyanta yana manne fuskansu da kyau da nutsuwa suna shaqar numfashin juna mai sanyi da nutsuwa da bude bakinta yana samun daman qara shigewa ciki yana tsotsanta da wata lafiyayyar sanyi da cool love.
Juyota yayi akansa dakyau suna facin juna kafafunta na zagayesa daga zaunen suka ci gaba da kissing juna yana lumshe idanuwansa.
Anan inda suke suka zuba wani lafiyayyan love daya ratsesu kowace gaba da ruwan jikinsu ta amsa da gamsu da hakan kafin suka shige gadonsa da lafiyayyan duvet dinsa bacci mai nutsuwa ya kuma daukansu.
Basu farka ba saida karfe tara ta wuce dan haka wanka sukai ta shirya cikin wata doguwan riga blue mai kyau sosai da qaramin mayafinta data nado akanta suka fito kai tsaye palon Abbu suka fara zuwa ta gaidasa suka gaisa sosai yana nuna mata kulawa da kauna sosai kafin ta fito ta baro su ta wuce cikin gidan tana saka kai a palon dukansu suna palon suka zuba mata ido da tsananin mamakin ganinta ba tsammani da farin ciki sosai.
Ita kanta wani irin farin cikin ganinsu duka tayi tareda kunyar irin kallan da suke mata ta qaraso tana murmushi mai kyau daya saka Dr mum bude baki tana cewa "Masha Allah" da wani irin kyau da sauyawan dataga SANAAH din tayi.
Hannu Dr Mum ta miqa mata ta miqa nata ta kama tana zaunawa kusa da ita cikeda kulawa da kauna da kewansu datai ta bude baki tana gaida Dr Mum din da larabcinsu daya saka Dr mum din sake murmushi tana amsawa da kauna sosai.
Maida kallanta tayi akan Maamah datake kallanta itama da kulawa sosai da farin cikin ganinta tace
"Ina kwana Maamah"
"Lafiya kalau SANAAH,amma saukan asuba kukai ko sbd har dare bamuji duriyar isowanku ba"
Murmushi tayi tana cewa
"Da tsakar dare ne Maamah"
Mommy ce ta fito daga daki tana isowa ganin SANAAH din ya sakata mamaki da bude baki da farin cikin ganinta tace
"Wannan sammako naku haka"
Cikin wani sanyi da farin cikin saka mahaifiyarta a idanuwanta SANAAH ta kalli mommy din tana kasa riqe kanta ta miqe ahankali ta isa gareta ta rungumeta tana sauke ajiyan zuciya dukkanin nutsuwa da farin cikinta na cikewa da samun kowane farin ciki a rayuwarta.
Zaunawa sukai mai aiki na fitowa kitchen da ganin SANAAH ta saki faraa tana mata sannu da isowa tareda ajiyewa Dr Mum abinda ta kawo mata.
Da sakewa da farin ciki dukansu suka fara tambayarta hanya da firar hidimar data kawo su Morocco din gabaki dayansu.
Abincin breakfast mai kyau da lafiya da wasu hade haden da zasu qara gyara lafiyarta Maamah taje da kanta ta hado mata a tray tana kawo mata ta gyara zama da farin cikin ganin abinci sbd yunwa take ji ta saka hannu ta dauko spoon tafara ci kenan kamshinsa ya ratso palon tareda sallamarsa mai nutsuwa da muryansa data ratsa kunnuwan kowanensu da wata kamewa yana sako kai palon sanye da wani lafiyayyan tausassen yadin cashmere daya nutsu a jikinsa sbd tsadansa da kyan daya masa.
Kallo daya Mommy tayi masa ta dan dauke kanta cikin nauyinsa da girmamawan dake tsakaninsu.
Shi kansa bai iya kallanta sosaiba suka fara gaisawa da nutsuwansa da batada hayaniya ko kadan kafin ya gaisa da Dr Mum tukuna ya maida kallansa akan Maamah wadda take kallansa cikeda kauna da kulawa itama tana sauke ajiyan zuciya tana masa sannu da zuwa qasar.
Murmushi ya mata kyau da itace kai tsaye tafi samun hakan daga garesa sai matansa dan haka amsawa yayi yana dan magana da ita yana zaune a kujeran datake facin wadda SANAAH ke zaune tana cin abinci.
Jin idanuwanta tayi masu kaifi da tasiri akanta sun sauka akanta dan haka ta dago idanuwanta cikin wata sanyi ta kallesa shima ita din ya kalla da wani sanyayyan kallan daya sakata dauke nata idanuwan tana cigaba da cin abincin da jin sonsa na sake ratsata.