Sashe 36
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sake kallansa da nutsuwa da jin wani irin nauyin da babu me samun hakan daga garesa kaf sai ayau din akan ahalin Nasir dan haka yaji koma a wane yanayine bazai taba barin wannan cutatarwan da akai musu ta tafi a banza ba kuma duk inda zasu matiqar suna duniyar Samad bazai taba dena bibiyan SANAAH ba sbd ya gama bincikawa a yanzu ya tabbatarda Samad ya rasa kansa ne akan sonta ba so bane obsession ne kuma abu daya ne a yanzu shine hannunsa kawai zai dawo dasu a qarqashin kulawansa cikin gidansa tukuna Samad yayi shakkar bibiyan SANAAH din amma kuma yasan babu dalilinsa na hakan batareda hujjar zaman nasu ba a qarqashinsa na har abada.
Dagowa yayi ya sake kallan Al'amin a natse wanda rayuwarsa take a mace murus a cikin bayaninsu daya gama karancewa tsaf,
Baida ilimi baida aiki baida kwanciyan hankali ko nutsuwa duk ya qare samartakarsa a wahala da rashin nutsuwan nauyin dayake kansa.
Numfashi ya sauke kai tsaye yana cigaba da Al'amin din batareda batawa kai a kowace zancen daya saba yi a kai tsaye ba kaf rayuwarsa ya bude baki hankali kwance da nutsuwa yace
"Al'amin hukunci daya na yanke dan bawa SANAAH kariyar da daga yanxu zata rayu a cikin aminci har ranar da zata samu miji na aurar da ita da kaina da hannuna na zama uba kuma waliyin aurenta tareda alfaharin da kowane uba zaiyi idan har zaka bani su sudawo hannuna"
Da slow Al'amin ya dago jajayen idanuwansa ya kalli Dad jeerah din yana jin hawayensa na tsayawa sbd tsananin mamaki dama rashin gane inda zancen ya dosa.
Tayaya zai bada SANAAH da mommy su dawo karkashin kulawan wani bayan yana raye to shi menene amfanin rayuwarsa daga lokacin,
Me zaiyi idan baiyi kula dasu ba?
Sunkuyar da kai yayi shima kai tsaye zai bada amsar rashin Amincewa hakan Dad ya katsesa a nace da dattako da cewa
"Al'amin a yanda kakeson ka kula ka kare dik wani haqqin mahaifiyarka da qanwarka to kana buqatan fara samarwa da kanka cikakken ilimin da zai baka damar hakan wanda zai baka dama ta sanin yanda zaka fuskanci kowace irin rai dazata cutatar da kai a ilimimance koda kuwa hukuma ce,
Nasan waye mahaifinka hakama bayan Mahaifinka Nasir baida mahaifi bayan ni dan haka ka bani su a matsayin ahalin Nasir idan bazaka bani su a matsayin naka wannan shine babban adalci da tsaron da SANAAH zata samu daga duk wani namijin wanda ma ba Samad ba ni kuma ina sake maka alkwarin bata kariyar da duk duniya babu me bata ko bayan aurenta,
Zan turaka ka nema ilimin da duk lokacinda ka kammala kazo zan baka su da hannuna idan har hakan ta kama"
Shiru Al'amin yayi yana tsayar da hankalinsa da tinaninsa akan maganganun na tsoho Dad jeerah wanda kai tsaye maganganunsa suke babu kwana kwana ba bata lokaci kowace magana direct take da jiran amsarta.
Numfashi Dad din ya sauke tareda kallansa yace
"Kada ka damu da komai Al'amin kaje gida kayi tinani me kyau da shawaran da duk abinda ka yanke zan maka hakan"
Mr S ne ya kalli Al'amin din yana nuna masa hanya suka juya suka fice yana zurfafa a tinanin maganganun da duk sunma rikita tinaninsa da hankalinsa.
Har Mr S ya ajiyesa bai fito daga tinani mai tsayin daya shigaba,
Yana shiga gida dakinsa ya shige ya rufe yana tinani mai tsananin zurfi da damuwa,
Har dare baida kuzari yana daki dai magrib ya fito yayo sallah yazo ya zauna cikinsu sukaci abinci suna dan magana sama sama sbd SANAAH da a yanzu take cikin tsananin tsoron rayuwarta kwata kwata sbd Samad.
Ko Mommy a yanxu cikin tsoro da damuwan da babu ranar fita take sai taga anyiwa SANAAH aure gashi mijin ya gagara babu wanda ya taba zuwa ma yace yana sonta kuma bazasu taho dinba sbd suna shakkar Samad jeerah da a yanzu ya fito duniya yayi ikirarin hallaka dik wanda ko kallanta yayi da sunan so.
Da daddare bayan sun rufe gida kowa ya kwanta kusan karfe ukun dare Al'amin yaji ana taba kofar gidan nasu sbd dakinsa ne a kusa.
Shiru yayi yana sake saurara yaji dakyau.,
Magana yaji anayi qasa qasa da motsin daya sakasa tashi zaune daga kwancen dayake ya kasa bacci.
Kaman zai fito sai kuma ya fasa sbd jin andena motsin kwata kwata dan haka ya koma ya kwanta yana rufe idanuwansa ko baccin zai daukesa a lokacin.
Babu jimawa kuwa ya samu bacci ya dan daukesa mai nauyi....
Cikin bacci yaji hayaniya sama sama tana shiga kunnuwansa hartai karfi tareda wani irin azababben zafin dayaji numfashinsa na toshewa da sauri ya bude idanuwansa yaga gabaki daya dakin ya gauraye da wani irin hayaqi mai karfi anata ihun "Wuta Wuta" daga waje.
Miqewa yayi da wani irin rawar jiki da tashin hankali yana nufar kofa ko gani bayayi ya isa setin kofar dakin data dauki mugun zafi tafara kannewa alamar bazata budeba.
Buga kofar yafara yi da karfin gaske yana shiga mummunan tashin hankali da tsoron halinda su mommy suke,
Karfinsa yake tsanantawa yana bugun kofar da gasken gaske ga hannunwansa sun fara konewa sbd zafin da kofar ta dauka na gaske tinda ta karfe ce.
Daga wajen aka fara bugo kofar da karfi suna ambatar sunansa Mommy ne da SANAAH suka dauko tabarya suna dukan kofar dakin ga wutar sai qara karfi take kokarin yi dan harta fada dakin mommy.
Su duka cikin matsanancin tashin hankali suke gashi sunje kofar gidan su bude sbd a shigo a basu taimako amma sun kasa bude gidan sbd an saka musu padlock ta wajen gidan wanda mutane keta kokarin son bugewa a shigo a taimakesu amma kwadon kaman na kofar duniya yaqi budewa.
Mommy ce tafara gazawa ta zube qasa tana dafe kirjinta dan haka SANAAH ta sake shiga rudu itama tanajin karfinta yayi qasa gashi bata saba da wahala ba sam irin haka dan haka tayi kan mommyn tana wani irin jan numfashinta da zafi ya fara yankewa.
Haukacewa Al'amin yaji yana yi a cikin dakin ya fara buga kofar yana ihun gaske yana kiran sunayensu jin shiru...
Koda ya samu nasarar balle kofar dakin duk tafin hannuwansa sun kone sosai amma bai damuba haka yayi kansa yana wata rawar jiki ya sunkuci mommy da duka karfinsa ita kuma SANAAH ya damko hannunta ya nufi kofar ficewa duk da gurin wuta naci.
Daga can waje karfi da gaggawa aka kara gurin balle kwadon amma yaqi dan haka aka fara kokarin bude bangon gurin dan cire kofar gaba daya sbd wuta dai karfin gaske take qarasawa.
Koda aka bude kofar Dukkaninsu su ukun sun sume a maqale guri daya da junansu Al'amin din ya qanqamesu ya gama saddaqar da rayuwarsu daga nan taxo karshen da duka wahala ta qare.
Cikin gaggawa aka fiddo dasu take akai asibiti dasu hankali tashe daga nan yan anguwa suka fara kokarin kashe wutar kafin motar masu kashe wutar taxo.
#MAMUH
09033181070
[30/04, 1:56 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
35
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Wuta dai ta cinye gidan kusan duka babu abinda ya rage bayan bango hakama a asibiti sai da mommy tayi kwana biyu bata farfado ba sbd ta shaqi hayaqin sosai,
SANAAH kuwa kwakwalwanta abin yakeson tabawa dan zuwa yanzu ganin takeyi ta zama sanadin mummunan kaddarar ahalinta sbd an tabbatarda rufesu akai ta waje aka kunnawa gidan wuta a taqaice ransu akaso kashewa su dukan kuma abu dayane yake nuni da hakan wato Samad jeerah duk da yana jinya.
Kwana biyu sukai a asibiti suna jinyar mommy kafin ta dan dawo daidai aka sallamosu hannuwansa ma a nade inda ya kone.
Rasa inda zasu sukai sbd gida dai ya kone kurmus babu gurin ko rabawa su kwanta gashi bazai iya bari suje a hakan su zauna cikin kangon konannen gidanba sbd Tsautsayin da yayi ajalin inna na faduwan bango akanta lokacin wancan gobarar.
Zafi kansa da kwakwalwansa ta dauka yaji yana neman rasa kansa dan ko kudin komai baida ga uwa uba dare yana neman yi musu suna zaune cikin soron gidan dayake a bude babu komai dagasu sai kayan jikinsu.
Ficewa yayi ya fita bai dawo ba sai dare cikin damuwa da mutuwan jiki yace su taso ya samo inda zasu kwana kafin safe yasamo wata mafitar.
Dagowa yayi ya sake kallan Al'amin a natse wanda rayuwarsa take a mace murus a cikin bayaninsu daya gama karancewa tsaf,
Baida ilimi baida aiki baida kwanciyan hankali ko nutsuwa duk ya qare samartakarsa a wahala da rashin nutsuwan nauyin dayake kansa.
Numfashi ya sauke kai tsaye yana cigaba da Al'amin din batareda batawa kai a kowace zancen daya saba yi a kai tsaye ba kaf rayuwarsa ya bude baki hankali kwance da nutsuwa yace
"Al'amin hukunci daya na yanke dan bawa SANAAH kariyar da daga yanxu zata rayu a cikin aminci har ranar da zata samu miji na aurar da ita da kaina da hannuna na zama uba kuma waliyin aurenta tareda alfaharin da kowane uba zaiyi idan har zaka bani su sudawo hannuna"
Da slow Al'amin ya dago jajayen idanuwansa ya kalli Dad jeerah din yana jin hawayensa na tsayawa sbd tsananin mamaki dama rashin gane inda zancen ya dosa.
Tayaya zai bada SANAAH da mommy su dawo karkashin kulawan wani bayan yana raye to shi menene amfanin rayuwarsa daga lokacin,
Me zaiyi idan baiyi kula dasu ba?
Sunkuyar da kai yayi shima kai tsaye zai bada amsar rashin Amincewa hakan Dad ya katsesa a nace da dattako da cewa
"Al'amin a yanda kakeson ka kula ka kare dik wani haqqin mahaifiyarka da qanwarka to kana buqatan fara samarwa da kanka cikakken ilimin da zai baka damar hakan wanda zai baka dama ta sanin yanda zaka fuskanci kowace irin rai dazata cutatar da kai a ilimimance koda kuwa hukuma ce,
Nasan waye mahaifinka hakama bayan Mahaifinka Nasir baida mahaifi bayan ni dan haka ka bani su a matsayin ahalin Nasir idan bazaka bani su a matsayin naka wannan shine babban adalci da tsaron da SANAAH zata samu daga duk wani namijin wanda ma ba Samad ba ni kuma ina sake maka alkwarin bata kariyar da duk duniya babu me bata ko bayan aurenta,
Zan turaka ka nema ilimin da duk lokacinda ka kammala kazo zan baka su da hannuna idan har hakan ta kama"
Shiru Al'amin yayi yana tsayar da hankalinsa da tinaninsa akan maganganun na tsoho Dad jeerah wanda kai tsaye maganganunsa suke babu kwana kwana ba bata lokaci kowace magana direct take da jiran amsarta.
Numfashi Dad din ya sauke tareda kallansa yace
"Kada ka damu da komai Al'amin kaje gida kayi tinani me kyau da shawaran da duk abinda ka yanke zan maka hakan"
Mr S ne ya kalli Al'amin din yana nuna masa hanya suka juya suka fice yana zurfafa a tinanin maganganun da duk sunma rikita tinaninsa da hankalinsa.
Har Mr S ya ajiyesa bai fito daga tinani mai tsayin daya shigaba,
Yana shiga gida dakinsa ya shige ya rufe yana tinani mai tsananin zurfi da damuwa,
Har dare baida kuzari yana daki dai magrib ya fito yayo sallah yazo ya zauna cikinsu sukaci abinci suna dan magana sama sama sbd SANAAH da a yanzu take cikin tsananin tsoron rayuwarta kwata kwata sbd Samad.
Ko Mommy a yanxu cikin tsoro da damuwan da babu ranar fita take sai taga anyiwa SANAAH aure gashi mijin ya gagara babu wanda ya taba zuwa ma yace yana sonta kuma bazasu taho dinba sbd suna shakkar Samad jeerah da a yanzu ya fito duniya yayi ikirarin hallaka dik wanda ko kallanta yayi da sunan so.
Da daddare bayan sun rufe gida kowa ya kwanta kusan karfe ukun dare Al'amin yaji ana taba kofar gidan nasu sbd dakinsa ne a kusa.
Shiru yayi yana sake saurara yaji dakyau.,
Magana yaji anayi qasa qasa da motsin daya sakasa tashi zaune daga kwancen dayake ya kasa bacci.
Kaman zai fito sai kuma ya fasa sbd jin andena motsin kwata kwata dan haka ya koma ya kwanta yana rufe idanuwansa ko baccin zai daukesa a lokacin.
Babu jimawa kuwa ya samu bacci ya dan daukesa mai nauyi....
Cikin bacci yaji hayaniya sama sama tana shiga kunnuwansa hartai karfi tareda wani irin azababben zafin dayaji numfashinsa na toshewa da sauri ya bude idanuwansa yaga gabaki daya dakin ya gauraye da wani irin hayaqi mai karfi anata ihun "Wuta Wuta" daga waje.
Miqewa yayi da wani irin rawar jiki da tashin hankali yana nufar kofa ko gani bayayi ya isa setin kofar dakin data dauki mugun zafi tafara kannewa alamar bazata budeba.
Buga kofar yafara yi da karfin gaske yana shiga mummunan tashin hankali da tsoron halinda su mommy suke,
Karfinsa yake tsanantawa yana bugun kofar da gasken gaske ga hannunwansa sun fara konewa sbd zafin da kofar ta dauka na gaske tinda ta karfe ce.
Daga wajen aka fara bugo kofar da karfi suna ambatar sunansa Mommy ne da SANAAH suka dauko tabarya suna dukan kofar dakin ga wutar sai qara karfi take kokarin yi dan harta fada dakin mommy.
Su duka cikin matsanancin tashin hankali suke gashi sunje kofar gidan su bude sbd a shigo a basu taimako amma sun kasa bude gidan sbd an saka musu padlock ta wajen gidan wanda mutane keta kokarin son bugewa a shigo a taimakesu amma kwadon kaman na kofar duniya yaqi budewa.
Mommy ce tafara gazawa ta zube qasa tana dafe kirjinta dan haka SANAAH ta sake shiga rudu itama tanajin karfinta yayi qasa gashi bata saba da wahala ba sam irin haka dan haka tayi kan mommyn tana wani irin jan numfashinta da zafi ya fara yankewa.
Haukacewa Al'amin yaji yana yi a cikin dakin ya fara buga kofar yana ihun gaske yana kiran sunayensu jin shiru...
Koda ya samu nasarar balle kofar dakin duk tafin hannuwansa sun kone sosai amma bai damuba haka yayi kansa yana wata rawar jiki ya sunkuci mommy da duka karfinsa ita kuma SANAAH ya damko hannunta ya nufi kofar ficewa duk da gurin wuta naci.
Daga can waje karfi da gaggawa aka kara gurin balle kwadon amma yaqi dan haka aka fara kokarin bude bangon gurin dan cire kofar gaba daya sbd wuta dai karfin gaske take qarasawa.
Koda aka bude kofar Dukkaninsu su ukun sun sume a maqale guri daya da junansu Al'amin din ya qanqamesu ya gama saddaqar da rayuwarsu daga nan taxo karshen da duka wahala ta qare.
Cikin gaggawa aka fiddo dasu take akai asibiti dasu hankali tashe daga nan yan anguwa suka fara kokarin kashe wutar kafin motar masu kashe wutar taxo.
#MAMUH
09033181070
[30/04, 1:56 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
35
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Wuta dai ta cinye gidan kusan duka babu abinda ya rage bayan bango hakama a asibiti sai da mommy tayi kwana biyu bata farfado ba sbd ta shaqi hayaqin sosai,
SANAAH kuwa kwakwalwanta abin yakeson tabawa dan zuwa yanzu ganin takeyi ta zama sanadin mummunan kaddarar ahalinta sbd an tabbatarda rufesu akai ta waje aka kunnawa gidan wuta a taqaice ransu akaso kashewa su dukan kuma abu dayane yake nuni da hakan wato Samad jeerah duk da yana jinya.
Kwana biyu sukai a asibiti suna jinyar mommy kafin ta dan dawo daidai aka sallamosu hannuwansa ma a nade inda ya kone.
Rasa inda zasu sukai sbd gida dai ya kone kurmus babu gurin ko rabawa su kwanta gashi bazai iya bari suje a hakan su zauna cikin kangon konannen gidanba sbd Tsautsayin da yayi ajalin inna na faduwan bango akanta lokacin wancan gobarar.
Zafi kansa da kwakwalwansa ta dauka yaji yana neman rasa kansa dan ko kudin komai baida ga uwa uba dare yana neman yi musu suna zaune cikin soron gidan dayake a bude babu komai dagasu sai kayan jikinsu.
Ficewa yayi ya fita bai dawo ba sai dare cikin damuwa da mutuwan jiki yace su taso ya samo inda zasu kwana kafin safe yasamo wata mafitar.