Sashe 43
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kada ki daga hankalinki kada ki shiga damuwa ko tashin hankalin auren daya hau kanki ba sani sbd wanda ya daura miki auren ya wuce hakan a gurinki ki cire komai ki amsa da biyayya da tarbiyan da kike da ita sbd bazai taba miki abinda zaki cutuba kinfi kowa sanin hakan dan haka matsayin daya baki na 'yarsa duniya ma tasan da hakan kema ki nuna ke 'ya ce ki amsa ki masa bayayyya koda ba 'dan cikinsa ya aura miki ba ko waye ya aura miki ki kasance me biyayya da nuna girmamawa,
Insha Allah Allah zai kawo miki sauya a cikin wannan auren,
Zaki samu ribar biyayyar da zakiyi,
Ko baki samu komaiba a cikin auren insha Allah zaki samu kariya da nutsuwa da aminci..."
Dagowan datai niyar yi daga lokacinda Mommy ta furta kalman aure akanta ta kasa sbd sauran kalaman da suka biyo bayan,
Bata taba tsammanin aure akanta ba yanzu ko a kusa sbd halinda take ciki na farautar masu sonta ma da Samad yakeyi,
Bata taba tinanin ma zata auru a yanxu ba sbd matsalolin dake cikeda rayuwarta,
Wane irin aure ne akai mata kai tsaye a rana tsaka cikin kwanaki kalilan?
Auren sadaka ne akai mata sbd bata kariya daga Samad kenan,
Auren da babu shiri babu tsammani babu neman shawaran wanda ma akaiwa sadakar tata kenan,
Wace rayuwa ce take ciki wanda zata qare a tsakanin ahalin jeerahs da wanda ya lalata rayuwarta ya dangana ta ga qarewa da auren wanda baimasan da auren daya hau kansa ba.
Wasu hawaye ne masu zafin gaske suka ciko idanuwanta suna kasa saukowa sbd jin wani irin yanayin da batada ikon nunawa ko fada sbd wanda shine ya zartar da wannan girmammen hukuncin akanta wanda kuma bazata taba iya dagowa ta kalli kowace hukuncin zai yanke akanta ba.
Mommy ma da sai a lokacin tausayin SANAAH ya zuwar mata sbd kowace mace duniya bazata taba son aurenta yaxo mata a hakan daga sama kaman dai ba lamarin da zata qarashe rayuwarta a cikinsa ba hakama da mutumin da ba yaro ne ba qarami yanada iyalinsa dayake so da rayuwarsa dasu kawai a jeho masa wata macen wadda ba lallai ta taba samun ko rabin matsayin da matarsa take dashiba a gurinsa.
Ajiyan zuciya ta sake tana sake dan rungume SANAAH a jikinta da rasa abin fada bayan shafata data ringa yi ahankali tana aika mata da kaunarta da kulawanta da lallashinta ta hakan wanda yake shigar SANAAH din tana sake jin jikinta na mutuwa sosai.
Wayar Mommy ce tayi ringing ta dago a natse taga Al'amin ne kuma tasan SANAAH din yace zaiyi magana da ita dan haka daukan wayar tayi kai tsaye tareda saka handsfree tace masa SANAAH din na sauraronsa.
Cikin kulawa mai tsanani da kaunarsa data bayyana a cikin sanyi da nutsuwa ya ambaci sunanta da wani irin sautin daya sakata fasa kukan daya taho mata mai karfi tana rintse idanuwanta tareda qanqame jikinta.
Shiru mommy tayi shima Yaya Al'amin din ahiru yayi kukanta na ratsasu jikinsu yayi sanyi.
Kukane takeyi mai tsananin karfi da qaramin sauti kanta na qasa muryanta har wani yankewa yakeyi tana koke dukkanin quncin dayake dunqule a kirjinta.
Tsawon lokaci ta dauka tana kukan babu wanda ya hanata sai data sassauta dan kanta tukuna mommy ta zari tissue dake gefen gadonta kan bedside tafara goge mata hawayen shi kuwa Al'amin cikin kulawa da kauna mai karfi yafara rarrashinta yana mata maganganun dasuke ratsata da bata nutsuwa da bata sassaucin abinda take ji da kuma rungumar sabuwar kaddarar da bazata iya dagowa tace batasoba amma har cikin zuciyarta bata shaawan aure ko hulda da kowane namiji sbd Samad ya cire mata kowace irin kauna da shaawan auren namiji amma kuma auren da Dad ya daura mata da kuma auren da yaya Al'amin da mommy suke kauna to tabbas ta gama karbansa hannu bibbiyu duk da tana fatar sauyi mafi alkhairi a gaba.
Dukkaninsu maganganun da yayi musu sun basu kwanciyan hankali da nutsuwa da sake karban rayuwar data samesu dan haka sake saka baki mommy tayi ta qara bawa zuciyar SANAAH rarrashi da sukuni tukuna sukai sallama.
Da kanta ta tirsasa SANAAH din ta bata abinci taci kadan ta sake shan magani ta sauko gadon ta shiga toilet tayo alwala ta fito tayi sallar laasar da akai suna magana.
Tana idarwa zaunawa tayi shiru tana shiga tinani mai zurfi damuwanta ta ragu sosai.
#MAMUH
09033181070
[04/05, 11:41 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
42
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Acan bangaren Dad jeerah kuwa bai dawo gida ba sai yamma lis sbd baqi sosai suka halarci daurin auren wanda akai gayyata a qanqanin lokaci amma manyan mutanen da suka aje komai nasu suka halarto daurin auren sunada yawa dan haka ne akai cikar da babu wanda yai tsammani,
Koda ya dawo securities ma tayasa murnan daurin auren da akai a qanqanin lokaci sukai duk da basu san waye mijin ba sundai san yau ne daurin auren Yarsa SANAAH wadda kowa ke girmamawa a cikinsu sbd zamanta 'yar da Sir jeerah da kansa yake kauna.
Umma ce ta fara jin daurin auren daga garesa bayan data taho bayan ya gama hutawa bayan dawowan tasa hankalinsa kwance zuciyarsa fes da wani natsatsen farin cikin bayana shekaru masu yawa yau dai ya nuna nasa ikon akan 'dansa shima,
Ikon da daga 'dan har uwarsa basu isa su sauya ba ko nuna rashin jin dadinsu sbd sanin tinda ya daura ko mutuwar Raheem din ce kadai zata raba auren amma ba dan adam ba ko waye kuwa,
Hakama a yanzu ne yakeda cikakkiyar sani da nutsuwan 'dansa yayi aure
Auren daya daura masa a matsayinsa na ubansa ba wanda uwarsa mace ta daura masa.
Ummah kasa motsawa tayi tsabar mamaki shock din jin auren da idan taji daidai Fleet Raheem jeerah aka daurawa da kuma SANAAH,
Auren da kila mahaifiyarsa zatafison ace wani balain ne ya fado masa yayi jinya ya warke akan yayi aure hakama matarsa da zata iya ransa ma tsabar wani masifaffen kishi akan ace yayi aure musamman yanxu datake ganin sun zama manya yarsu ta zama budurwar dake shirin zama likita amma ace yayi aure aurenma da saar yarsa wadda zatafi baqin cikin hakan dik ranar da Allah ya kaddareta da ji dan kuwa su dai har abada bazata taba ji ba a bakinsu sbd kadama ayi balain dasu idan an tashi dan tabbas lokacin fuskantar juna tsakanin Jeerah da dr fammah yayi tinda daga karshe danta yayi abinda duk duniya ta tsana ko jin sunansa wato qarin aure kuma da yar asalin Nigeria gaba da baya wainda ta tsana.
Rasa abin fada Umma tayi sai kawai tabi auren da adduar Allah ya sanya alkhairi.
A bangare daya kuma dadin hakan taji sosai sbd baqin cikin da Samad da uwarsa zasu shiga da wanda ita kanta Meenah wahab zata shiga sbd bata taba daukansu da mahimmanci ba bare basu girman daya kamata a matsayinsu na matan uban mijinta dan haka hakan ya mata dadi sosai dan tasan tako ina baqin ciki da tashin hankali ne zaaita zubawa wanda zai saka da dama wasu samun sallama.
Tana baro bangaren Dad samun kanta tayi da wucewa kai tsaye bangaren Hajiyar Samad wadda ta rasa sukuninta da kwanciyan hankali a cikin kwanakin a tsorace da fargaba take sbd shirun Dad ba alkhairi bane ko kadan.
Tana ganin Ummah ta danne baqin cikin datake ciki da damuwa ta dan sake tana nuna hankalinta kwance yake da walwala ta mata sannu da zuwa.
Da walwala sosai itama Umma ta gaisa da ita tana kin zaka daga tsaye tace
"Ba sai na zauna ba zan wuce nace bara na sanar miki kije kiyiwa Alh barka da arziki da taya murna Yau aka daura auren 'yarsa SANAAH da Fleet RAHEEM dan kila baki sani ba"
Shiru hajiyar Samad tayi kaman bata fahimta ba sai data juya zancen taga ta kasa ganewa kafin ta dago ta kalli Umman tana dan neman rikicewa da kuma kasa boye rikicewanta tace
"Wane Raheem din?
Da kuma wace Sanaar??
Umma da bazata iya doguwar hayaniyar tashin hankalinba juyawa tayi tana cewa
"Fleet admiral RAHEEM JEERAH"
Tana saka kai Samad na shigowa ko gaidata bai iya yiba sbd jin abinda ta fada ya qaraso cikin palon yana kallan hajiyarsa ya bude baki yana zama yace
"Godfather naji ana ambata"
Tsabar rikicewa hajiyarsa bata san lokacin datace
Insha Allah Allah zai kawo miki sauya a cikin wannan auren,
Zaki samu ribar biyayyar da zakiyi,
Ko baki samu komaiba a cikin auren insha Allah zaki samu kariya da nutsuwa da aminci..."
Dagowan datai niyar yi daga lokacinda Mommy ta furta kalman aure akanta ta kasa sbd sauran kalaman da suka biyo bayan,
Bata taba tsammanin aure akanta ba yanzu ko a kusa sbd halinda take ciki na farautar masu sonta ma da Samad yakeyi,
Bata taba tinanin ma zata auru a yanxu ba sbd matsalolin dake cikeda rayuwarta,
Wane irin aure ne akai mata kai tsaye a rana tsaka cikin kwanaki kalilan?
Auren sadaka ne akai mata sbd bata kariya daga Samad kenan,
Auren da babu shiri babu tsammani babu neman shawaran wanda ma akaiwa sadakar tata kenan,
Wace rayuwa ce take ciki wanda zata qare a tsakanin ahalin jeerahs da wanda ya lalata rayuwarta ya dangana ta ga qarewa da auren wanda baimasan da auren daya hau kansa ba.
Wasu hawaye ne masu zafin gaske suka ciko idanuwanta suna kasa saukowa sbd jin wani irin yanayin da batada ikon nunawa ko fada sbd wanda shine ya zartar da wannan girmammen hukuncin akanta wanda kuma bazata taba iya dagowa ta kalli kowace hukuncin zai yanke akanta ba.
Mommy ma da sai a lokacin tausayin SANAAH ya zuwar mata sbd kowace mace duniya bazata taba son aurenta yaxo mata a hakan daga sama kaman dai ba lamarin da zata qarashe rayuwarta a cikinsa ba hakama da mutumin da ba yaro ne ba qarami yanada iyalinsa dayake so da rayuwarsa dasu kawai a jeho masa wata macen wadda ba lallai ta taba samun ko rabin matsayin da matarsa take dashiba a gurinsa.
Ajiyan zuciya ta sake tana sake dan rungume SANAAH a jikinta da rasa abin fada bayan shafata data ringa yi ahankali tana aika mata da kaunarta da kulawanta da lallashinta ta hakan wanda yake shigar SANAAH din tana sake jin jikinta na mutuwa sosai.
Wayar Mommy ce tayi ringing ta dago a natse taga Al'amin ne kuma tasan SANAAH din yace zaiyi magana da ita dan haka daukan wayar tayi kai tsaye tareda saka handsfree tace masa SANAAH din na sauraronsa.
Cikin kulawa mai tsanani da kaunarsa data bayyana a cikin sanyi da nutsuwa ya ambaci sunanta da wani irin sautin daya sakata fasa kukan daya taho mata mai karfi tana rintse idanuwanta tareda qanqame jikinta.
Shiru mommy tayi shima Yaya Al'amin din ahiru yayi kukanta na ratsasu jikinsu yayi sanyi.
Kukane takeyi mai tsananin karfi da qaramin sauti kanta na qasa muryanta har wani yankewa yakeyi tana koke dukkanin quncin dayake dunqule a kirjinta.
Tsawon lokaci ta dauka tana kukan babu wanda ya hanata sai data sassauta dan kanta tukuna mommy ta zari tissue dake gefen gadonta kan bedside tafara goge mata hawayen shi kuwa Al'amin cikin kulawa da kauna mai karfi yafara rarrashinta yana mata maganganun dasuke ratsata da bata nutsuwa da bata sassaucin abinda take ji da kuma rungumar sabuwar kaddarar da bazata iya dagowa tace batasoba amma har cikin zuciyarta bata shaawan aure ko hulda da kowane namiji sbd Samad ya cire mata kowace irin kauna da shaawan auren namiji amma kuma auren da Dad ya daura mata da kuma auren da yaya Al'amin da mommy suke kauna to tabbas ta gama karbansa hannu bibbiyu duk da tana fatar sauyi mafi alkhairi a gaba.
Dukkaninsu maganganun da yayi musu sun basu kwanciyan hankali da nutsuwa da sake karban rayuwar data samesu dan haka sake saka baki mommy tayi ta qara bawa zuciyar SANAAH rarrashi da sukuni tukuna sukai sallama.
Da kanta ta tirsasa SANAAH din ta bata abinci taci kadan ta sake shan magani ta sauko gadon ta shiga toilet tayo alwala ta fito tayi sallar laasar da akai suna magana.
Tana idarwa zaunawa tayi shiru tana shiga tinani mai zurfi damuwanta ta ragu sosai.
#MAMUH
09033181070
[04/05, 11:41 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
42
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Acan bangaren Dad jeerah kuwa bai dawo gida ba sai yamma lis sbd baqi sosai suka halarci daurin auren wanda akai gayyata a qanqanin lokaci amma manyan mutanen da suka aje komai nasu suka halarto daurin auren sunada yawa dan haka ne akai cikar da babu wanda yai tsammani,
Koda ya dawo securities ma tayasa murnan daurin auren da akai a qanqanin lokaci sukai duk da basu san waye mijin ba sundai san yau ne daurin auren Yarsa SANAAH wadda kowa ke girmamawa a cikinsu sbd zamanta 'yar da Sir jeerah da kansa yake kauna.
Umma ce ta fara jin daurin auren daga garesa bayan data taho bayan ya gama hutawa bayan dawowan tasa hankalinsa kwance zuciyarsa fes da wani natsatsen farin cikin bayana shekaru masu yawa yau dai ya nuna nasa ikon akan 'dansa shima,
Ikon da daga 'dan har uwarsa basu isa su sauya ba ko nuna rashin jin dadinsu sbd sanin tinda ya daura ko mutuwar Raheem din ce kadai zata raba auren amma ba dan adam ba ko waye kuwa,
Hakama a yanzu ne yakeda cikakkiyar sani da nutsuwan 'dansa yayi aure
Auren daya daura masa a matsayinsa na ubansa ba wanda uwarsa mace ta daura masa.
Ummah kasa motsawa tayi tsabar mamaki shock din jin auren da idan taji daidai Fleet Raheem jeerah aka daurawa da kuma SANAAH,
Auren da kila mahaifiyarsa zatafison ace wani balain ne ya fado masa yayi jinya ya warke akan yayi aure hakama matarsa da zata iya ransa ma tsabar wani masifaffen kishi akan ace yayi aure musamman yanxu datake ganin sun zama manya yarsu ta zama budurwar dake shirin zama likita amma ace yayi aure aurenma da saar yarsa wadda zatafi baqin cikin hakan dik ranar da Allah ya kaddareta da ji dan kuwa su dai har abada bazata taba ji ba a bakinsu sbd kadama ayi balain dasu idan an tashi dan tabbas lokacin fuskantar juna tsakanin Jeerah da dr fammah yayi tinda daga karshe danta yayi abinda duk duniya ta tsana ko jin sunansa wato qarin aure kuma da yar asalin Nigeria gaba da baya wainda ta tsana.
Rasa abin fada Umma tayi sai kawai tabi auren da adduar Allah ya sanya alkhairi.
A bangare daya kuma dadin hakan taji sosai sbd baqin cikin da Samad da uwarsa zasu shiga da wanda ita kanta Meenah wahab zata shiga sbd bata taba daukansu da mahimmanci ba bare basu girman daya kamata a matsayinsu na matan uban mijinta dan haka hakan ya mata dadi sosai dan tasan tako ina baqin ciki da tashin hankali ne zaaita zubawa wanda zai saka da dama wasu samun sallama.
Tana baro bangaren Dad samun kanta tayi da wucewa kai tsaye bangaren Hajiyar Samad wadda ta rasa sukuninta da kwanciyan hankali a cikin kwanakin a tsorace da fargaba take sbd shirun Dad ba alkhairi bane ko kadan.
Tana ganin Ummah ta danne baqin cikin datake ciki da damuwa ta dan sake tana nuna hankalinta kwance yake da walwala ta mata sannu da zuwa.
Da walwala sosai itama Umma ta gaisa da ita tana kin zaka daga tsaye tace
"Ba sai na zauna ba zan wuce nace bara na sanar miki kije kiyiwa Alh barka da arziki da taya murna Yau aka daura auren 'yarsa SANAAH da Fleet RAHEEM dan kila baki sani ba"
Shiru hajiyar Samad tayi kaman bata fahimta ba sai data juya zancen taga ta kasa ganewa kafin ta dago ta kalli Umman tana dan neman rikicewa da kuma kasa boye rikicewanta tace
"Wane Raheem din?
Da kuma wace Sanaar??
Umma da bazata iya doguwar hayaniyar tashin hankalinba juyawa tayi tana cewa
"Fleet admiral RAHEEM JEERAH"
Tana saka kai Samad na shigowa ko gaidata bai iya yiba sbd jin abinda ta fada ya qaraso cikin palon yana kallan hajiyarsa ya bude baki yana zama yace
"Godfather naji ana ambata"
Tsabar rikicewa hajiyarsa bata san lokacin datace