← Book details Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 60 OF 154

Sashe 60

Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Mum na riqe da hannunsa ta sana nata a ciki suka fito qamshinsa ne ya fara doso gurin yana dan shiga hancinsu dan haka SANAAH ta tattaro nutsuwanta ta tsayar guri daya tareda tsanakar da zafin kanta tana basar da komai.

Yana sako kai a cikin dining din tana juyowa a tsanake sbd fammah datai gurinsa tana ambatar sunansa dan gaidasa.

Idanuwansa akan SANAAH din da baitaba tsammanin gani ba suka sauka ita kuwa cikin nutsuwa da wata irin basarwa ta sake kyakkyawar murmushin da take kamarta da Nasir tayi waya irin bayyana ya tsayar da fararen idanuwansa akanta Mum kuwa baki a washe da neman cusa SANAAH din tace

"Baby SANAAH zo ki gaida Dad din naku kema"

Wani nauyin kirji SANAAH ta hadiye dakyau tana sake fidda murmushi mai kyau daya sakasa dan dauke idanuwansa daga kanta yanajin wani nauyi yazo ya tokare kirjinsa.

Sake mata magana Mum tayi suna qasarowa suka zauna itama dole ta tako ta nufosu daga ita har shi kirjinsu na wani irin nauyi a lokaci daya tana isowa gabansa nesa kadan ta dakata tareda bude baki tareda dagowa da kyawawan idanuwanta ta saukesu akansa tace

"Good morning Dad"

Yanda kalmar ta fito daga bakinta da kalman DAD data ambacesa dashi kai tsaye shi da ita sunsan kalma ce data ambata akan dole da kuma kasawa da tsarawan Ms Meenah dan haka a cikin wata kwarjini da haibansa ya dago ya sauke mata nasa idanuwan ya kalleta ya bude baki da sautinsa daya sakata sauke idanuwanta sbd strong deep voice dinsa ya amsa a taqaice tukuna Suka isa dining din suna zaunawa.

SANAAH bata iya juyowaba rintse idanuwanta tayi ahankali tareda jan wani boyayyan numfashi tukuna ta juyo tana isowa a natse.

Fammah ce ta fara serving nasu dan haka itama a natse tafara tayata tana kokarin maintaining kanta.

Tea ta zubawa mum tana gama zuba mata kafinma tayi wani Motsin tace

"Ki zubawa Fleet yafi buqatansa before yafara cin komai."

Juyawa tayi ahankali ta isa gurinsa batareda ta kallesa ba ta dan rankwafo a hankali zata zuba masa wani qamshin wani fresh fruits guava da Coconut suka shiga hancinta ya dan dago idanuwansa ya sauke akan hannunta dayake zuba tea din batareda ya kalli fuskanta ba.

Yanda ya idanuwansa suka sakar mata kaifin ganinsu tana jinsu a hannuwanta take ta kasa riqe tea jug din ya kufce mata tafasashin ruwan sukai qasa da karfin daya sakata rintse ido da karfi cikin tashin hankali glass din na isa qasa yayi daidai da lokacinda Mum takai hanunta da wata irin mugun sauri zata janye hannun Fleet wanda hannunta na isa nasa barin gurin ya janye SANAAH din baya unexpected.
#MAMUH
09033181070

[10/05, 6:37 pm] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee

57
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.

*******
Cikin tsoro da firgitan da SANAAH tayi ta kama hannunsa da duka hannuwanta biyu batareda ta saniba na qanqame tana bayyanarda yar qarar dake hade da tsoro da yarinta.

Fammah ajiye abinda yake hannunta tayi da dan sauri tana nufota,

Mum ma da tana hankalinta da nutsuwanta basu bata komaiba miqewa tayi tana dawowa gurin Fleet da shima ya dan miqe a natse tafin hannunsa hade dana SANAAH din data riqesa.

Fammah ce tayi baya da ita kadan daga glasses din dake fashe qasa tana cewa

"Hope ruwan bai taba ki??

Dagowa SANAAH tayi ta kalleta da fuskanta data narke gabaki daya ta zare hannunta daga nasa tana kama fammah din da gyada kai a hankali tana dan bude baki da sautin daya sakasa dago idanuwansa yayi mata kallo daya ya dauke tace

"No amma naji tsoro sbd na dauka skin dina zai kone"

Dan rungumega fammah tayi tana janyo kujeran datake gefen ta dad ta zaunar da ita tana cewa

"Its ok"

Mum ma Dad din ta dan kama hannunsa tana shigarwa cikin nata tareda cewa

"Thank God babu wanda ya kona tea din"

Zaunawa sukai tana kallan SANAAH tace

"Baby SANAAH kin tabbata you're ok right??

Dagowa tayi tana dan sauke bayayynan numfashin daya buso masa da wani sabon qamshin coconut din daga bakinta data sha sa kafin ta gyada kai tana cewa

"Yes Mum"

Dago da idanuwansa yayi kadan ba tareda ya kalli koina ba ga dan fidda numfashi kadan mai nutsuwa.

A waya fammah ta kira safiya wadda ta iso cikin girmamawa da rashin hayaniya tana isowa ta qaraso ta gaida Fleet kanta aqasa kafin ta gaida Mum itama tukuna ta fara tattara gurin da gyarawa a tsanake.

Tana gama gyarawa fes kaman babu abinda ya zube tabar gurin raje sharp sharp ta sake hado wani tea din a tsaftace da tsari ta kawo.

Shiru Dining din yayi suka fara breakfast kowa hankalinsa kwance banda SANAAH datake jin har lokacin zuciyarta na bugawa.

Bata wani iya cin abinci ba sosai bare kuma daman ba wani sosai take cin abinci ba dan haka fries taci sai juice ta koshi ta zari tissue ta silale tabar dining din.

Tana barin nan bangaren ta bari gabaki daya ta koma nasu tana isa bata wani nuna komaiba tayi magana kadan da Mommy ta wuce bedroom dinsu ta shige.

Bata fito ba tana ciki taji zuwan Fammah da Mum din sun taho suna magana da mommy a palo.

Daki fammah tayo tana bata labarin prof yanata kiranta bata dauka ba sbd tana kan table da iyayenta dan haka bara ta kirasa suji lfy irin wannan kiran hak.

Saka kiransa tayi tana saka handsfree suka gaisa yafara jero bayanin yanda yakeson tai masa hanyar da zai aiko iyayensa gurim Dad jeerah itama tana biye masa da shawarwarin da zasu bi.

SANAAH dake jinsu dagowa tayi da idanuwanta ta sauke akan fuskan fammah ta zuba mata su tana mata wani kallo mai sanyi da kasa dauke idanuwanta daga fuskanta har suka gama wayar bayan tsawon lolacin bata wani gane inda maganganunsa suka dosa ba dan haka bata ce komaiba itama fammah din sbd ganin tana zaune sika tattauna komai kuma tanaji sai bata biyoba da wani bayani takai hannu taja dogon hancinta ahankali tana cewa

"Are you crushing on me girl??

Wani kyakkyawan murmushi ne kufcewa SANAAH mai sanyi daya sakata sake kallan famman tana cewa

"Oh please fammah"

Tana fadan hakan ta fara kokarin sauka gadon tana sake kallan famman da wani naughty murmushi a fuskanta na tsokanan famman da maganarta ta risketa ba tsammani kuma ta sakata jin kunya sosai amma ta fuske bata bari fammah ta gane hakan ba dan hakane ta maidashi wasa.

Fammah kuwa irin kallan da SANAAH din ta qara mata ya sakata biyo SANAAH din da gudu tana cewa

"Akwai abinda yake damunki that i need to check,come here"

Da sauri SANAAH ta nufi kofa da gudu famman ta bita tana kiran sunanta suka fito palon da gudu SANAAH na dariyan da kusan daga fammah sai Mommy da yaya Nasir dinta ne kaf duniya suka san tana irin wannan dariyan datake qara mata kyau da yarinta.

Mommy data saba da wannan halin nasu suna fitowa da gudu kallansu kawai tayi tana kokarin cigaba da zancen datake da Mum sukayo kansu ba tsammani itama bata tantance tai gurin Mum ta maqale ta tana cewa

"Haba Dr tawa,you're too beautiful ne shiyasa"

Mum datake kallansu da farin ciki a fuskanta hana famman taba SANAAH tayi tana cewa Mommy

"Haka suke miki bayan sun zama manyan yan mata amma sunayi kaman yara qanana"

Mommy ma da walwalanta tace

"Ai harna saba tinda basu san sun girma ba kuma iya da junansu suke hakan"

Zaunawa fammah tayi suna shiga firar da akeyi
SANAAH kuwa baro mum tayi cikin dubara sbd bata iya sakewa ta dawo jikin fammah tana cewa

"My Dr"

Hararanta Fammah tayi tukuna ta fara dan shafa kanta suna firar hankali kwance da sakewa.

Suna cikin firar ne Mum ta kallesu tace

"Yanxu dai ya kamata kubar Anty ta huta ku dawo bangarenmu har sai mun tafi tukuna"

Wata mummunan faduwa gaban SANAAH yayi amma bata motsaba bata kuma dago ba bare bayyanarda ma taji abinda aka fadan.

Mommy ma dan shiru tayi tana jin zancen bagatan daga sama saita dan daure tana yaqe kafin ta iya cewa komai fammah tace

"Mum zamu damu Dad fa da hayaniya yanzu"

Mommy karban zancen tayi itama da cewa

"Ai kuwa kinga bazaa damesa ba abarsu suyi xamansu na saba ai da hayaniyar tasu"

Girgiza kai Mum tayi da cewa
Chapter 60 · 0% Book details