Sashe 8
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiru dukansu sukai dr fammah na dauke idanuwanta daga kallan fatima wadda take tsaye har lokacin jikinta a sanyaye.
Tsawon mintina kafin dr ta yunkura ta tashi zaune daqyar ahankali kafin ta dago fararen idanuwanta da sukai nauyi ta kalli fatima wadda ke kallanta cikeda tsananin kulawan da zaka gane hakan a bayyane amma kuma ta tsaya matsayinta.
Dr da bazata iya miqewa tsaye batareda an taimaka mata ba sake kallan fatiman tayi idanuwanta cikeda wasu irin hawaye masu sanyi na tsananin kewan iyayenta da mijinta ta bude bakinta a natse tareda miqa mata hannu da sanyi tace
'Help me pls'
Fatima batasan me ta fada ba amma hannun data miqo ya sakata fahimta dan haka a sanyaye ta iso gurinta tana goge hannunta sosai da hijabinta duk da baida komai dan sallah ma ta gama.
Yanda ta goge hannuwanta da karfi sosai ya saka dr kallan hannunta data miqo zata taimaka mata din tana dan shakka taga fes yake ba alaman ma yanada dauda kamawa tayi cikin sanyi tana sauke ajiyan zuciya.
Miqar da ita tayi suka fara takawa ahankali zuwa toilet
Fatima ce ta bude mata kofar toilet din a natse suka shiga har ciki tukuna ta saketa a natse ta fito tareda jan kofar ta fito.
Tana fitowa gyara mata gadon ta sake yi fes tareda shimfida mata komai na sallah dik sa batasan ko sallar zatai ba.
Komawa tayi gefe ta tsaya har dr din ta gama ta fito ta sake komawa ta riqota suna kokarin isa kan daddumar sallah akai knocking dakin aka shigo doctors ne guda biyu.
Da kulawa sosai da sakewa suka fara yimata ya jiki suna maganganunsu cikin turancin da fatima bata gane komai.
Jira sukai dr din tayi sallolin dake kanta ta gama dayan dr dinne ya bawa fatima umarnin ta hadawa dr fammah din ko tea ne tasha dan haka ta miqe ta nufi inda ya nuna mata bayan taje ta sake wanke hannuwanta ta dawo ta hada mata ta kawo mata cikeda nutsuwa ta bata ta fice dakin.
Sun jima a ciki sosai kafin suka fito suka fice tukuna ta koma dakin,
Tana shiga waya ta taddata tanayi dan haka rabewa tayi ta zauna gefe tana yin shiru.
Gida ne take waya dasu ta sanar da batada lafiya tana asibiti sbd umman ce ta kirata matar mahaifin mijinta ta farko.
Cikeda kulawa da bayyanarda damuwa tace gasunan zuwa sbd sun dauka tana gurin aiki ne shiyasa basu nemeta ba.
Godia tayi kawai ta aje wayar tana ajiye numfashi sbd wannan shine babban matsalan auren nesa sosai inda bakada kowa wani lokacin dan haka ta dago idanuwanta ta kalli fatima wadda nutsuwanta da kamun kanta a bayyane yake.
Bude baki tayi tace
'Zakije gida ne???
Dagowa fatima tayi ta dan kalleta tace
'Aa ba kowa a gida shiyasa haj aisha tace na jira har sai ta dawo'
'Bakida husband? miji??
Gyada kai fatima tayi da cewa
'Baya anan yana zuwa yana komawa'
Fahimta dr rayi ta dan yi shiru daga nan bata sake cewa komaiba hakan da aisha tayi mata yafi mata sbd ba lallai yan matan jeerahs su iya zama da ita a asibiti ba tama san ko su umman bazasu barta a asibiti ba gida zaa maidata sedai likitoci su ringa zuwa dubata acan gida.
Babu daukan lokaci mai tsayi sosai kuwa sai ga Daddy mahaifin hakeem din da kansa tareda Ummah sun iso asibitin tareda Ummi jeerah(cikin yan matan gidan) da mai aikinta guda daya dauke da qaton basket.
Da kulawa me tsanani suka iso suna mata sannu da tambayar abinda yake faruwa.
Cikin nutsuwa ta sanar musu kawai zazzabi ne kwana biyu sbd stress na aiki amma ba komai.
Fatima data fice daga waje bata sake shigowaba sai sai taga doctors sun iso su uku sun shiga cikeda tsananin girmamawa suke gaida Daddyn suna masa bayanin ba wata matsala bace.
Baa wani dauki lokaci ba suka tattara dr fammah din aka koma gida da ita a cikin daren dan haka itama fatima a cikin daren ta tafi gida.
Sati daya dr ta share tana jinya kafin ta warware sosai ta dawo aiki.
Bayan dawowanta aiki fatima tazo har office tayi mata ya jiki cikeda kulawa itama dr taji dadin hakan sosai harma ta tambayeta mijinta da yara tace bata taba haihuwaba tukuna dan auren itama ba wani jimawa yayi ba iyakinta shekaru hudu da auren.
Kokarin janta da har fira Dr tayi sbd tanason ta sauya yanayin rayuwanta ta sabu da mutanen da zasu ringa saka rayuwarta zama me tarin mutane sbd lafiyanta da kwanciyan hankali.
Sun dan jima a tare kafin ta sanar da fatiman ta shirya gobe zasu tafi garin su Aisha dubiyar mahaifinta.
Fatima bata musa ba kuwa washe gari ta taho da dan shirinta tana gama aikinta dr fammah din ta sanar da shugabansu zatai tafiya da fatiman.
Drivernta ne yakaisu dayake ba wani gari ne me nisa sosai ba.
Sunje sun dubosa kuma dr fammah ta bada shawaran dawowa dashi asibitinsu zasu kula dashi sosai.
A ranar suka dawo basu kwana ba amma koda suka dawo dare yayi sosai sosai dan haka kai tsaye jeerah villa dr ta tafi da fatima ta kwana acan sai washe gari suka tafi asibiti tare.
Bayan andawo da mahaifinsu aisha asibitin sosai suke samun kulawan manyan likitoci da kuma ita kanta fammah da Fatima sosai suke shiga cikin masu nunawa kulawa da hidima.
Yanda fatima tafara shigar dr fammah ya saka aisha jin nutsuwa dan kuwa tana iya ganin nutsuwan da dr take samu da ita dan yanxu tana cin abinci a asibitin sabanin a baya sam bata cin komai harta wuni ta koma gida amma sbd fatima data zama tamkar me aikinta ta musamman ya saka take sakewa da aiki cikin kwanciyan hankali dan kuwa office dinta fatima ke zuwa tayi serving dinta abincin da ake kawowa daga gida wanda a baya bata ci sedai ta bayar.
Fatima batada kowa aikinta kawai takeyi dan haka dr fammah tajata a jiki sosai ta yanda har gida take zuwa da ita tana tayata zama da fira da sauran ayyukan sai tayi kwanaki biyu tukuna kafin taje gida ta kwana biyu kuma ta sake dawowa gurinta duk da kullum suna tare a asibiti.
***Ahankali familyn jeerah suka fara ganin sauyin rayuwar dr fammah wadda ta sake yanzu sosai ta fara zama yar qasa ta kwantar da hankalinta sbd fatima data zama tamkar yar uwa gareta tare take xuwa koina da ita.
Ta cire fatiman daga aikinta bata aikin komai yanxu albashi kawai take bata wanda itama fatiman ta dena amsa sbd daman dan rufawa kanta asiri take aikin kuma tinda asirin nata ya rufe sai kawai ya zamana sun zama yan uwa ba biya tsakaninsu duk da dr na tara mata kudinne a gurinta.
Acan gida ma kusan kowa yasan da fatima a rayuwar dr fammah dan itace ta saka ta zama abinda su basu iya sakata ba.
#MAMUH
#FAMMAH JEERAH
#FATIMA
#JEERAHS
GANIN IDO 2026
Mamuhgee
1k
Vip 5k
0022419171 AccessBank maryam sani gummi
09033181070
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
8
_*LADY'S BEAUTY PALACE*_
08169307477
MACE SAIDA GYARA
SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE?
KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU?
KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI?
KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA?
Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa,
Shin kinason ki koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?ko kina neman inda za,a gyara maki Kai ne wato saloon
To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane,
MAZA KI ZIYARCI LADYS BEAUTY PALACE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah,
LADY'S BEAUTY PALACE
ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA 👇🏻
Zumar kiba
Zumar breast
Zumar hips
Zumar infection
Zumar sliming
Zumar sabon budurci
Back to virgin
Abayas
Atamfa
Lace
Hijabs
Supplements
Kayan yara da dai sauran Su
Location Katsina state
WhatsApp or call 08169307477
TikTok Hajara Rabiu ( Ladys beauty place)
********
Iyayen dr fammah sun san fatima wadda itama sukaji sunfi kauna akan dangin mijinta sbd itace ta kawo walwala a rayuwar yar tasu da harsun fara dana sanin auren nata tinda wanda ake zaman sbd dashi yana can ya sadaukar da rayuwarsa ga aikinsa yabarta a hannun familynsa da babu ruwansu da kulawa iko da rashin hayaniya kawai suka sani.
Yanda iyayenta ke kaunar fatima ya saka fatima sake jinsu kaman nata ahalin da batada itama dan haka sosai har cikin jininsu suke jin juna,
Masu aikin bangaren fammah tini suka koma sedai aikin da baa rasa ba amma komai ya koma hannun fatima sedai ta basu umarni su cika itace mai cikakken iko akan komai na dr fammah,
Aisha ma tini aikinta ya huta dan kuwa sai abinda ya danganci ilimin boko take nemanta komai nata fatima ce yanzu hakama ta dage sosai akan fatiman ta sauya mata rayuwa itama ta maidata kaman ba itaba hatta mijin fatima dake zuwa yana komawa ganin fatiman ta samu rayuwar data kama sai ya koma yanzu saiyayi watanni bai dawoba daman dawowan dole yake yafison yawonsa akan dawowan dan haka yanci ya samu hakan yayi masa daidai dan kuwa haddda aure ya qara acan batareda sanin fatiman ba.
Tsawon mintina kafin dr ta yunkura ta tashi zaune daqyar ahankali kafin ta dago fararen idanuwanta da sukai nauyi ta kalli fatima wadda ke kallanta cikeda tsananin kulawan da zaka gane hakan a bayyane amma kuma ta tsaya matsayinta.
Dr da bazata iya miqewa tsaye batareda an taimaka mata ba sake kallan fatiman tayi idanuwanta cikeda wasu irin hawaye masu sanyi na tsananin kewan iyayenta da mijinta ta bude bakinta a natse tareda miqa mata hannu da sanyi tace
'Help me pls'
Fatima batasan me ta fada ba amma hannun data miqo ya sakata fahimta dan haka a sanyaye ta iso gurinta tana goge hannunta sosai da hijabinta duk da baida komai dan sallah ma ta gama.
Yanda ta goge hannuwanta da karfi sosai ya saka dr kallan hannunta data miqo zata taimaka mata din tana dan shakka taga fes yake ba alaman ma yanada dauda kamawa tayi cikin sanyi tana sauke ajiyan zuciya.
Miqar da ita tayi suka fara takawa ahankali zuwa toilet
Fatima ce ta bude mata kofar toilet din a natse suka shiga har ciki tukuna ta saketa a natse ta fito tareda jan kofar ta fito.
Tana fitowa gyara mata gadon ta sake yi fes tareda shimfida mata komai na sallah dik sa batasan ko sallar zatai ba.
Komawa tayi gefe ta tsaya har dr din ta gama ta fito ta sake komawa ta riqota suna kokarin isa kan daddumar sallah akai knocking dakin aka shigo doctors ne guda biyu.
Da kulawa sosai da sakewa suka fara yimata ya jiki suna maganganunsu cikin turancin da fatima bata gane komai.
Jira sukai dr din tayi sallolin dake kanta ta gama dayan dr dinne ya bawa fatima umarnin ta hadawa dr fammah din ko tea ne tasha dan haka ta miqe ta nufi inda ya nuna mata bayan taje ta sake wanke hannuwanta ta dawo ta hada mata ta kawo mata cikeda nutsuwa ta bata ta fice dakin.
Sun jima a ciki sosai kafin suka fito suka fice tukuna ta koma dakin,
Tana shiga waya ta taddata tanayi dan haka rabewa tayi ta zauna gefe tana yin shiru.
Gida ne take waya dasu ta sanar da batada lafiya tana asibiti sbd umman ce ta kirata matar mahaifin mijinta ta farko.
Cikeda kulawa da bayyanarda damuwa tace gasunan zuwa sbd sun dauka tana gurin aiki ne shiyasa basu nemeta ba.
Godia tayi kawai ta aje wayar tana ajiye numfashi sbd wannan shine babban matsalan auren nesa sosai inda bakada kowa wani lokacin dan haka ta dago idanuwanta ta kalli fatima wadda nutsuwanta da kamun kanta a bayyane yake.
Bude baki tayi tace
'Zakije gida ne???
Dagowa fatima tayi ta dan kalleta tace
'Aa ba kowa a gida shiyasa haj aisha tace na jira har sai ta dawo'
'Bakida husband? miji??
Gyada kai fatima tayi da cewa
'Baya anan yana zuwa yana komawa'
Fahimta dr rayi ta dan yi shiru daga nan bata sake cewa komaiba hakan da aisha tayi mata yafi mata sbd ba lallai yan matan jeerahs su iya zama da ita a asibiti ba tama san ko su umman bazasu barta a asibiti ba gida zaa maidata sedai likitoci su ringa zuwa dubata acan gida.
Babu daukan lokaci mai tsayi sosai kuwa sai ga Daddy mahaifin hakeem din da kansa tareda Ummah sun iso asibitin tareda Ummi jeerah(cikin yan matan gidan) da mai aikinta guda daya dauke da qaton basket.
Da kulawa me tsanani suka iso suna mata sannu da tambayar abinda yake faruwa.
Cikin nutsuwa ta sanar musu kawai zazzabi ne kwana biyu sbd stress na aiki amma ba komai.
Fatima data fice daga waje bata sake shigowaba sai sai taga doctors sun iso su uku sun shiga cikeda tsananin girmamawa suke gaida Daddyn suna masa bayanin ba wata matsala bace.
Baa wani dauki lokaci ba suka tattara dr fammah din aka koma gida da ita a cikin daren dan haka itama fatima a cikin daren ta tafi gida.
Sati daya dr ta share tana jinya kafin ta warware sosai ta dawo aiki.
Bayan dawowanta aiki fatima tazo har office tayi mata ya jiki cikeda kulawa itama dr taji dadin hakan sosai harma ta tambayeta mijinta da yara tace bata taba haihuwaba tukuna dan auren itama ba wani jimawa yayi ba iyakinta shekaru hudu da auren.
Kokarin janta da har fira Dr tayi sbd tanason ta sauya yanayin rayuwanta ta sabu da mutanen da zasu ringa saka rayuwarta zama me tarin mutane sbd lafiyanta da kwanciyan hankali.
Sun dan jima a tare kafin ta sanar da fatiman ta shirya gobe zasu tafi garin su Aisha dubiyar mahaifinta.
Fatima bata musa ba kuwa washe gari ta taho da dan shirinta tana gama aikinta dr fammah din ta sanar da shugabansu zatai tafiya da fatiman.
Drivernta ne yakaisu dayake ba wani gari ne me nisa sosai ba.
Sunje sun dubosa kuma dr fammah ta bada shawaran dawowa dashi asibitinsu zasu kula dashi sosai.
A ranar suka dawo basu kwana ba amma koda suka dawo dare yayi sosai sosai dan haka kai tsaye jeerah villa dr ta tafi da fatima ta kwana acan sai washe gari suka tafi asibiti tare.
Bayan andawo da mahaifinsu aisha asibitin sosai suke samun kulawan manyan likitoci da kuma ita kanta fammah da Fatima sosai suke shiga cikin masu nunawa kulawa da hidima.
Yanda fatima tafara shigar dr fammah ya saka aisha jin nutsuwa dan kuwa tana iya ganin nutsuwan da dr take samu da ita dan yanxu tana cin abinci a asibitin sabanin a baya sam bata cin komai harta wuni ta koma gida amma sbd fatima data zama tamkar me aikinta ta musamman ya saka take sakewa da aiki cikin kwanciyan hankali dan kuwa office dinta fatima ke zuwa tayi serving dinta abincin da ake kawowa daga gida wanda a baya bata ci sedai ta bayar.
Fatima batada kowa aikinta kawai takeyi dan haka dr fammah tajata a jiki sosai ta yanda har gida take zuwa da ita tana tayata zama da fira da sauran ayyukan sai tayi kwanaki biyu tukuna kafin taje gida ta kwana biyu kuma ta sake dawowa gurinta duk da kullum suna tare a asibiti.
***Ahankali familyn jeerah suka fara ganin sauyin rayuwar dr fammah wadda ta sake yanzu sosai ta fara zama yar qasa ta kwantar da hankalinta sbd fatima data zama tamkar yar uwa gareta tare take xuwa koina da ita.
Ta cire fatiman daga aikinta bata aikin komai yanxu albashi kawai take bata wanda itama fatiman ta dena amsa sbd daman dan rufawa kanta asiri take aikin kuma tinda asirin nata ya rufe sai kawai ya zamana sun zama yan uwa ba biya tsakaninsu duk da dr na tara mata kudinne a gurinta.
Acan gida ma kusan kowa yasan da fatima a rayuwar dr fammah dan itace ta saka ta zama abinda su basu iya sakata ba.
#MAMUH
#FAMMAH JEERAH
#FATIMA
#JEERAHS
GANIN IDO 2026
Mamuhgee
1k
Vip 5k
0022419171 AccessBank maryam sani gummi
09033181070
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
8
_*LADY'S BEAUTY PALACE*_
08169307477
MACE SAIDA GYARA
SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE?
KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU?
KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI?
KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA?
Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa,
Shin kinason ki koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?ko kina neman inda za,a gyara maki Kai ne wato saloon
To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane,
MAZA KI ZIYARCI LADYS BEAUTY PALACE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah,
LADY'S BEAUTY PALACE
ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA 👇🏻
Zumar kiba
Zumar breast
Zumar hips
Zumar infection
Zumar sliming
Zumar sabon budurci
Back to virgin
Abayas
Atamfa
Lace
Hijabs
Supplements
Kayan yara da dai sauran Su
Location Katsina state
WhatsApp or call 08169307477
TikTok Hajara Rabiu ( Ladys beauty place)
********
Iyayen dr fammah sun san fatima wadda itama sukaji sunfi kauna akan dangin mijinta sbd itace ta kawo walwala a rayuwar yar tasu da harsun fara dana sanin auren nata tinda wanda ake zaman sbd dashi yana can ya sadaukar da rayuwarsa ga aikinsa yabarta a hannun familynsa da babu ruwansu da kulawa iko da rashin hayaniya kawai suka sani.
Yanda iyayenta ke kaunar fatima ya saka fatima sake jinsu kaman nata ahalin da batada itama dan haka sosai har cikin jininsu suke jin juna,
Masu aikin bangaren fammah tini suka koma sedai aikin da baa rasa ba amma komai ya koma hannun fatima sedai ta basu umarni su cika itace mai cikakken iko akan komai na dr fammah,
Aisha ma tini aikinta ya huta dan kuwa sai abinda ya danganci ilimin boko take nemanta komai nata fatima ce yanzu hakama ta dage sosai akan fatiman ta sauya mata rayuwa itama ta maidata kaman ba itaba hatta mijin fatima dake zuwa yana komawa ganin fatiman ta samu rayuwar data kama sai ya koma yanzu saiyayi watanni bai dawoba daman dawowan dole yake yafison yawonsa akan dawowan dan haka yanci ya samu hakan yayi masa daidai dan kuwa haddda aure ya qara acan batareda sanin fatiman ba.