Sashe 19
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kafin ya tafi zafin kaunar dake tsakaninsa da Baby sanah ya qaru sosai dan kuwa tashin hankalin datai dazai tafi sai dayaji inama a aura masa ita a hakan idan yaso yayi renanta ta girma a hannunsa amma yanayin jikin Baba yasaka baice komaiba ya lallabata ya tafi yabarta.
Bayan komawansa ya dena dadewa kwata kwata bai dawoba akai akai lokaci zuwa lokaci yake tahowa Nigeria gurin dubasu sbd Maamah bazata iya xuwaba dan manyanci dan haka ya dage shine ya zama ginshiqin ahalin nasu tinda baba yana zaune ko kwance baya iya fita koina rayuwarsa ta mutu kenan sai abinda Allah yayi.
A can bangare daya kuma nauyi ya sake hawa kansa sbd business din Raheem da suka fara bayyana shine yake kulawa dasu anan Nigeria da Morocco harma da America.
Ya zama wanda yafi kowa zama busy a duka familyn biyu dan hakane ma bai wani yi nisa a aikin navy din ba yayi quiting ya fuskanci manyan abubuwan dake gabansa,
Duk wani sirri da tattalin arziki da kulawa da komai kankantar abun Admiral RAHEEM HAKEEM JEERAH yana kansa bai taba rasa komai qanqatar details na RAHEEM ba,bai taba wasa da abinda ya shafesa ba,
Shine dan uwa daya,rabin jiki daya,kwrgen sirri daya kuma personal person daya dika na Admiral Raheem jeerah da mahaifiyarsa dr fammah wadda komai nata yana hannun Nasir dan hatta komai ma sunansa take sakawa bana Raheem ba kaman yanda dukiyar Abbu ma tana karkashinsa duka.
Shekaru sun sake tafiya sosai Rayuwar familyn Admiral RAHEEM HAKEEM JEERAH ta zama wata rayuwar dukkanin kwanciyan hankali da kauna me karfi da soyayya tareda daula da wani irin tsari na turawan da ilimi yayi mugun ratsawa da yanci,
Da gata da yanci da wata kauna me karfin gaske fammah jeerah ta taso daga Dad dinta ga kuma dayan Dad nata Nasir dayake tsananin kaunarta.
Iyayenta busy suke basa wani zama musamman Dad dinta da kwata kwata rayuwarsa ta kusan qarewa ne akan matsayin dayake akai na Admiral of the Us Navy.
#MAMUH
GANIN IDO
MAMUHGEE
1K
VIP 5K
09033181070
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
19
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Kauna me tsananin karfin dake tsakanin Nasir da Admiral bata taba ja bayaba saima wani karfin data qara dan kuwa bayan aikinsa dayake da qarfin gaske akai da kaifin raayi da wani irin rashin tsoro ko shakka to Nasir ne wanda yasan asalin cikinsa da wajensa,
Shi a nasa bangaren baitaba yiwa Nasir maganar aure ba sbd yasan ko Nasir din zai mutu ba aure bazai taba auren wadda va yarinyar da shine ya Rada mata suna ba hakama baiga abin tada hankali ko damuwa ba akan yin aure ko fashinsa koda shekaru na tafiya.
*****Baba Khalil jiki ba sauki duk wannan shekarun ga tsufa yana sake tafiyar da ciwon cikinsa dan haka ya yanke shawarar ayi auren Nasir din da baby SANAAH wadda batafi shekaru goma sha shida ba a lokacin.
Hakan yayiwa kowa dadi musamman sbd Nasir din da haka kawai kowa yaji matsuwar son yin aurensa sbd manyancin dake shigosa.
Shi kansa Nasir din a yanxu zuciyarsa ta gama rasa kowane walwala da farin ciki bayan na son Auren Baby SANAAH wadda ta gama tsayar da zuciyarsa akanta dan irin yanda ta kwallafawa ranta da zuciyarta shi,
Bai taba tinanin zata iya masa wannan son ba dayake gani a tattare da ita wanda ya zamana kaman a jininta yake yawo,
Shine ya koyar da ita sonsa ya dasawa zuciyarta sonsa amma ayau son yayi yawan dayake ganin kaman yayiwa zuciyarta yawan da baisan wane irin so zai nuna mata ba yaji zuciyarta ta samu gamsuwa.
Irin zafin son da dayake mata ya saka kowa yake tsananin sonta da kaunar a bangarensa dan kuwa itace macen da zata kawo farin ciki da walwalan da suke ganin yana qasa a rayuwarsa ahankali ahankali dan kuwa ya tashi daga Nasir mai raha da son hayaniya ya koma Nasir shiru shiru walwalansa haka kawai tana yin qasa.
Ana saka date din aurensu wanda tini aka fara shirye shiryensa musamman Dr Mum wadda ta hada kayan auren Nasir dasuke tsananin fatar hakan,
Sun san yarinya ce sosai dan haka suka shirya karbanta su ingata rayuwarta a tareda su kafin ta qarasa girman zama cikakkiyar matarsa.
Dukiya me yawa Raheem ya ware ya tanadarwa Nasir din gidan da zai zauna da matarsa duk da gurin Dr Mum zata fara zama.
Ana saura sati biyar Auren a tsakar dare Allah ya karbi ran Baba Khalil wanda Allah baiyi zaiga aurenba duk burin dayaci na bawa Nasir Baby SANAAH da hannunsa.
A lokacinda Baba Khalil ya cika Nasir na Nigeria a hannunsa ya cika bayan ya rokarwa yayansa gafara a gurin Nasir din wanda tinda yake basu taba maganar mahaifinsa a tsakaninsu ba dan magana ce da babu abinda zaa fada akanta.
Wani irin numfashi me zafi da tsananin mutuwar jiki Nasir ya sake a lokacin daya shafe Baban yanajin wani irin dumi da zafi na ratsa shi,
Wani abu ya tsaya a maqoshinsa idanuwansa sukai jajir ya zubawa Baby SANAAH idanuwansa a lokacinda ta yanke jiki ta fadi a jikinsa jin Babanta ya cika yabar duniyar har abada.
Tinda akai rasuwar Nasir ya kasa cewa komai ya rasa dukkanin sauran kuzarinsa da walwalansa.
Maamah ta iso Nigeria ita kadai sbd dr Mum batama nan tana Greece gurin wani taron likitoci.
Maamah tayi kukan rashin baba khalil sosai sbd sun rasa ginshikinsu na karshe ,
Nasir a yanzu baida uba baida dangin uba yazama uba a ahalin kenan,
Mommy zainab ta fice hayyacinta itama sbd ta rasa bangon rayuwarta itada yayanta.
RAHEEM JEERAH ya tattara abinda yakeyi ya ajiye ya sauka Nigeria dan jajanta wannan rashin da sukai dan kuwa ya taba Nasir sosai tabawan da baa sake gane kansa ba.
Sati daya akai aka gama zaman gaisuwan daga nan suka koma su kadai,
Maamah bazata komaba sai anyi auren Nasir din kaman yanda baa dagaba saisu tafi da Baby SANAAH din.
Gidan babu wata hidima ko hayaniyar bikin da ake kokarin yi,
A cikin kwanakin SANAAH ta rasa nutsuwanta gabaki daya tafara wata rama haka kawai sbd anyi anyi ta sake ta kasa sakewa musamman da Nasir ya koma musu sabon mutum sai rasuwar ta kasa sakin kowa suka ajeta a rai sbd wanda ya kamata ya zama me yaye musu damuwan ya kasa dawowa shi din.
RAHEEM JEERAH dazai komai tareda Nasir suka tafi zasu dawo tare idan kwanakin auren suka kusanto sosai.
Tafiyarsu a tare Raheem ya shiga mamakin dayafi wanda ya shiga a lokacinda ya fahimci matarsa ta aure is obsessed with him amma a yanxu abinda yake gani a tattareda Nasir yafi kusan abinda yake gani a tattareda Meenah akansa,
Bai taba sanin irin son da Nasir yakewa baby SANAAH ba yakai matakin da hankali ma baya daukaba,
Bai taba sanin ana irin wannan son ba wanda a matsayin cuta yake kallansa,
A yanzu kam ya tabbatarda duk duniya babu abinda zai taba bawa Nasir duka nutsuwan da mai rai yake nema bayan mallakar Baby SANAAH a matsayin matarsa.
Wani irin tsananin tausayi da sabuwar kaunar dan uwansa rabin jikinsa me tsananin gaske ne ta cike kowace bangare na zuciya da gangar jikinsa dan haka ya yanke shawarar Nasir din ya koma kawai shi zai taho idan lokacin auren yazo gap.
Nasir din bai komaba sbd yana buqatan kasancewa da Dan uwansa a lokacinda zaa qaddamar dashi ga sabon matsayinsa wanda sbd shine ya taho dan haka bazai tafi ba zai jira har sai anyi taron wanda zaayisa kwana uku cif before daurin aurensa.
Duk wata hidimar qaddamar da Raheem din dazasuyi ta familyn jeerahs da duk wanda zai taho daga Nigeria da Morocco Nasir ne ya shiga ya tsaya yake gudanar da ita cikin qwazo da farin cikin ganin Raheem din ya kai wannan matsayin da sukai burinsa tare amma shi kadaine Allah ya bawa ikon cika musu.
Sir hakeem jeerah ya iso qasar da kansa dan taya 'dansa farin ciki tarera ahalinsa,
Dr mum ma ta iso tana qasar sbd taya Danta farin ciki da nata iyalin dan haka kusan kowa na Raheem jeerah yana qasar a tareda shi.
SANAAH da Nasir koyaushe suna waya tana tambayarsa yaushe zai dawo an sakata a cikin lalle.
Bayan komawansa ya dena dadewa kwata kwata bai dawoba akai akai lokaci zuwa lokaci yake tahowa Nigeria gurin dubasu sbd Maamah bazata iya xuwaba dan manyanci dan haka ya dage shine ya zama ginshiqin ahalin nasu tinda baba yana zaune ko kwance baya iya fita koina rayuwarsa ta mutu kenan sai abinda Allah yayi.
A can bangare daya kuma nauyi ya sake hawa kansa sbd business din Raheem da suka fara bayyana shine yake kulawa dasu anan Nigeria da Morocco harma da America.
Ya zama wanda yafi kowa zama busy a duka familyn biyu dan hakane ma bai wani yi nisa a aikin navy din ba yayi quiting ya fuskanci manyan abubuwan dake gabansa,
Duk wani sirri da tattalin arziki da kulawa da komai kankantar abun Admiral RAHEEM HAKEEM JEERAH yana kansa bai taba rasa komai qanqatar details na RAHEEM ba,bai taba wasa da abinda ya shafesa ba,
Shine dan uwa daya,rabin jiki daya,kwrgen sirri daya kuma personal person daya dika na Admiral Raheem jeerah da mahaifiyarsa dr fammah wadda komai nata yana hannun Nasir dan hatta komai ma sunansa take sakawa bana Raheem ba kaman yanda dukiyar Abbu ma tana karkashinsa duka.
Shekaru sun sake tafiya sosai Rayuwar familyn Admiral RAHEEM HAKEEM JEERAH ta zama wata rayuwar dukkanin kwanciyan hankali da kauna me karfi da soyayya tareda daula da wani irin tsari na turawan da ilimi yayi mugun ratsawa da yanci,
Da gata da yanci da wata kauna me karfin gaske fammah jeerah ta taso daga Dad dinta ga kuma dayan Dad nata Nasir dayake tsananin kaunarta.
Iyayenta busy suke basa wani zama musamman Dad dinta da kwata kwata rayuwarsa ta kusan qarewa ne akan matsayin dayake akai na Admiral of the Us Navy.
#MAMUH
GANIN IDO
MAMUHGEE
1K
VIP 5K
09033181070
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
19
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Kauna me tsananin karfin dake tsakanin Nasir da Admiral bata taba ja bayaba saima wani karfin data qara dan kuwa bayan aikinsa dayake da qarfin gaske akai da kaifin raayi da wani irin rashin tsoro ko shakka to Nasir ne wanda yasan asalin cikinsa da wajensa,
Shi a nasa bangaren baitaba yiwa Nasir maganar aure ba sbd yasan ko Nasir din zai mutu ba aure bazai taba auren wadda va yarinyar da shine ya Rada mata suna ba hakama baiga abin tada hankali ko damuwa ba akan yin aure ko fashinsa koda shekaru na tafiya.
*****Baba Khalil jiki ba sauki duk wannan shekarun ga tsufa yana sake tafiyar da ciwon cikinsa dan haka ya yanke shawarar ayi auren Nasir din da baby SANAAH wadda batafi shekaru goma sha shida ba a lokacin.
Hakan yayiwa kowa dadi musamman sbd Nasir din da haka kawai kowa yaji matsuwar son yin aurensa sbd manyancin dake shigosa.
Shi kansa Nasir din a yanxu zuciyarsa ta gama rasa kowane walwala da farin ciki bayan na son Auren Baby SANAAH wadda ta gama tsayar da zuciyarsa akanta dan irin yanda ta kwallafawa ranta da zuciyarta shi,
Bai taba tinanin zata iya masa wannan son ba dayake gani a tattare da ita wanda ya zamana kaman a jininta yake yawo,
Shine ya koyar da ita sonsa ya dasawa zuciyarta sonsa amma ayau son yayi yawan dayake ganin kaman yayiwa zuciyarta yawan da baisan wane irin so zai nuna mata ba yaji zuciyarta ta samu gamsuwa.
Irin zafin son da dayake mata ya saka kowa yake tsananin sonta da kaunar a bangarensa dan kuwa itace macen da zata kawo farin ciki da walwalan da suke ganin yana qasa a rayuwarsa ahankali ahankali dan kuwa ya tashi daga Nasir mai raha da son hayaniya ya koma Nasir shiru shiru walwalansa haka kawai tana yin qasa.
Ana saka date din aurensu wanda tini aka fara shirye shiryensa musamman Dr Mum wadda ta hada kayan auren Nasir dasuke tsananin fatar hakan,
Sun san yarinya ce sosai dan haka suka shirya karbanta su ingata rayuwarta a tareda su kafin ta qarasa girman zama cikakkiyar matarsa.
Dukiya me yawa Raheem ya ware ya tanadarwa Nasir din gidan da zai zauna da matarsa duk da gurin Dr Mum zata fara zama.
Ana saura sati biyar Auren a tsakar dare Allah ya karbi ran Baba Khalil wanda Allah baiyi zaiga aurenba duk burin dayaci na bawa Nasir Baby SANAAH da hannunsa.
A lokacinda Baba Khalil ya cika Nasir na Nigeria a hannunsa ya cika bayan ya rokarwa yayansa gafara a gurin Nasir din wanda tinda yake basu taba maganar mahaifinsa a tsakaninsu ba dan magana ce da babu abinda zaa fada akanta.
Wani irin numfashi me zafi da tsananin mutuwar jiki Nasir ya sake a lokacin daya shafe Baban yanajin wani irin dumi da zafi na ratsa shi,
Wani abu ya tsaya a maqoshinsa idanuwansa sukai jajir ya zubawa Baby SANAAH idanuwansa a lokacinda ta yanke jiki ta fadi a jikinsa jin Babanta ya cika yabar duniyar har abada.
Tinda akai rasuwar Nasir ya kasa cewa komai ya rasa dukkanin sauran kuzarinsa da walwalansa.
Maamah ta iso Nigeria ita kadai sbd dr Mum batama nan tana Greece gurin wani taron likitoci.
Maamah tayi kukan rashin baba khalil sosai sbd sun rasa ginshikinsu na karshe ,
Nasir a yanzu baida uba baida dangin uba yazama uba a ahalin kenan,
Mommy zainab ta fice hayyacinta itama sbd ta rasa bangon rayuwarta itada yayanta.
RAHEEM JEERAH ya tattara abinda yakeyi ya ajiye ya sauka Nigeria dan jajanta wannan rashin da sukai dan kuwa ya taba Nasir sosai tabawan da baa sake gane kansa ba.
Sati daya akai aka gama zaman gaisuwan daga nan suka koma su kadai,
Maamah bazata komaba sai anyi auren Nasir din kaman yanda baa dagaba saisu tafi da Baby SANAAH din.
Gidan babu wata hidima ko hayaniyar bikin da ake kokarin yi,
A cikin kwanakin SANAAH ta rasa nutsuwanta gabaki daya tafara wata rama haka kawai sbd anyi anyi ta sake ta kasa sakewa musamman da Nasir ya koma musu sabon mutum sai rasuwar ta kasa sakin kowa suka ajeta a rai sbd wanda ya kamata ya zama me yaye musu damuwan ya kasa dawowa shi din.
RAHEEM JEERAH dazai komai tareda Nasir suka tafi zasu dawo tare idan kwanakin auren suka kusanto sosai.
Tafiyarsu a tare Raheem ya shiga mamakin dayafi wanda ya shiga a lokacinda ya fahimci matarsa ta aure is obsessed with him amma a yanxu abinda yake gani a tattareda Nasir yafi kusan abinda yake gani a tattareda Meenah akansa,
Bai taba sanin irin son da Nasir yakewa baby SANAAH ba yakai matakin da hankali ma baya daukaba,
Bai taba sanin ana irin wannan son ba wanda a matsayin cuta yake kallansa,
A yanzu kam ya tabbatarda duk duniya babu abinda zai taba bawa Nasir duka nutsuwan da mai rai yake nema bayan mallakar Baby SANAAH a matsayin matarsa.
Wani irin tsananin tausayi da sabuwar kaunar dan uwansa rabin jikinsa me tsananin gaske ne ta cike kowace bangare na zuciya da gangar jikinsa dan haka ya yanke shawarar Nasir din ya koma kawai shi zai taho idan lokacin auren yazo gap.
Nasir din bai komaba sbd yana buqatan kasancewa da Dan uwansa a lokacinda zaa qaddamar dashi ga sabon matsayinsa wanda sbd shine ya taho dan haka bazai tafi ba zai jira har sai anyi taron wanda zaayisa kwana uku cif before daurin aurensa.
Duk wata hidimar qaddamar da Raheem din dazasuyi ta familyn jeerahs da duk wanda zai taho daga Nigeria da Morocco Nasir ne ya shiga ya tsaya yake gudanar da ita cikin qwazo da farin cikin ganin Raheem din ya kai wannan matsayin da sukai burinsa tare amma shi kadaine Allah ya bawa ikon cika musu.
Sir hakeem jeerah ya iso qasar da kansa dan taya 'dansa farin ciki tarera ahalinsa,
Dr mum ma ta iso tana qasar sbd taya Danta farin ciki da nata iyalin dan haka kusan kowa na Raheem jeerah yana qasar a tareda shi.
SANAAH da Nasir koyaushe suna waya tana tambayarsa yaushe zai dawo an sakata a cikin lalle.