Sashe 88
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kofa ta daga kafafunta itama ta nufa tana danne kukanta sbd jin takeyi zuciyarta gabaki daya tayi duhu hakama gangar jikinta..
Sauri sauri ta fara yi dan ta fice ma da sauri ta isa daki ta nufi kofar barin barin palon nasa...
Tana isa kofar tana dora hannu a kofar hawayenta na fashewa hakama hannunsa na sauka akan nata ya birkitota gabaki daya yana manneta a bango tareda kama fuskanta da tafukan hannuwansa duka biyu ya hade da fuskansa yana bude bakinsa da ziro harshensa waje yana hade bakinsu da zura harshensa ciki duka a lokaci daya yana fara mata wata irin tsotsan data daka hawayenta qarasa gangarowa tana kokarin kwacewa amma irin kyakkyawan riqo da tafin hannuwansa sukaiwa fuskanta da yanda suke a jikin bangon ya saka ta kasa hakan tana jin wata fitinanniyar tsotsa na ratsa kowace sako na bakinta da wani zazzafan yanayi.
Wata zuqar data ji ta har cikin kwakwalwanta ta ratsa yayi mata tareda hadiye wasu yawun da saida maqoshinsa yayi sama da qasa yayi mata yana bude idanuwansa da sukai jajir na abubuwa da yawa dake kuna a jininsa suna kunnasa tako ina da zafi da wutar da idan ta kama kowa zata iya konawa.
Kallan fuskanta yayi da idanuwan da suka saka takejin zafin wutar datake ci a cikinsu har a jikinta da kirjinta dan haka taso tayi baya dan tafiya da basa daman raguwan wutar dake cinsa....
Jinin bangon ya sake dan danneta ahankali yana zuba mata idanuwansa yana bin fuskanta da kallo zuwa wuyanta da jin babu kowace sauki dayake ji daga kirjinsa har jininsa dayake ta dannewa yana riqe control tin jiyan har zuwa yau dan kuwa datasan irin wuta da zafin dayake dannewa da bata taho gurinsa ba dan kuwa ganinta ya qarasa hura wutar kirjinsa da suka kunna masa daga lokacin da kunnuwansa suka ratsu da sunan wani namijin akanta.
Baisan abinda zai kashe masa abinda yake jin ba dan haka ya sake kama fuskanta da wani irin zafi ya hade bakinsu yafara mata wata sabuwar tsotsa yana kama hijabinta ya fincikesa daga jikinta yayi wurgi dashi yana saka kansa a wuyanta yayiwa kamshinta wata irin shaqar da saida gabanta ya fadi ta rintse ido da karfi sbd wata damqar dambu da yayi mata bayan kamshin ya masa wata muguwar ratsa tin daga hanci zuwa kwakwalwansa da kirjinsa da zuciyarsa dake wata irin zillon rasa control gabaki daya.
Fixgota daga bangon yayi kirjinsu ya hadu da wata karfi da mannuwan datakai kai masa tsinin kirjinta kai tsaye har cikin kansa ya bude ido da kyau yana kamo wuyanta da hannunsa daya dayan yana shiga rigarta ta qasa zuwa cibiyarta ya cusa kansa wuyanta ya sake shaqota ya zuqo kamshinta ya feso wani numfashi mai karfin gasken daya sauyasa kwata kwata daga Raheem din da kowa ya sani zuwa Admiral of the navy Soldier ya saka hannunsa bayan qugunta ya mannota jikinsa da wani irin salon daya saka hankalinta tsananin tashi tana shiga wani irin farbaba ta bude idanuwanta da sukai rau rau ya sake manno wuyanta cikin fuskansa ya saukar mata da lips dinsa da suka sakar mata wani fitinanniyar kiss a fatar wuyan ta qanqame rigar jikinsa da karfi jikinta na daukan rawa.
Akan kunnenta ya sake saukar da lips dinsa ya sakar mata wani kiss din daya sake tsananta rawan jikinta...
Hannunsa daya taji ya sauka a gaban rigarta da yayiwa wata damqa daya tareda wucewa qasa da botiran gaban rigar gabaki daya lokaci sedai tajisu qasa suna zuba gabaki dayansu.....
Da hannu daya ya sake kama rigar sai kawai ya rabata da ita ya jefar tareda dagata gabaki dayanta ya dora akan wata doguwar drawer dake gurin mai kyau datake hade da wasu wall decors daya saka hannu yayi qasa dasu gabaki daya suka zube suna fidda wata irin qarar data sake sakata shiga wani tsoron da bata taba shigaba sbd yau yanayinsa daban yake.
Tsakiyar kafafunta ya shiga yana kama gashinta dayake zuba wani mayen kamshi ya saka a hancinsa ya shaqa ya sake fidda wata numfashin data sauka a fatar kirjinta take tsigar jikinta suka sake miqewa kafin ta motsa yayi baya da kanta ya cusa kansa kirjinta yana bude gaban rigarsa da itama botiran suka xube gabaki daya ya jefar da ita yana zagota ya matsota cikinsa da wani irin slow sbd jikinsu gabaki daya daya shiga wutar da ayau abu daya ne zai kasheta daga jininsa maidata cikakkiyar matarsa ta har abada.
#MAMUH
09033181070
[03/06, 11:17 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
82
A daidai wannan lokacin Dad jeerah a zaune yake cikin wani irin zafi da bacin rai da takaicin daya gama tado duk wani bacin ransa akan maganar da RAHEEM din ya fada masa a daren kafin shigewansa wato idan ya tafi Morocco daga can zai saka matarsa da yarsa wucewa America ba lallai su dawo ba wanda hakan kai tsaye na nufin ya zai koma kenan ko me??
A yanda yayi maganar a kame da zallan isarsa da ikonsa da kamewansa ya tabbatarwa Dad din da akwai hukuncin daya yanke wanda shi kuma hakan ne ya fusatasa sosai duk da a tinaninsa farko da SANAAH din zaa koma din America amma da yayi magana da Imran a daren yaji cewan bada SANAAH aka shirya tafiya America dinba Miami zaa kaita take ransa yayi mummunan baci dan haka a cikin daren ya yanke hukuncin a goben kowa zai shedar da mummunan bacin ransa da basu saniba rayuwarsu kaf dan kuwa sai an basa takardar SANAAH a goben wannan karan tabbas ya tsani ma kansa da yayi hadin tinda zai dauki yarinyar mutane yakaita wata qasar ya aje sbd bazai iya hadeta da matarsa bane ko sbd me??
Dr Mum ya kira wadda kaman ba zata amsa ba amma jin irin fushin dayake cikeda shi ya sakata dole fitowa a daren ta samesa ya rufe ido tareda mantawa da babu aure a tsakaninsu ya ringa zuba mata fadan da itama jikinta yayi sanyi duk da ta sani indai RAHEEM zai aje SANAAH a wata qasar ne daban to tabbas yayi hakan ne sbd nesantata daga meenah da zata iya mata illa hakama a duk qasar daya zaba din to hakan na nufin aiki mai tsayin zama ne zai kaisa qasar amma sbd baya fadawa kowa hukuncinsa da abinda yake ransa haka yake tin yarinta Nasir ne kadai ya sansa ya saka ake rashin fahimtarsa wani lokacin dan haka ita hankalinta tashin da yayi shine maganar Dad jeerah din wadda ya yanke a cikin tsananin fushi da bacin rai dan haka dole a karan farko ta bude baki tana kallansa tace
"Kayi hakuri kada ka yanke wannan hukuncin tinda dai harya yanke daukanta ya kaita wata qasar daban daga bayan ai hakan ma cigaba ne sosai a auren"
Wani kallo ya juyo yayiwa Dr Mum din yana danne zafinsa mai tsananin gaske sbd cewan wai saima daga baya zai sake waiwayan SANAAH din kaman koyaushe zai sake tsallakewa ne ya tafi yabarta bayan duka wannan lokacin daya saka masa ido yana kallan hukuncin dazai yanke na auren yarinyar sun ajeta a tsakiyarsu shida matarsa suna mata kallan 'ya.
Dr Mum da itama duk abin yafara isarta amma sbd SANAAH din datasan zata iya shiga hadari a hannu meenah daga ranar data sani ya saka take dan taqaitawa itama tana fatar ma Meenah din ta koma America sai SANAAH anan ita ta samu daman karban cikakkiyar matsayinta na matar Fleet din tinda gashinan haryanxu aure kusan shekara nawa amma haryanzu bata zama matar ba.
Irin yanda zata iya bada ranta akan wannan auren na RAHEEM da SANAAH sbd Nasir dinta ya saka ta aje girman kanta da zafinta ta roki Dad ta ringa rarrashinsa akan sassauci amma ransa yayi mugun baci wannan karan dan harga Allah bazai taba yadda Raheem ya sake barin SANAAH da aurensa ba ya tafi gwara ya raba auren kawai kowa ya huta yarinyar ta samu yancin samun wani namijin a rayuwarta tinda yanada tabbacin babu iddar RAHEEM din akanta.
Tana palon nasa tana fama dashi Umma ta shigo da hijabinta har qasa tana qamshi mai sanyi tazo kwana tiraka,
Kallan juna sukai a karan farko da suka hadu face to face haka a guri daya dan duk zuwan da umman keyi gurin mommy idan abu ya faru tinda suka taho ta dena zuwa kwata kwata dan haka sai yau suka hadu haduwan gani ga ka.
Dr Mum din Dad ya kalla a natse sbd maganarta data taqaita ta kama kanta sosai kaman ba ita ba ta koma dr mum dinta da babu sakewa ko kadan tsakaninta da duk wanda bata saniba ko batada raayi.
Umma ma gabanta faduwa yayi sosai taji tana shiga wani fargaba da tashin hankali amma ta danne ta nutsu itama da kama kanta cikin nuna matsayinta na cikakkiyar matarsa ta qaraso ta zauna kusa dashi tana kallanta da mutuntawa da basarwa tace
"Ina wuni Dr,ya gida tinda kikaxo bamu hadu mun gaisaba"
Maida kallanta tayi akan Dad din da murmushi da kokarin nuna kulawa da kauna tace
"Ranka ya dade barka da dare"
Akan Dr idanuwansa suka sauka ya kalleta itama shi din ta kalla kafin ta bude baki a taqaice ta amsa gaisuwan umman tana miqewa tsaye tai musu saida safe ta nufi kofa tanajinsa yana binta da kallo harta fice.
Umma shi take kalla da wani irin mutuwan jiki itama a natse har saida ya dan juyo ta dauke idanuwanta daga kansa tana danne abinda taji yana taso mata da shiga wata tsaka me wuyar sani da zasu shedar idan ba Allah ya rufa musu asiri ba.
Sauri sauri ta fara yi dan ta fice ma da sauri ta isa daki ta nufi kofar barin barin palon nasa...
Tana isa kofar tana dora hannu a kofar hawayenta na fashewa hakama hannunsa na sauka akan nata ya birkitota gabaki daya yana manneta a bango tareda kama fuskanta da tafukan hannuwansa duka biyu ya hade da fuskansa yana bude bakinsa da ziro harshensa waje yana hade bakinsu da zura harshensa ciki duka a lokaci daya yana fara mata wata irin tsotsan data daka hawayenta qarasa gangarowa tana kokarin kwacewa amma irin kyakkyawan riqo da tafin hannuwansa sukaiwa fuskanta da yanda suke a jikin bangon ya saka ta kasa hakan tana jin wata fitinanniyar tsotsa na ratsa kowace sako na bakinta da wani zazzafan yanayi.
Wata zuqar data ji ta har cikin kwakwalwanta ta ratsa yayi mata tareda hadiye wasu yawun da saida maqoshinsa yayi sama da qasa yayi mata yana bude idanuwansa da sukai jajir na abubuwa da yawa dake kuna a jininsa suna kunnasa tako ina da zafi da wutar da idan ta kama kowa zata iya konawa.
Kallan fuskanta yayi da idanuwan da suka saka takejin zafin wutar datake ci a cikinsu har a jikinta da kirjinta dan haka taso tayi baya dan tafiya da basa daman raguwan wutar dake cinsa....
Jinin bangon ya sake dan danneta ahankali yana zuba mata idanuwansa yana bin fuskanta da kallo zuwa wuyanta da jin babu kowace sauki dayake ji daga kirjinsa har jininsa dayake ta dannewa yana riqe control tin jiyan har zuwa yau dan kuwa datasan irin wuta da zafin dayake dannewa da bata taho gurinsa ba dan kuwa ganinta ya qarasa hura wutar kirjinsa da suka kunna masa daga lokacin da kunnuwansa suka ratsu da sunan wani namijin akanta.
Baisan abinda zai kashe masa abinda yake jin ba dan haka ya sake kama fuskanta da wani irin zafi ya hade bakinsu yafara mata wata sabuwar tsotsa yana kama hijabinta ya fincikesa daga jikinta yayi wurgi dashi yana saka kansa a wuyanta yayiwa kamshinta wata irin shaqar da saida gabanta ya fadi ta rintse ido da karfi sbd wata damqar dambu da yayi mata bayan kamshin ya masa wata muguwar ratsa tin daga hanci zuwa kwakwalwansa da kirjinsa da zuciyarsa dake wata irin zillon rasa control gabaki daya.
Fixgota daga bangon yayi kirjinsu ya hadu da wata karfi da mannuwan datakai kai masa tsinin kirjinta kai tsaye har cikin kansa ya bude ido da kyau yana kamo wuyanta da hannunsa daya dayan yana shiga rigarta ta qasa zuwa cibiyarta ya cusa kansa wuyanta ya sake shaqota ya zuqo kamshinta ya feso wani numfashi mai karfin gasken daya sauyasa kwata kwata daga Raheem din da kowa ya sani zuwa Admiral of the navy Soldier ya saka hannunsa bayan qugunta ya mannota jikinsa da wani irin salon daya saka hankalinta tsananin tashi tana shiga wani irin farbaba ta bude idanuwanta da sukai rau rau ya sake manno wuyanta cikin fuskansa ya saukar mata da lips dinsa da suka sakar mata wani fitinanniyar kiss a fatar wuyan ta qanqame rigar jikinsa da karfi jikinta na daukan rawa.
Akan kunnenta ya sake saukar da lips dinsa ya sakar mata wani kiss din daya sake tsananta rawan jikinta...
Hannunsa daya taji ya sauka a gaban rigarta da yayiwa wata damqa daya tareda wucewa qasa da botiran gaban rigar gabaki daya lokaci sedai tajisu qasa suna zuba gabaki dayansu.....
Da hannu daya ya sake kama rigar sai kawai ya rabata da ita ya jefar tareda dagata gabaki dayanta ya dora akan wata doguwar drawer dake gurin mai kyau datake hade da wasu wall decors daya saka hannu yayi qasa dasu gabaki daya suka zube suna fidda wata irin qarar data sake sakata shiga wani tsoron da bata taba shigaba sbd yau yanayinsa daban yake.
Tsakiyar kafafunta ya shiga yana kama gashinta dayake zuba wani mayen kamshi ya saka a hancinsa ya shaqa ya sake fidda wata numfashin data sauka a fatar kirjinta take tsigar jikinta suka sake miqewa kafin ta motsa yayi baya da kanta ya cusa kansa kirjinta yana bude gaban rigarsa da itama botiran suka xube gabaki daya ya jefar da ita yana zagota ya matsota cikinsa da wani irin slow sbd jikinsu gabaki daya daya shiga wutar da ayau abu daya ne zai kasheta daga jininsa maidata cikakkiyar matarsa ta har abada.
#MAMUH
09033181070
[03/06, 11:17 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
82
A daidai wannan lokacin Dad jeerah a zaune yake cikin wani irin zafi da bacin rai da takaicin daya gama tado duk wani bacin ransa akan maganar da RAHEEM din ya fada masa a daren kafin shigewansa wato idan ya tafi Morocco daga can zai saka matarsa da yarsa wucewa America ba lallai su dawo ba wanda hakan kai tsaye na nufin ya zai koma kenan ko me??
A yanda yayi maganar a kame da zallan isarsa da ikonsa da kamewansa ya tabbatarwa Dad din da akwai hukuncin daya yanke wanda shi kuma hakan ne ya fusatasa sosai duk da a tinaninsa farko da SANAAH din zaa koma din America amma da yayi magana da Imran a daren yaji cewan bada SANAAH aka shirya tafiya America dinba Miami zaa kaita take ransa yayi mummunan baci dan haka a cikin daren ya yanke hukuncin a goben kowa zai shedar da mummunan bacin ransa da basu saniba rayuwarsu kaf dan kuwa sai an basa takardar SANAAH a goben wannan karan tabbas ya tsani ma kansa da yayi hadin tinda zai dauki yarinyar mutane yakaita wata qasar ya aje sbd bazai iya hadeta da matarsa bane ko sbd me??
Dr Mum ya kira wadda kaman ba zata amsa ba amma jin irin fushin dayake cikeda shi ya sakata dole fitowa a daren ta samesa ya rufe ido tareda mantawa da babu aure a tsakaninsu ya ringa zuba mata fadan da itama jikinta yayi sanyi duk da ta sani indai RAHEEM zai aje SANAAH a wata qasar ne daban to tabbas yayi hakan ne sbd nesantata daga meenah da zata iya mata illa hakama a duk qasar daya zaba din to hakan na nufin aiki mai tsayin zama ne zai kaisa qasar amma sbd baya fadawa kowa hukuncinsa da abinda yake ransa haka yake tin yarinta Nasir ne kadai ya sansa ya saka ake rashin fahimtarsa wani lokacin dan haka ita hankalinta tashin da yayi shine maganar Dad jeerah din wadda ya yanke a cikin tsananin fushi da bacin rai dan haka dole a karan farko ta bude baki tana kallansa tace
"Kayi hakuri kada ka yanke wannan hukuncin tinda dai harya yanke daukanta ya kaita wata qasar daban daga bayan ai hakan ma cigaba ne sosai a auren"
Wani kallo ya juyo yayiwa Dr Mum din yana danne zafinsa mai tsananin gaske sbd cewan wai saima daga baya zai sake waiwayan SANAAH din kaman koyaushe zai sake tsallakewa ne ya tafi yabarta bayan duka wannan lokacin daya saka masa ido yana kallan hukuncin dazai yanke na auren yarinyar sun ajeta a tsakiyarsu shida matarsa suna mata kallan 'ya.
Dr Mum da itama duk abin yafara isarta amma sbd SANAAH din datasan zata iya shiga hadari a hannu meenah daga ranar data sani ya saka take dan taqaitawa itama tana fatar ma Meenah din ta koma America sai SANAAH anan ita ta samu daman karban cikakkiyar matsayinta na matar Fleet din tinda gashinan haryanxu aure kusan shekara nawa amma haryanzu bata zama matar ba.
Irin yanda zata iya bada ranta akan wannan auren na RAHEEM da SANAAH sbd Nasir dinta ya saka ta aje girman kanta da zafinta ta roki Dad ta ringa rarrashinsa akan sassauci amma ransa yayi mugun baci wannan karan dan harga Allah bazai taba yadda Raheem ya sake barin SANAAH da aurensa ba ya tafi gwara ya raba auren kawai kowa ya huta yarinyar ta samu yancin samun wani namijin a rayuwarta tinda yanada tabbacin babu iddar RAHEEM din akanta.
Tana palon nasa tana fama dashi Umma ta shigo da hijabinta har qasa tana qamshi mai sanyi tazo kwana tiraka,
Kallan juna sukai a karan farko da suka hadu face to face haka a guri daya dan duk zuwan da umman keyi gurin mommy idan abu ya faru tinda suka taho ta dena zuwa kwata kwata dan haka sai yau suka hadu haduwan gani ga ka.
Dr Mum din Dad ya kalla a natse sbd maganarta data taqaita ta kama kanta sosai kaman ba ita ba ta koma dr mum dinta da babu sakewa ko kadan tsakaninta da duk wanda bata saniba ko batada raayi.
Umma ma gabanta faduwa yayi sosai taji tana shiga wani fargaba da tashin hankali amma ta danne ta nutsu itama da kama kanta cikin nuna matsayinta na cikakkiyar matarsa ta qaraso ta zauna kusa dashi tana kallanta da mutuntawa da basarwa tace
"Ina wuni Dr,ya gida tinda kikaxo bamu hadu mun gaisaba"
Maida kallanta tayi akan Dad din da murmushi da kokarin nuna kulawa da kauna tace
"Ranka ya dade barka da dare"
Akan Dr idanuwansa suka sauka ya kalleta itama shi din ta kalla kafin ta bude baki a taqaice ta amsa gaisuwan umman tana miqewa tsaye tai musu saida safe ta nufi kofa tanajinsa yana binta da kallo harta fice.
Umma shi take kalla da wani irin mutuwan jiki itama a natse har saida ya dan juyo ta dauke idanuwanta daga kansa tana danne abinda taji yana taso mata da shiga wata tsaka me wuyar sani da zasu shedar idan ba Allah ya rufa musu asiri ba.