← Book details Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 82 OF 154

Sashe 82

Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Kasa motsawa tayi ta tsaya a gabansa cak tana kasa dauke idanuwanta daga kallansa a karan farko sbd mantawa datai dan kwanakin datai itama bata sakasa a idanuwanta ba ko jin muryansa.

Irin kallan datake masa idanuwanta na narkewa da wata irin mutuwan jiki da wasu hawaye masu daukan hankali da sika ciko idanuwanta ya sanyashi kasa riqe zuciyarsa fidda wani zafaffen numfashi yana miqa hannu daya ya fizgota jikinsa gabaki daya tareda hade fuskansu ya shaqi numfashin data fitar ya rufe idanuwansa da suka sauya take daga iya numfashinta mai dumi daya shaqa tareda qamshinta mai sanyi ya sake dan matseta jikinsa ya bude bakinsa da wata muryan da bata taba jiba ya ambaci sunanta a karan farko da take numfashinta ya tsaya tsigar jikinta na miqewa gabaki daya ta rintse idanuwanta ta karfi tana qanqamesa batareda tasan tayi hakanba.

Goga hancinsu yayi dana juna cikin wani yanayin dayake saka jininsa fara zafi ya kama fuskanta da hannuwansa biyu ya bude idanuwansa ya sauke mata su tareda bude baki zai sake ambatar sunanta sai jin yayi ta bude bakinta da kyar da sauti mara kuzari tace

"Ina wuni????

Dago fuskansa yayi kadan daga hadesun da yayi da tata ya zuba mata idanuwansa na seconds kafin ya gangara da idanuwansa akan bakinta da yayi maganar wanda ta sake budewa zata sake gaidasa kawai cikin wani slow ya saka bakinsa akan natan yana rufewa da wani lafiyayyan fitinannen kiss daya saka kafafunta sakewa a take tayi qasa ya tallafeta gabaki daya yana dagata sama ya nufi hanyar bedroom dinsa da ita bakinsa na sake kutsawa cikin nata da wani zazzafan kiss mai zafin gaske dayake tsotsota a yunwace yana zuqo bakinta yana jin notikan kansa suna kuncewa batareda kowane control ba.

Suna isa bedroom din akan mirror ya fara ajiyeta yana sake tsotota tareda saka hannuwansa biyu ya yaga hijabinta ta sama yayi qasa dashi ya zare ya jefar.

A daidai wannan lokacin motar dataje dauko Samad daga airport ta iso gidan tareda shi da Ms Meenah da fammah da mommy da suka hadu Airport sun sauka babu sanarwa sbd Mum datace yau da aka gama yau zasu baro bazata qara kwana ko daya ba dan haka ba shiri suka hawo jirgi suka taho basu samu daman sanarwa ba.

Suna fitowa daga mota taga jerin motocin Fleet take tasan yana gida dan haka kai tsaye bangarensa ta nufa tana jin kaman zata tashi sama sba tsananin missing dinsa da kewan ganinsa datai a cikin idanuwanta.

Su fammah da mommy kuwa bangaren su mommyn suka nufa ita ta wuce can.
#MAMUH
09033181070
[01/06, 11:34 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee

76
BismillahirRahmannir
Kayan dake jikinta na bacci da suka lafe a fatar jikinta ya bude idanuwansa daqyar ya kalla sbd wata irin zazzafan nauyin da idanuwansa sukai har wani yaji suke fiddawa tsabar desire din dake cikinsu yabi tin daga fatar wuyanta da kallo har kirjinta zuwa cikinta dayake a lafe da kayan sun manne mata....

Wani numfashi mai nauyi da tsantsan rasa control ya sake yana sake hade fuskanta da nasa ya mannota jikinsa da karfi sukai wata hadewa mai kyau yana mannuwa da ita jikin mirror din dasuke ya shaqi kamshin jikinta dayake fitowa Ahankali yana shigarsa yana rufe idanuwansa tareda budesu akanta jajir dasu ya fito da harshensa ya lashi lips dinta a cikin wani zazzafan slow tareda feso mata wani numfashi mai zafin daya sakata qanqamesa tana rintse idanuwanta da karfi tsigar jikinta na tashi...

Sake lasar lips dinta yayi ya hadiye yawun bakinsa yana lashe lips dinsa da suka lasota ya saka hannuwansa duka biyu kai tsaye cikin rigarta ba zato taji tafukan hannuwansa duka biyu sun zagayota daya ta guqunta daga zaune daya ta sama sun mata wata mannowan data sakata fidda wani irin numfashin da bata taba fitarwa ba sbd kwacewa da numfashin yake neman yi daga kirjinta...

Fitar numfashinta ya saka notikan kansa fara kuncewa suna barinsa ya hade fuskansu ya goga da karfi da wani irin kokarin riqe kansa dayake rasawa dan yanda komai yake daukan zafin da bazata iya dauka ba kai tsaye....

Bakinsa ya saka cikin nata da wani irin zafin gaske dayake juyar da kwakwalwanta a take yake mata wani irin kiss yana tsotsan bakinta da zuqarta tareda fitar mata da wani slow zazzafan dumi a fuska tana rasa kuzarinta gabaki daya dako motsa yatsarta bazata iyaba tana qanqame dashi har lokacin..

Saukan tafin duka hannuwansa biyu akan kirjinta ne ya sakata jan numfashi da karfi jikinta na sakewa ta kasa bude idanuwanta ya sake kutsa bakinsa cikin nata yana sauya musu kissing din zuwa wanda yana tsotsonta yana hadiye wasu yawun dayake hade da nata yana kama kirjinta da wani fitinanniyar slow da hannuwansa yana mata abinda ya saka take jin bazata iya dauka ba dan jikinta koina kaman zafin wuta take jin yana fiddawa yana sanyaya hakan wani kissing din dayake rikitar dasu dukan.

Tsakiyar kafafunta ya shige sosai da kyau a tsaye yana mannesu dakyau jikin mirror yana kissing dinta dakyau har lokacin.

Rigar jikinta ya saka hannuwansa biyu ya zare ta saman ta sauka a qugunta batareda ya raba bakinsa da nata ba ya hade kirjinsu asalin fatarsu da babu komai tai wata haduwan daya daki mirror da wani karfin gaske saida ya fashe yayi sama da ita zuwa jikinsa yana baro gurin da ita sbd kada glass ya taba fatarta har lokacin bakinsa na cikin nata yana bata abinda bata taba saniba dan kuwa tsotsa ce datake jinta har cikin kwakwalwanta da kowace digo na jinin dayake yawo a jikinta dan kuwa a wasu feelings tafara ji suna tsima jininta da batasan tafara tsotsan bakinsa ba itama a cikin wani irin slow da tsantsan shauqin daya sakata da koyar mata.

Jin kissing dinta a karan farko cikin bakinsa ya sakasa rasa kansa gabaki daya ya isa lafiyayyar gadonsa dayake dakin mekeke a gyare yana dauke da ita bakinsu a hade har lokacin ya zube gadon dasu yana ciro bakinsa da wata fitinanniyar slow ya dora bakinsa a wuyanta yana fidda harshensa yabiyo fatarta da wata irin lasan datake saka numfashinta fitowa da wata irin yankewa ya gangara zuwa kirjinta inda bakinsa na sauka ta fasa wani irin kuka kawai tana yin baya wanda hakan ya basa daman cusa kansa da kyau a kirjinta yana dora hannuwansa akan cinyarta ya mata wata shafa tareda sake mannota suka sake hadewa kansa na kirjinta.....

Kofar palon Ms Meenah ta shigo da wata irin farin ciki take kamshinsa dayake gauraye da sanyin ac da niimar bangaren koina cikin sanyi da bata nutsuwar ruhi suka shigeta ta lumshe idanuwanta da wani irin sanyi tana sake shaqar kamshin zuciyarta na cika da wata irin soyayyarsa da kewansa da tsantsan buqatansa dataji a take ta shigeta sbd kamshinsa kadai daya shigeta.

Bude idanuwanta tayi daga lumshewan datai musu tana cigaba da takawa cikin shauqi tana gap da isa kofar palonsa aka buga kofar palon data baro da dan karfin daya sakata dakatawa tana juyowa ta kalli kofar.

Dr Mum da Maamah dake palo a zaune suna yar fira babu tsammani suka ga shigowan Mommy da fammah a bayanta tana waya.

Maamah ce gabanta ya fadi da karfi ba tsammani sbd ganinsu din ta kalli hanyar shigowa da dan sauri tana musu sannu da zuwa cikin yaqen karfin hali da cewa
"Ina Meenah ne ita???

Mommy ce ta zauna cikin farin cikin isowa gida tana ajiye handbag dinta a gefenta tana cewa

"Tayi bangaren Raheem inaga"

Wani yanayi Maamah din ta hadiye tana dan juyowa ta kalli Dr Mum wadda ita kuma mommy datai zancen ta dago ta kalla da dan sauri kafin ta dago ta kalli Safiya data kawo musu ruwa a tray kallo daya tayi mata safiyan ta nufi hanya da nutsuwa a fili amma da sauri da tashin hankali a ciki ta fice sbd itama tanajin abinda mommy ta fada saida tray din hannunta ya kusan kwace mata ya fadi.

Fammah waya takeyi har lokacin mai tsayi da mahimmanci dan haka batama san abinda yake faruwa ba.

Dr Mum sake fuskanta tayi cikin kulawa tayiwa mommyn sannu da zuwa tana tambayarsu tafiya ba sanarwa wayarta na hannunta tana saka kiran Raheem din sbd batason abinda zai saka Meenah tashin hankali daga dawowa kokuma abinda zai saka SANAAH shiga kowace irin matsala dan haka gwara Raheem din yasan Meenah na hanya dan yasan yaya zaiji da matan nasa batareda tashin hankalin dazai iya biyowa baya ba.

Ringing wayar takeyi harta yanke bai daga ba ta kuma saka kiran a karo na biyu tana ganin ta yanke bai daga ba sai bata sake kira ba tayi shiru tana jin hankalinta na rabuwa biyu.

Mommy ma kaman taso ta fahimci akwai tension din da ake ciki sai ta miqe tana nufar dakinta da cewa bara taje tai wanka da sallah.

Tana shiga dakinta taga alaman anan SANAAH take amma kuma bata dakin kuma da alama su Dr Mum sunsan inda take dan yanayinsu ya nuna shock da mamakin dawowansu a lokacin.

Shiru tayi tana ajiye handbag dinta tafara tinanin abinda yake kokarin zuwa kanta na kodai SANAAH din na gurin RAHEEM ne??

Faduwa gabanta yayi sosai da karfi ta juya da sauri ta kalli kofa sbd tabbas hakannen kadai zai saka su maamah shiga tsananin mamaki da wani iri na dawowan tasu ga Meenah ta nufi bangaren.

Toilet ta nufa ta shige tayo alwala batareda wankan ba ta fito ta nufo palon tana neman guri ta zauna hankalinta na rabuwa itama biyu.

Acan kuwa Safiya ce ta sake buga kofar da dan karfin dayakai har kurya can palonsa zuwa master bedroom dinsa.

Sake bugawa Safiya din tayi da karfi wanda ya saka Meenah dawowa da mamaki mai girma tana cewa waye da karfi cikin dan hasala.

Kaman a mafarki cikin wata irin maye da shauqin dasuke ciki SANAAH taji sautin muryan a kunnuwanta ta bude idanuwanta da sukai jajir da wata irin kasala da mutuwan jiki a daidai lokacin da yake kokarin rabata da sauran abinda ya rage a jikinta ta dakatar dashi ta hanyar bude baki da wani irin mugun kasalallen sauti dayake hade da narkewa tace

"MUM" bai dakata ba sai data sake jin muryan da karfi tace "waye????
Chapter 82 · 0% Book details