Sashe 32
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
SANAAH ce ta hada masa ruwan wanka masu dumi takai masa toilet ta rakasa har toilet din tafito bayan takai masa kujeran zama dan bazai iya tsayuwa ba.
Yana fitowa abincinma itace ta basa a baki yaci kadan ya kwanta.
Da zazzabi ya tashi washe gari dan haka asibiti sukaje aka dubasa aka rubuto musu magani suka dawo.
Yaya Al'amin da zuciyarsa ta gama bushewa da asalin baqin ciki da kunci haka ya miqe batareda jiran warkewansa gabaki daya ba.
Tinda safen rana na uku koda suka tashi baya nan ya fice daga gidan...
Kai tsaye tafiyar kafa yayi doguwa me tsayi da idonsa daya a maqale daya qanqance sbd duka da kumbura da shatin kwanciyan jini.
Gidan Abokinsa dasukai karatu tin a baya tare ya nufa wanda ya zama civil defence yanzu,
Sammakon da yayi sbd kada ya fita kafin isowansa dan haka koda ya iso buga kofar gidansa yayi wanda yake madaidaici dan auren nasa ma bai jima ba sosai duka duka haihuwansa daya.
Kabir shine mutum daya dayake tareda shi tin kuruciya haryanzu da suke mutunci da aminta sosai shima ba wani karfi ne dashi ba kawai dai shi ya qarasa karatunsa harya fara aiki yana lallaba rayuwar sabanin shi dayake gwagwarmaya bayan ajiye karatu.
Kabir dinne ya fito da kansa sanye da uniform dinsa yayi shiri amma ba yanzu ka zai fita ba sai zuwa anjima,
Sunyi magana a waya da Al'amin din kafin zuwansa amma bai gama sanin cikakken bayanin ba saida Al'amin din yayi masa bayanin komai dan haka yayi shiru tsawon mintina batareda yace komaiba tukuna ya sauke numfashi me zafi yana sake nazari kafin ya zubawa fuskan Al'amin idanuwansa yana jin damuwa da dacin irin wulaqanci da dukan dayake bayyane a jikinsa koina da fuskansa duka akan zalincin da sune aka zalintar.
Bude baki yayi bayan sake sauke numfashi a karo na biyu a natse da bawa zancen mahimmanci yace
"Al'amin banajin sake shigar da qara a gurin aikinmu na civil defence shima zai baka adalcin da kake so sbd duka dai abin dayane,
Shi AA din da ake magana akai ba kowa bane face SAMAD JEERAH wanda familynsa keda power din da duk inda zaka bazaa taba sauraranka ba bare baka daman samun adalci wanda wlh tallahi akan hakan ma zaka iya rasa rayuwarka kota ahalinka sbd kawai a rufe zancen nan ahanasa fita,
Akan familyn su bari a samu abin da zaa bata sunansu ko taba martabarsu wlh daukan rai baa bakin komai bane dan haka ka aje maganar qara ko sharia dasu kwata kwata har abada......
Abu daya ne zai iya baka adalcin da kakeso da kuma samun nutsuwan daga abinda akai maka shine samun damar isar da qararka ga wanda shine kadai zai iya bawa zancen dukkanin mahimmanci sbd shine asalin martaba da suna da power din ahalin wanda shine zai baka adalcinka kowane iri ne batareda barin zancen ya sake tashi ba har duniya ta nade wato mahaifin AA din SIR HAKEEM JEERAH."
#MAMUH
09033181070
[29/04, 10:14 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
31
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Dago jajayen idanuwansa Yaya Al'amin yayi sun qara rinewa jajir sbd bayan qunci da baqin ciki babu abinda yake cikinsu,
Numfashi kabir yaja yaci gaba da cewa
"Gurin Sir jeerah da kansa gaba daya zakaje wannan matsalar ta qare sbd a matakin da ake kai koda an bar zancen Samad jeerah bazai taba barin SANAAH aure ba zaici gaba da bibiyarta ne kuma yanada power din da bazaa taba iya daukan mataki akansa ba,
Power biyu ne masu karfi hannunsa na familynsa dana yayansa da shine asalin ma power din dayake da ita wadda bazaka taba iya ja dasu ba dan haka a takaice wlh rayuwar SANAAH da kai kanka dake bibiyan case din tana cikin hadarin da komai zai iya faruwa a kowane lokaci dan haka ka isa ga inda zaayiwa tifkar hancin da zaku iya tsira da rayuwarku ku samu yancin rayuwa,
Banda hanyar da zaka ga sir jeerah kai tsaye amma dai zan samo maka hanyar hakan idan kanaso sai ka isa garesa."
Wani zazzafan daci yaya Al'amin ya hadiye tareda yin shiru yana sake zurfafa da wata baqin ciki da dacin jin sunan ahalin da harsun manta ma dashi a rayuwarsu sai yanzu da akai maganar dan haka yaji baqin cikinsa ya ninku dan haka baya buqatan kowa yayi masa hanyar isa ga Sir jeerah zai isa da kansa har gidan ya nemawa ahalinsa adalcin da ko zasu dauki ransa saiyabi.
Dagowa yayi ya kalli kabir ya bude bakinsa dayayi nauyi da daci da bushewa yayi masa godia tareda sallama ya juya yabar kofar gidan.
Hanyar gida ya kama da kafa yana sake zurfi a tinani me nauyi da tsanantar daci da nauyin kirji.
Tafiyar kasa ya kuma yi mai dan tsayi tukuna ya iso gidan.
Yana shigowa SANAAH na zaune a kitchen tana dafa musu abincin rana simple ba hayaniya na spaghetti da yar miyan albasa.
Ganinsa ya sakata zuba masa fararen idanuwanta masu girma tana kalla harya qaraso ta miqe tsaye bayan ta qarasa juye abincin a kula ta fito tana kallansa har lokacin a matiqar gajiye gangar jikinsa take ga lafiyar dama baida cikakkiyar sbd raunikansa babu wanda ba sabo ba har lokacin.
Bude baki tayi a natse tace
"Sannu da dawowa Yaya Al'amin"
Amsawa yayi yana zaunawa a kujera cikin inuwar kofar dakin Mommy dake cikin daki daga bakin kofa tana shan iska.
"Na hada maka ruwan wanka ne?
"Eh" yace yana zubawa guri daya idanuwansa shiru zuciyarsa na cikin tinani.
Mommy da duk ta kalli fuskansa da raunikan jikinsa nauyi kirjinta yakeyi itama kallo daya tayi masa ta dauke ido tana yin shiru cikin damuwa me tsanani da tinani,
Babu abinda suke so dukkaninsu irin tashi da barin anguwar ko garin ma gabaki daya su sauya gurin rayuwar da zasuyi batareda an ringa yiwa SANAAH kallan fanko mara daraja ba amma kuma Al'amin bayada niyar tashin a yanxu so yake saiya fara bi mata haqqinta an dan dawo mata da mutuncinta tukuna su tafiyarsu inda zaa mutunta su.
Ita kanta SANAAH a yanzu tafison su tashi ko inda babu kowane sai su kadai suyi rayuwa ta dena ganin irin kallan da ake mata idan ta fita musamman kowa kallan ita takai kanta sbd kwadayi suke mata.
Hada masa ruwan tayi masu dan dumi takai masa toilet ta dawo ta sanar masa tana kallansa cikeda tsananin tausayi idanuwanta cike da hawayen da sun gaji da zubowa.
Rayuwarsa tayi duhu dif cikin wani irin qunci da baqin cikin dayake neman kashesa a bayyane,
Ya rasa kansa ya rasa tinaninsa ya zama kaman wanda zai kuwwata kowane lokaci sbd baqin cikin dayake yawo a kirjinsa cike da jininsa,
Ya rasa kuzarinsa da iya tafiya nemansa komai ya fice masa arai har rayuwar sbd wannan baqin cikin da Samad jeerah ya kunsa musu a rayuwa da bazasu iya taba mantawaba harsu bar duniya.
A yanda yake jin zuciyarsa da baqin cikin nan da zaa basa fili da Samad zai kashesa da hannuwansa har lahira yakeji.
Sake magana SANAAH tayi cikin sanyin murya ta sanar dashi ruwan na toilet baiji ba idanuwansa jajir a kafe guri daya,
Mommy ta kalla wadda itama dagowa tayi ta sake kallan Al'amin din idanuwanta na dan sauyawa sbd neman zaucewan dayake neman yi lokaci daya.
Hannuwanta biyu duka SANAAH ta durqusa a gabansa ta dora akan hannunsa daya tana kasa magana sedai hawayenta da suka dan gangaro ahankali tanajin duhu na sake dawo mata sabo itama dan itace zata zama sanadin da zai rasa hankalinsa bayan bai ganewa komai na jin dadi da kwanciyan hankali ba a duniyar.
Motsawa yayi a sanyaye yana dagowa ya kalleta baice komaiba ya miqe ya nufi toilet yana tafiya ba daidai ba sbd kafarsa daya da suka kusan karyawa da duka ga tafiya me tsayi yayo.
Wanka ya fada toilet din yayo tareda hadiye dik wata mummunan azabar dayake ji a jikinda.
A gida yayi sallar azahar ya fito ya fice batareda ya iya cin abinci ba.
Basu san ficewansa ba sai da SANAAH taje har dakin ta dubo taga baya nan ta dawo ta shige dakinta ta zame ta zauna a bakin katifa qasa tana dan rufe idanuwanta a hankali tareda yin shiru kaman yanda yanzu gidan nasu ya koma haka.
Yana fitowa abincinma itace ta basa a baki yaci kadan ya kwanta.
Da zazzabi ya tashi washe gari dan haka asibiti sukaje aka dubasa aka rubuto musu magani suka dawo.
Yaya Al'amin da zuciyarsa ta gama bushewa da asalin baqin ciki da kunci haka ya miqe batareda jiran warkewansa gabaki daya ba.
Tinda safen rana na uku koda suka tashi baya nan ya fice daga gidan...
Kai tsaye tafiyar kafa yayi doguwa me tsayi da idonsa daya a maqale daya qanqance sbd duka da kumbura da shatin kwanciyan jini.
Gidan Abokinsa dasukai karatu tin a baya tare ya nufa wanda ya zama civil defence yanzu,
Sammakon da yayi sbd kada ya fita kafin isowansa dan haka koda ya iso buga kofar gidansa yayi wanda yake madaidaici dan auren nasa ma bai jima ba sosai duka duka haihuwansa daya.
Kabir shine mutum daya dayake tareda shi tin kuruciya haryanzu da suke mutunci da aminta sosai shima ba wani karfi ne dashi ba kawai dai shi ya qarasa karatunsa harya fara aiki yana lallaba rayuwar sabanin shi dayake gwagwarmaya bayan ajiye karatu.
Kabir dinne ya fito da kansa sanye da uniform dinsa yayi shiri amma ba yanzu ka zai fita ba sai zuwa anjima,
Sunyi magana a waya da Al'amin din kafin zuwansa amma bai gama sanin cikakken bayanin ba saida Al'amin din yayi masa bayanin komai dan haka yayi shiru tsawon mintina batareda yace komaiba tukuna ya sauke numfashi me zafi yana sake nazari kafin ya zubawa fuskan Al'amin idanuwansa yana jin damuwa da dacin irin wulaqanci da dukan dayake bayyane a jikinsa koina da fuskansa duka akan zalincin da sune aka zalintar.
Bude baki yayi bayan sake sauke numfashi a karo na biyu a natse da bawa zancen mahimmanci yace
"Al'amin banajin sake shigar da qara a gurin aikinmu na civil defence shima zai baka adalcin da kake so sbd duka dai abin dayane,
Shi AA din da ake magana akai ba kowa bane face SAMAD JEERAH wanda familynsa keda power din da duk inda zaka bazaa taba sauraranka ba bare baka daman samun adalci wanda wlh tallahi akan hakan ma zaka iya rasa rayuwarka kota ahalinka sbd kawai a rufe zancen nan ahanasa fita,
Akan familyn su bari a samu abin da zaa bata sunansu ko taba martabarsu wlh daukan rai baa bakin komai bane dan haka ka aje maganar qara ko sharia dasu kwata kwata har abada......
Abu daya ne zai iya baka adalcin da kakeso da kuma samun nutsuwan daga abinda akai maka shine samun damar isar da qararka ga wanda shine kadai zai iya bawa zancen dukkanin mahimmanci sbd shine asalin martaba da suna da power din ahalin wanda shine zai baka adalcinka kowane iri ne batareda barin zancen ya sake tashi ba har duniya ta nade wato mahaifin AA din SIR HAKEEM JEERAH."
#MAMUH
09033181070
[29/04, 10:14 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
31
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Dago jajayen idanuwansa Yaya Al'amin yayi sun qara rinewa jajir sbd bayan qunci da baqin ciki babu abinda yake cikinsu,
Numfashi kabir yaja yaci gaba da cewa
"Gurin Sir jeerah da kansa gaba daya zakaje wannan matsalar ta qare sbd a matakin da ake kai koda an bar zancen Samad jeerah bazai taba barin SANAAH aure ba zaici gaba da bibiyarta ne kuma yanada power din da bazaa taba iya daukan mataki akansa ba,
Power biyu ne masu karfi hannunsa na familynsa dana yayansa da shine asalin ma power din dayake da ita wadda bazaka taba iya ja dasu ba dan haka a takaice wlh rayuwar SANAAH da kai kanka dake bibiyan case din tana cikin hadarin da komai zai iya faruwa a kowane lokaci dan haka ka isa ga inda zaayiwa tifkar hancin da zaku iya tsira da rayuwarku ku samu yancin rayuwa,
Banda hanyar da zaka ga sir jeerah kai tsaye amma dai zan samo maka hanyar hakan idan kanaso sai ka isa garesa."
Wani zazzafan daci yaya Al'amin ya hadiye tareda yin shiru yana sake zurfafa da wata baqin ciki da dacin jin sunan ahalin da harsun manta ma dashi a rayuwarsu sai yanzu da akai maganar dan haka yaji baqin cikinsa ya ninku dan haka baya buqatan kowa yayi masa hanyar isa ga Sir jeerah zai isa da kansa har gidan ya nemawa ahalinsa adalcin da ko zasu dauki ransa saiyabi.
Dagowa yayi ya kalli kabir ya bude bakinsa dayayi nauyi da daci da bushewa yayi masa godia tareda sallama ya juya yabar kofar gidan.
Hanyar gida ya kama da kafa yana sake zurfi a tinani me nauyi da tsanantar daci da nauyin kirji.
Tafiyar kasa ya kuma yi mai dan tsayi tukuna ya iso gidan.
Yana shigowa SANAAH na zaune a kitchen tana dafa musu abincin rana simple ba hayaniya na spaghetti da yar miyan albasa.
Ganinsa ya sakata zuba masa fararen idanuwanta masu girma tana kalla harya qaraso ta miqe tsaye bayan ta qarasa juye abincin a kula ta fito tana kallansa har lokacin a matiqar gajiye gangar jikinsa take ga lafiyar dama baida cikakkiyar sbd raunikansa babu wanda ba sabo ba har lokacin.
Bude baki tayi a natse tace
"Sannu da dawowa Yaya Al'amin"
Amsawa yayi yana zaunawa a kujera cikin inuwar kofar dakin Mommy dake cikin daki daga bakin kofa tana shan iska.
"Na hada maka ruwan wanka ne?
"Eh" yace yana zubawa guri daya idanuwansa shiru zuciyarsa na cikin tinani.
Mommy da duk ta kalli fuskansa da raunikan jikinsa nauyi kirjinta yakeyi itama kallo daya tayi masa ta dauke ido tana yin shiru cikin damuwa me tsanani da tinani,
Babu abinda suke so dukkaninsu irin tashi da barin anguwar ko garin ma gabaki daya su sauya gurin rayuwar da zasuyi batareda an ringa yiwa SANAAH kallan fanko mara daraja ba amma kuma Al'amin bayada niyar tashin a yanxu so yake saiya fara bi mata haqqinta an dan dawo mata da mutuncinta tukuna su tafiyarsu inda zaa mutunta su.
Ita kanta SANAAH a yanzu tafison su tashi ko inda babu kowane sai su kadai suyi rayuwa ta dena ganin irin kallan da ake mata idan ta fita musamman kowa kallan ita takai kanta sbd kwadayi suke mata.
Hada masa ruwan tayi masu dan dumi takai masa toilet ta dawo ta sanar masa tana kallansa cikeda tsananin tausayi idanuwanta cike da hawayen da sun gaji da zubowa.
Rayuwarsa tayi duhu dif cikin wani irin qunci da baqin cikin dayake neman kashesa a bayyane,
Ya rasa kansa ya rasa tinaninsa ya zama kaman wanda zai kuwwata kowane lokaci sbd baqin cikin dayake yawo a kirjinsa cike da jininsa,
Ya rasa kuzarinsa da iya tafiya nemansa komai ya fice masa arai har rayuwar sbd wannan baqin cikin da Samad jeerah ya kunsa musu a rayuwa da bazasu iya taba mantawaba harsu bar duniya.
A yanda yake jin zuciyarsa da baqin cikin nan da zaa basa fili da Samad zai kashesa da hannuwansa har lahira yakeji.
Sake magana SANAAH tayi cikin sanyin murya ta sanar dashi ruwan na toilet baiji ba idanuwansa jajir a kafe guri daya,
Mommy ta kalla wadda itama dagowa tayi ta sake kallan Al'amin din idanuwanta na dan sauyawa sbd neman zaucewan dayake neman yi lokaci daya.
Hannuwanta biyu duka SANAAH ta durqusa a gabansa ta dora akan hannunsa daya tana kasa magana sedai hawayenta da suka dan gangaro ahankali tanajin duhu na sake dawo mata sabo itama dan itace zata zama sanadin da zai rasa hankalinsa bayan bai ganewa komai na jin dadi da kwanciyan hankali ba a duniyar.
Motsawa yayi a sanyaye yana dagowa ya kalleta baice komaiba ya miqe ya nufi toilet yana tafiya ba daidai ba sbd kafarsa daya da suka kusan karyawa da duka ga tafiya me tsayi yayo.
Wanka ya fada toilet din yayo tareda hadiye dik wata mummunan azabar dayake ji a jikinda.
A gida yayi sallar azahar ya fito ya fice batareda ya iya cin abinci ba.
Basu san ficewansa ba sai da SANAAH taje har dakin ta dubo taga baya nan ta dawo ta shige dakinta ta zame ta zauna a bakin katifa qasa tana dan rufe idanuwanta a hankali tareda yin shiru kaman yanda yanzu gidan nasu ya koma haka.