Sashe 16
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dukansu shi da maqotan tsayawa sukai suna kallansa tinda ya fito motar cikin nutsuwa da kamewa ya nufosu batareda ta iya kafesu da iso wanda yake dabiarsa ce rashin kallan mutane sosai.
Shi Raheem ya gane baba khalil din shiyasa ya nufosa drivernsa na gefensa.
Yana isowa gabansu gefen baba khalil din yayi kadan yana bude baki cikin hausarsa da bata fitowa kai tsaye sbd ta jiqu da turanci da larabci ya gaida baban kafin ya dan dago kadan ya kalli su malam salisu dake tsaye sun kasa dauke idanuwansu akansa dan kuwa ko kamshinsa kawai daya bugesu jin suke kaman sunbar qasar dan kuwa basu ma taba jin irin kamshi me nutsuwa da dadin gaske ba kaman wannan, qamshi na shigarka kana jin kaman bacci na neman sauko maka.
Baba Khalil na bude baki cikeda mamaki zaiyi magana Nasir na isowa kofar gidan akan mashin,
Numbern motar kadai datake dauke da sunan jeerahs ya sakasa zubawa wanda yake hangowa a kofar gidan,
Gabansa ne ya fadi da karfi dan kuwa abune da bai taba zato dan haka daqyar ya iya dago kafafunsa ya iso kofar gidan suna kasa dauke idanuwansu daga juna cikeda wata irin zallar tashin gashin jiki kowannensu na jin wani numfashi me sanyi na kubce masa.
Nasir ne ya fara ambatar sunansa da wani irin sautin daya saka baba khalil kallan Raheem din sbd sai yanzu ya ganesa.
Ware hannuwa sukai suka rungume juna da karfin gaske irin na maza Nasir na sake ambatar sunansa da karfi.
Wani irin murmushin da babu wanda ya taba gani a fuskansa ya sake yana bayyanarwa cikeda farin cikin da bai taba ji ba dan kuwa wani sanyi ne yake ratsa zuciyarsa da bata saba ba.
Kasa tsayawa Nasir yayi ya kama hannunsa ya jasa zuwa cikin gida gurin Maamah.
Tana zaune tana sauraron redio ta nutsu tana jin labarin wani mutum da aka kama da yara ya sace sai ganinsu tayi suna doso ta hasken fatar Raheem ne ya fara daukan idonta ta zuba masa ido batareda ta kyafta ba tanajin zuciyarta na bugawa da karfi idanuwanta na cikowa da hawaye masu dumin farin cikin ganin Raheem dako girman me zaiyi bazata kasa ganesa ba.
#MAMUH
GANIN IDO
1K
VIP 5K
0022419171 AccessBank maryam sani gummi
09033181070
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
16
Shi kansa Raheem wani shauqi yaji na ganin Maamah a gabansa dan haka a natse ya qaraso gareta tana miqewa tsaye ya rungumeta a hankali bayan ya ambaci sunanta da wata irin nutsuwa da muryansa mai kauri ta namijin gaske dayake cikin lokacin karfinsa.
Wasu hawaye ne suka sauko mata ta bude baki itama ta ambaci sunansa tana sake maimaitawa.
Nasir kuwa duk yunwa da gajiyar daya dawo dasu jin yayi sun bace bakinsa da zuciyarsa kaman zasu fashe sbd tsabar farin ciki da murnar ganin rabin jikinsa ya zuba masa ido yana kallan komai nasa da kowace motsinsa da murmushinsa me kyau bakinsa duka yaqi rufewa farin ciki ya masa yawan da bai taba jinsa ba.
Mommy zainab ce ta taho itama cikeda farin cikin bayyanar Raheem din
Nasir dinta itama dan haka ruwa masu tsafta taje ta kawo masa cikeda kulawa da sosai.
Sun gaisa amma bai iya kallanta ba sosai dan haka itama kasa zama tayi sbd gabaki daya ya cika mata ido bata dauka haka yake ba duk da tasan mahaifiyarsa balaraba ce amma bata tsammaci ganin cikakken namiji kamarsa ba duk da shekararsu cif cif da Nasir amma yafi Nasir zamowa cikakken namiji dan haka ta tabarsu ta koma gefenta.
Shi kansa Raheem idan ba daga shi sai Maamah da Nasir ba baya sakewa da kowa dan haka shima baba khalil yana zuwa suka gaisa tareda yar fira sama sama saiya tafi yabarsu.
Bai bar gidan ba sai dare tareda Nasir suka tafi jeerahs sbd suna buqatar kwana a zaune suna magana.
Acan suka kwana makeken bangarensa dayake dauke da kusan daki hudu da parlours.
Raheem yakai Nasir har gurin kakanninsa duka ya gaidasu hakama ya kaisa gaban Dad dinsa wanda ya nunawa Nasir kulawa sosai da sakewa wadda ma Raheem bai taba gani daga garesa ba
Sai yamma suka fito suka tafi gida a tare wannan karan Raheem dinne yake tuqi Nasir na nuna masa hanya.
A gurin maamah sukaci abincin dare ya hadata da Dr Mum sukai magana sosai harda koke kokensu da maganganunsu.
Dawowan Raheem rayuwarsu ya dawo da farin ciki me yawa rayuwarsu kaman yanda suma suka shigar da wani sabon haske da walwala a rayuwarsa dan haka kusan ma sabuwar kauna da shakuwa ce ta shiga tsakaninsu dan haka aka fara kokarin hada tafiyar Nasir da Fatima amma baba khalil yace a jira sai Nasir din ya qarasa kammala karatunsa tinda saura shekara daya kuma insha Allah kamar yau ne.
Hakan ya saka aka hakura ya gama din dan haka koda Raheem ya gama hutunsa ya koma sun gama kitsa hadewansu navy.
Raheem bai tafi ba sai daya siyawa Nasir din motar hawa da abubuwa da dama na jin saukin rayuwa da karatu hakama Maamah an gyara musu gidan hadda Ac Ac ana saka musu sbd Maamah da duk sauran abun jin dadin da zasu ji dadin rayuwa,
Bawai gini aka sauya ba ko wani abin kawai an zuba musu sabbin furnitures ne bayan an gyara cikin dakunan hadda na Bangaren baba khalil din komai dai da aka sauya musu suma dan haka zainab tini ta siyar da kayan dakinta tsoffin ta zuba a dan sanaar datake yi.
****bayan komawan Raheem dr mum ta fara dakon wani hutun nasa tace Morocco zai taho suma ya gansu amma ana samun hutun Dad dinsa ya basa umarnin bazai sake barin qasar ba sbd yayi girma da matsayinda baa buqatarsa yana barin gurin aikinsa.
Hakan ya saka zuciyar dr mum shiga bacin rai da fushi me tsananin gaske musamman da familynsa suka dauko dabiar kai masa ziyara America din hakama duk yan matan familyn acan America suke hutu yanzu dan haka zuciyarta tafara shiga tashin hankali dan kuwa abinda take shirin gani bame taba yiyuwa bane,
Har abada batajin zata iya barin 'dan data haifa da cikinta yayi aure a Nigeria kuma ma a cikin ahalin jeerahs,
Zatafi son RAHEEM ya mutu baiyi aure ba data bari mahaifinsa yayi masa aure a can sbd sun rabata dashi kenan har abada dan haka kai tsaye ta gama shirinta akan rayuwar danta babushi babu auren wadda ba qabilarta ba.
******ADMIRAL Hakeem jeerah a nasa bangaren tabbas aure a daidai irin shekarun da yayi aure yakeson Raheem yayi aurensa dan haka jira yake yana taka matsayin captain da shine next matsayin da zai taka yayi masa maganar aure yayi shiru ne kawai baice komaiba kuma ya gama shirinsa na nemar masa mata anan cikin family sbd yasan mahaifiyarsa bazata taba son hakan ba kuma a yanda yasanta ya tabbatarda shirin aure a kabilarta take masa dan duk inda yayi aure tabbas zaifi samun rinjaye na rayuwarsa acan dan haka kowannensu yayi shiru.
Raheem a yanzu dayake cikin lokacin hawa matsayi kala kala na career dinsa bai taba tinanin aure ba kwata kwata a rayuwarsa dan babushi a tsari da raayinsa aure a matashinsa.
Dr Mum itama duk yanda take tsananin kaunarsa da sonsa a matsayin 'da bata taba masa sanyi ba zafi da kaifi take basa sbd tanason saka masa tsananin shakka da zamanta kaifi daya da taurin raayi tin yana qarami dan haka itama kaman yanda yake da mahaifinsa babu sakewa bayan umarni da zallar iko da kaifi daya haka yake da iyayen nasa duka biyu,
Dukansu yana iya kokarinsa gurin bawa kowa haqqinsa da girmansa na wainda suka haifesa,
Babu kowace umarninsu da hukuncinsu daya taba dagowa kai ya kalla tin yana yaro haka yake dasu,
Duk kaifi da dacin umarninsu akansa bai taba nuna gazawa ko daci ba haka zai amsa da dukkanin girmamawa sbd yasan har abada alaqarsu da iyayensa bazata taba sauyawa daga hakan ba,
Shine kaf kadai alaqar data rage a tsakaninsu duniya dan haka yasan harya mutu bazai dena karban zafi da wutar mutuwar wannan alaqar tasu ba dan haka ne yataso a jarumin da zai iya hadiye kowace irin daci da zafin hukuncinsu kowace iri ne matiqar bai sabawa ubangijinsa ba,
Rayuwarsa ta jima da zama qwallon da suke garawa da fushi da zafi a tsakaninsu kuma ya amsa ya karbi hakan ya hadiye da jarumtar da bazaka taba sanin yanayinsa ba ko waye kai dan kuwa a yanda zuciyarsa ta jima da tsayuwa a cikin wannan dacin ko Nasir dayafi kowa saninsa ciki da waje baya iya gane komai akan yanayinsa.
******lokaci baiyi karya ba RAHEEM HAKEEM JEERAH yana taka matsayin captain of the American navy Mahaifiyarsa ta gabatar masa da MEENAH WAHAB 'yar aminiyarta da suka taso tare wadda take yar gata gaba da baya kuma cikakkiyar likita ce itama duk da bata aiki sbd batada raayin aikin tukuna aure takeda raayin tukuna.
Meenah kyakkyawar balarabar Morocco mai raayi kusan irin na dr mum dan kuwa tanada tsananin kishi akan abinda take so,
Duk abinda takeso batama son taga wani dashi dan haka ne takeda raayi sosai akan maza sedai daga ranar dataga CAPTAIN RAHEEM HAKEEM JEERAH duniyarta ta tsaya cak ta rasa zuciyarta rasawar da har abada bazata dawo gareta ba dan kuwa so ne mahaukaci mai zafin gaske daya koma kaman obsession dan kuwa komai na Raheem jeerah bibiye take dashi,
A nata bangaren sbd irin mutuwar datai akansa ita ta shirya zuwa Nigeria din tayi zama kowane iri ne indai shine mijinta da zata gama rayuwarta dashi.
A matsayin umarni Dr Mum ta gabatar masa da maganar auren daya jisa kaman tahowan guguwan ruwa,
Yanda ta nuna tsaurin raayinta akan hakan da a shirye take da fuskantar mahaifinsa da duk tashin hankalin da basuyuba shekaru ya saka Raheem amsawa umarninta tareda bawa Meenah wahab dan lokacinsa dayake dashi da mahimmanci sbd hatta umarnin iyayensa yana basa mahimmancin daya kamata.
Shi Raheem ya gane baba khalil din shiyasa ya nufosa drivernsa na gefensa.
Yana isowa gabansu gefen baba khalil din yayi kadan yana bude baki cikin hausarsa da bata fitowa kai tsaye sbd ta jiqu da turanci da larabci ya gaida baban kafin ya dan dago kadan ya kalli su malam salisu dake tsaye sun kasa dauke idanuwansu akansa dan kuwa ko kamshinsa kawai daya bugesu jin suke kaman sunbar qasar dan kuwa basu ma taba jin irin kamshi me nutsuwa da dadin gaske ba kaman wannan, qamshi na shigarka kana jin kaman bacci na neman sauko maka.
Baba Khalil na bude baki cikeda mamaki zaiyi magana Nasir na isowa kofar gidan akan mashin,
Numbern motar kadai datake dauke da sunan jeerahs ya sakasa zubawa wanda yake hangowa a kofar gidan,
Gabansa ne ya fadi da karfi dan kuwa abune da bai taba zato dan haka daqyar ya iya dago kafafunsa ya iso kofar gidan suna kasa dauke idanuwansu daga juna cikeda wata irin zallar tashin gashin jiki kowannensu na jin wani numfashi me sanyi na kubce masa.
Nasir ne ya fara ambatar sunansa da wani irin sautin daya saka baba khalil kallan Raheem din sbd sai yanzu ya ganesa.
Ware hannuwa sukai suka rungume juna da karfin gaske irin na maza Nasir na sake ambatar sunansa da karfi.
Wani irin murmushin da babu wanda ya taba gani a fuskansa ya sake yana bayyanarwa cikeda farin cikin da bai taba ji ba dan kuwa wani sanyi ne yake ratsa zuciyarsa da bata saba ba.
Kasa tsayawa Nasir yayi ya kama hannunsa ya jasa zuwa cikin gida gurin Maamah.
Tana zaune tana sauraron redio ta nutsu tana jin labarin wani mutum da aka kama da yara ya sace sai ganinsu tayi suna doso ta hasken fatar Raheem ne ya fara daukan idonta ta zuba masa ido batareda ta kyafta ba tanajin zuciyarta na bugawa da karfi idanuwanta na cikowa da hawaye masu dumin farin cikin ganin Raheem dako girman me zaiyi bazata kasa ganesa ba.
#MAMUH
GANIN IDO
1K
VIP 5K
0022419171 AccessBank maryam sani gummi
09033181070
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
16
Shi kansa Raheem wani shauqi yaji na ganin Maamah a gabansa dan haka a natse ya qaraso gareta tana miqewa tsaye ya rungumeta a hankali bayan ya ambaci sunanta da wata irin nutsuwa da muryansa mai kauri ta namijin gaske dayake cikin lokacin karfinsa.
Wasu hawaye ne suka sauko mata ta bude baki itama ta ambaci sunansa tana sake maimaitawa.
Nasir kuwa duk yunwa da gajiyar daya dawo dasu jin yayi sun bace bakinsa da zuciyarsa kaman zasu fashe sbd tsabar farin ciki da murnar ganin rabin jikinsa ya zuba masa ido yana kallan komai nasa da kowace motsinsa da murmushinsa me kyau bakinsa duka yaqi rufewa farin ciki ya masa yawan da bai taba jinsa ba.
Mommy zainab ce ta taho itama cikeda farin cikin bayyanar Raheem din
Nasir dinta itama dan haka ruwa masu tsafta taje ta kawo masa cikeda kulawa da sosai.
Sun gaisa amma bai iya kallanta ba sosai dan haka itama kasa zama tayi sbd gabaki daya ya cika mata ido bata dauka haka yake ba duk da tasan mahaifiyarsa balaraba ce amma bata tsammaci ganin cikakken namiji kamarsa ba duk da shekararsu cif cif da Nasir amma yafi Nasir zamowa cikakken namiji dan haka ta tabarsu ta koma gefenta.
Shi kansa Raheem idan ba daga shi sai Maamah da Nasir ba baya sakewa da kowa dan haka shima baba khalil yana zuwa suka gaisa tareda yar fira sama sama saiya tafi yabarsu.
Bai bar gidan ba sai dare tareda Nasir suka tafi jeerahs sbd suna buqatar kwana a zaune suna magana.
Acan suka kwana makeken bangarensa dayake dauke da kusan daki hudu da parlours.
Raheem yakai Nasir har gurin kakanninsa duka ya gaidasu hakama ya kaisa gaban Dad dinsa wanda ya nunawa Nasir kulawa sosai da sakewa wadda ma Raheem bai taba gani daga garesa ba
Sai yamma suka fito suka tafi gida a tare wannan karan Raheem dinne yake tuqi Nasir na nuna masa hanya.
A gurin maamah sukaci abincin dare ya hadata da Dr Mum sukai magana sosai harda koke kokensu da maganganunsu.
Dawowan Raheem rayuwarsu ya dawo da farin ciki me yawa rayuwarsu kaman yanda suma suka shigar da wani sabon haske da walwala a rayuwarsa dan haka kusan ma sabuwar kauna da shakuwa ce ta shiga tsakaninsu dan haka aka fara kokarin hada tafiyar Nasir da Fatima amma baba khalil yace a jira sai Nasir din ya qarasa kammala karatunsa tinda saura shekara daya kuma insha Allah kamar yau ne.
Hakan ya saka aka hakura ya gama din dan haka koda Raheem ya gama hutunsa ya koma sun gama kitsa hadewansu navy.
Raheem bai tafi ba sai daya siyawa Nasir din motar hawa da abubuwa da dama na jin saukin rayuwa da karatu hakama Maamah an gyara musu gidan hadda Ac Ac ana saka musu sbd Maamah da duk sauran abun jin dadin da zasu ji dadin rayuwa,
Bawai gini aka sauya ba ko wani abin kawai an zuba musu sabbin furnitures ne bayan an gyara cikin dakunan hadda na Bangaren baba khalil din komai dai da aka sauya musu suma dan haka zainab tini ta siyar da kayan dakinta tsoffin ta zuba a dan sanaar datake yi.
****bayan komawan Raheem dr mum ta fara dakon wani hutun nasa tace Morocco zai taho suma ya gansu amma ana samun hutun Dad dinsa ya basa umarnin bazai sake barin qasar ba sbd yayi girma da matsayinda baa buqatarsa yana barin gurin aikinsa.
Hakan ya saka zuciyar dr mum shiga bacin rai da fushi me tsananin gaske musamman da familynsa suka dauko dabiar kai masa ziyara America din hakama duk yan matan familyn acan America suke hutu yanzu dan haka zuciyarta tafara shiga tashin hankali dan kuwa abinda take shirin gani bame taba yiyuwa bane,
Har abada batajin zata iya barin 'dan data haifa da cikinta yayi aure a Nigeria kuma ma a cikin ahalin jeerahs,
Zatafi son RAHEEM ya mutu baiyi aure ba data bari mahaifinsa yayi masa aure a can sbd sun rabata dashi kenan har abada dan haka kai tsaye ta gama shirinta akan rayuwar danta babushi babu auren wadda ba qabilarta ba.
******ADMIRAL Hakeem jeerah a nasa bangaren tabbas aure a daidai irin shekarun da yayi aure yakeson Raheem yayi aurensa dan haka jira yake yana taka matsayin captain da shine next matsayin da zai taka yayi masa maganar aure yayi shiru ne kawai baice komaiba kuma ya gama shirinsa na nemar masa mata anan cikin family sbd yasan mahaifiyarsa bazata taba son hakan ba kuma a yanda yasanta ya tabbatarda shirin aure a kabilarta take masa dan duk inda yayi aure tabbas zaifi samun rinjaye na rayuwarsa acan dan haka kowannensu yayi shiru.
Raheem a yanzu dayake cikin lokacin hawa matsayi kala kala na career dinsa bai taba tinanin aure ba kwata kwata a rayuwarsa dan babushi a tsari da raayinsa aure a matashinsa.
Dr Mum itama duk yanda take tsananin kaunarsa da sonsa a matsayin 'da bata taba masa sanyi ba zafi da kaifi take basa sbd tanason saka masa tsananin shakka da zamanta kaifi daya da taurin raayi tin yana qarami dan haka itama kaman yanda yake da mahaifinsa babu sakewa bayan umarni da zallar iko da kaifi daya haka yake da iyayen nasa duka biyu,
Dukansu yana iya kokarinsa gurin bawa kowa haqqinsa da girmansa na wainda suka haifesa,
Babu kowace umarninsu da hukuncinsu daya taba dagowa kai ya kalla tin yana yaro haka yake dasu,
Duk kaifi da dacin umarninsu akansa bai taba nuna gazawa ko daci ba haka zai amsa da dukkanin girmamawa sbd yasan har abada alaqarsu da iyayensa bazata taba sauyawa daga hakan ba,
Shine kaf kadai alaqar data rage a tsakaninsu duniya dan haka yasan harya mutu bazai dena karban zafi da wutar mutuwar wannan alaqar tasu ba dan haka ne yataso a jarumin da zai iya hadiye kowace irin daci da zafin hukuncinsu kowace iri ne matiqar bai sabawa ubangijinsa ba,
Rayuwarsa ta jima da zama qwallon da suke garawa da fushi da zafi a tsakaninsu kuma ya amsa ya karbi hakan ya hadiye da jarumtar da bazaka taba sanin yanayinsa ba ko waye kai dan kuwa a yanda zuciyarsa ta jima da tsayuwa a cikin wannan dacin ko Nasir dayafi kowa saninsa ciki da waje baya iya gane komai akan yanayinsa.
******lokaci baiyi karya ba RAHEEM HAKEEM JEERAH yana taka matsayin captain of the American navy Mahaifiyarsa ta gabatar masa da MEENAH WAHAB 'yar aminiyarta da suka taso tare wadda take yar gata gaba da baya kuma cikakkiyar likita ce itama duk da bata aiki sbd batada raayin aikin tukuna aure takeda raayin tukuna.
Meenah kyakkyawar balarabar Morocco mai raayi kusan irin na dr mum dan kuwa tanada tsananin kishi akan abinda take so,
Duk abinda takeso batama son taga wani dashi dan haka ne takeda raayi sosai akan maza sedai daga ranar dataga CAPTAIN RAHEEM HAKEEM JEERAH duniyarta ta tsaya cak ta rasa zuciyarta rasawar da har abada bazata dawo gareta ba dan kuwa so ne mahaukaci mai zafin gaske daya koma kaman obsession dan kuwa komai na Raheem jeerah bibiye take dashi,
A nata bangaren sbd irin mutuwar datai akansa ita ta shirya zuwa Nigeria din tayi zama kowane iri ne indai shine mijinta da zata gama rayuwarta dashi.
A matsayin umarni Dr Mum ta gabatar masa da maganar auren daya jisa kaman tahowan guguwan ruwa,
Yanda ta nuna tsaurin raayinta akan hakan da a shirye take da fuskantar mahaifinsa da duk tashin hankalin da basuyuba shekaru ya saka Raheem amsawa umarninta tareda bawa Meenah wahab dan lokacinsa dayake dashi da mahimmanci sbd hatta umarnin iyayensa yana basa mahimmancin daya kamata.