Sashe 136
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"I cant live without you now Doc,
I can't breathe knowing muna guri daya muna rayuwa amma baa matsayin ke tawa ce ba ni hakeem jeerah....
Ayau ina rokonki Alfarmar da ban nema ba a bayaba,zuciyata bata taba haske da bugawa akan kowace sukuni na rayuwata ba saida kika dawo a cikin gidan danake rayuwa....ki bamu daman qarasa rayuwan datake rage mana a duniya da juna."
Wani irin nauyin dake kirjinta ne taji yana sauka ahankali wasu hawaye na ciko idanuwanta tana kasa dauke idanuwanta daga kansa shi kansa ita yake kalla jan idanuwansa na ciwo da radadin shekarun na dawo masa sabo fil.
Kasa cewa komai tayi sbd ta tabbatarda da son Hakeem zata mutu wanda shine ya sakata rabuwa dashi sbd bazata iya kallansa da wata macen ba amma a shekarun babu ranar da sonsa yabarta da kishinsa da haryanzu tana ji amma a yanzu datake iya ganin radadinsa na shekaru daya boye ya danne bayyane a idanuwansa zata iya basa daman samunta na rayuwar data rage musu.
Umma data kuma dawowa kunnuwanta sukaji abinda ya saka kirjinta dena bugawa daidai juyawa tayi tabar gurin tana jin dana sanin auren Hakeem a karan farko bayan shekaru masu tsayi sbd tin inda aka fito bai taba sontaba zaman auren biyayyar iyaye da hana kansa fidda zafinsa akan ciwon rabuwa da dr fammah din yayi da ita.
Hajiyar samad kuwa tana shiga palonta da Samad kwacewa yayi yana kallanta yace
"SANAAH f.....
Cikin masifaffen fushi ya katsesa da cewa
"Idan ka kira sunanta a nan gurin saina kusan tsine maka sbd zuwa yanzu na gane kaine masifar rayuwata dan tin farko daka riqe kwadayinka akanta da bamuzo nan ba"
Cikin mamaki da jin zafi sosai yace
"Shiyasa kike rufeni kaman nayi kisa?
Tin farkon da kin bari na sameta a ranar danaso samun nata ai da yanzu tawa ce,
Farko Samrah ta hanani mallakarta daga baya kece ku.........
Mari mai zafin gaske hajiyar ta sauke masa tana hanasa qarasa maganarsa sbd meenah din dake tsaye tana kallansu da jin abinda suke fada dan kada ta gane shine wanda yayi fyaden cikin zafi da bacin rai tace
"Ni mahaifiyarka kake fadawa hakan?"
Meenah kuwa da wani mamaki da shiga wani mahaukacin tinanin maganganun samad din da suka shigeta kai tsaye ta kalli Samad din wanda idanuwansa sukai jajir yana kallan hajiyar take ta gane inda zancen ya nufa wani mahaukacin sanyi ya sauka a kirjinta tana jin a karan farko allah ya bata saar da bata taba samu ba ta tarwatsa Fleet da Raheem da baisan sauran qaninsa ya auraba.
##MAMUH
09033181070
[23/06, 9:19 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
135
Kallan Meenah hajiyar Samad din tayi da idanuwanta da suke jajir tana karantar kota fahimci abinda Samad din ke kokarin fada amma ganin yanda Meenah tayi quri da ido guri daya idanuwan jajir ya sata jin sanyin bata fahimci komai hakama tasan kanta a toshe yake bazata iya fahimtar komaiba dan haka da zafi da tsantsar bacin rai ta kalli Samad din tace
"Wlh tallahi insha Allah inde nice na haife ka bazaka wuce kwanakin nan ba zaka bar qasar nan ka tattara ka koma sbd bazaka janyo mana balain da kanmu bazai iya dauka ba"
Maida kallanta tayi akan Meenah wadda ta juyo ta kalleta itama tana jin wata tsanar Samad din harma da Hajiyar tasa wadda babu son kowa a ranta saina kanta da danta kawai.
Cikin tsananin baqin ciki da takaicin sanin dataiwa Meenah tace
"Wannan haukar taku ta kafirci idan baki koyi danneta ba kina sanin abinda ya kamata kiyi a ruwan sanyi to wlh gwara Allah ya dauki ranki da gaggawa daki kashe mu a banza,
Ke baki san ki ragawa wanda yake sonki ba?
Duk abinda nake miki shine zaki tada wutar da zata cinye har 'dana?
To wlh ko ashana bazaki sake tabawaba a gidan nan saikin sanar min nayi nesa da kaina da ahalina idan yaso ki kona har kanki tinda kin shirya buga haukar da zaki rasa shi wanda kike koman akansa gabaki daya,
Na farko kinyi an yanke shawaran turaki qasarki yanzu kinyi wannan kina tinanin ba dankara miki saki zaiyiba?
Idan har ubansa zai iya dankaramun saki da girmana da 'da a tsakaninmu ke wace da 'dansa bazai iya sakinki ba da 'ya daya,
To tabbas idan kinason zama a cikin auren Fleet saikin aje wannan haukar kisan ki kama wata haukar banda ta kashewa sbd baa kansu abin zai tsayaba,
Kita zabga musu haukarda zasu gagara zaman lafiya amma wlh kika kuma bankawa gidan nan gas ko wuta to ni da kaina zan fara dannaki cikinta kiga kalan haukar data fi taki"
Juyawa tayi da zafi tabar gurin ta shige dakinta gabaki daya zuciyarta tafasa da tiriri take sbd ta shiga tsananin tsoro da tashin hankalinda zuciyarta ta kusa bugawa ta dena aiki.
Samad rintse jajayen idanuwansa yayi yana dafe goshinsa da karfi tareda fidda wani hucin bacin rai da baqin ciki mai tsanani.
Meenah ma kaman zata qone tsabar tafasar da ranta keyi da baqin ciki da zafin maganganun Hajiyar wadda zata tabbatarda ta kirata mahaukaciya dan kuwa zata nuna mata hauka a cikin ruwan sanyin data ambata din dan kuwa zata sauya takun da kowa zaiji a jikinsa batareda kisar ba duk da bazata taba samu sauki ko sassauci a kirjinta ba matiqar SANAAH na numfashi a duniya da uwar SANAAH da dan uwan SANAAH da uban SANAAH wato Dad jeerah.
Kallan Samad tayi da jajayen idanuwanta da har wani radadi suke mata ta danne abinda takejin yana neman kasheta sbd baqin ciki ta bude baki tace
"Ka dena bata ran hajiyarka akan wadda bata cancanci wannan haukan da kakeyi akanta ba sbd yanzu haka ma basa qasar da asubar yau tabi Fleet yawon lalacewa da tabarbarewa tana can tana basa kanta sbd shine abinda ta sani dan nasan kaima da hakan ta jaka"
Qarasa maganar tayi tana dan nuna haushinta sbd sakasa jin abinda taji ya fiddo maganar datake son ji bakinsa.
Juyowa yayi da wani irin mamaki ya kalleta yana bude baki yace
"Sunyi tafiya?
Basa qasar?
Kuma da ita Godfather din ya tafi??
Numfashi ta fitar wanda ya rage radadin wutar dake cin kirjinta ta kuma kallansa tace
"Tare suka tafi babu ranar dawowa dan hakane idan bamuyi hanyar dawowansu ba babu abinda zai rage a jikinta da zaka mora se sauran dan uwanka"
Da baqin ciki ya kalleta yana jin kishi da sonta kaman zai kashesa a kufule yace
"Ba nine zan samu sauranta ba shine ya samu sauran sbd nine nafara samunta a hannuna kafin shi"
A karan farko da Meenah ta samu murmushin baqin ciki da takaici tareda samun sassaucin abinda take ji ya taho mata ta sakesa tana kallan Samad wanda dai daga karshe ta samu jin abinda zai saka mata Fleet rabuwa da SANAAH sbd babu abinda ya tsana a kaf rayuwansa kaman taba abinda wani ya taba dan haka a yanzu kam yanajin sauran kaninsa yake aure wlh bazai taba sake kwana da aurenta a hannunsa ba zai sake.
Abu daya ya rage mata samar da tabbacin da zata gabatar a gaban Raheem dan ya yadda da abinda zata fada din.
Samad kuwa gani murmushin datai ya sanyasa juyowa da kyau ya kalleta sbd ganin kaman bata yadda ba tana masa kallan mara hankali yaji zuciyarsa ta kara daukan zafi da tiririn kalamanta na sauran SANAAH zai samu mijinta ya gama samunta tako ina kashesa kalaman sukeyi kansa ya kara nauyi ya bude baki yace
"Kina mamaki ne?
Kina ganin ban kai bane?
Sbd ni ne ayau shi ya sameta a matsayin mata,
Sbd na gama da ita ne naqi aurenta Dad yayi sadakarta ga mijinki,
Sbd na gama yayinta da biyan buqatata akanta ne ayau ta samu matsayin datake dashi"
Kan Meenah daya kasa daukan duka maganganun datake dauka a wayarta batareda ya saniba ta kashe tana bude bakinta da wani shock da tsananin mamaki da qaguwan datakeyi tace
"Duka wannan zancenka ne sbd babu kalma ko daya datake ta gaskia dan kuwa Dad bazai taba aurawa Fleet sauranka ba hakama idan hakanne meyasa kai da ka lalata baa aura maka itaba aka aura masa gashinan zaka lalata rayuwar Samrah ka aureta bayan ga wadda kakeso din?
Wani mugun tsoki da takaici ya ja yana mata wani banzan kafin ya juya zai fice ta kira sunansa da sautin kulawa tana takowa zuwa gabansa ta ladabtar da kalamanta da nuna kulawa tace
"Samad banason SANAAH da Fleet rabasu nakeson yi,
Bazan iya ganinsu a tare ba zuciyata bazata taba iya dauka ba,
Kaima kanason SANAAH kada ka auri Samrah ka.....
Katseta yayi da dan rintse idanuwansa da budesu akanta yace
"Ki dena maganar Samrah sbd babu abinda bata taba saniba akan SANAAH tin farko har zuwa yanzu,
Tasan menene a tsakanina da SANAAH karshema itace ta lalata mallakar danaso yiwa SANAAH tin farko dan haka tana buqatan zama matata sbd ta sheda da idanuwanta yanda zan auro SANAAH a kan idonta kuma na hukuntata akan abinda tamun so pls kiyi harkanki nayi tawa akan abinda nakeso ko buqata"
Yana gama fadar hakan ya juya ya fice yana barin palon da bangaren gabaki daya idanuwansa jajir.
Meenah dataji wani nauyi mai karfi ya sauka ahankali daga kirjinta na samun cikakkiyar bayani daga samad din cikin rashin wahala ajiyan zuciya ta sauke tana juyawa ta kalli hanyar kofar dakin hajiyarsa tana sake sauke numfashi taji yanzu ba itace a tafin hannun hajiyarba sune a tafin hannunta sbd mutuwa ce kadai zata hanata isarwa da Fleet wannan cikakken bayanin dukansa kaf da zaman SANAAH ragowar kaninsa daya gama da rayuwarta.
Fitowa tayi tanajin komai na kanta ya sauka tinani da lissafinta ya sauya a lokaci daya take dan haka bangarensu ta koma wanda har lokacin akwai sauran dan kamshin gas kowa na zaune a palo koina bude.
Tana shigowa kallo Maamah ta bita dashi cikin rashin kuzari batareda tace komaiba itama Meenah din yi tayi kaman bata gansu ba ta wuce dakinta ta shige batareda ta kallesu ba bare cewa wani abu.
I can't breathe knowing muna guri daya muna rayuwa amma baa matsayin ke tawa ce ba ni hakeem jeerah....
Ayau ina rokonki Alfarmar da ban nema ba a bayaba,zuciyata bata taba haske da bugawa akan kowace sukuni na rayuwata ba saida kika dawo a cikin gidan danake rayuwa....ki bamu daman qarasa rayuwan datake rage mana a duniya da juna."
Wani irin nauyin dake kirjinta ne taji yana sauka ahankali wasu hawaye na ciko idanuwanta tana kasa dauke idanuwanta daga kansa shi kansa ita yake kalla jan idanuwansa na ciwo da radadin shekarun na dawo masa sabo fil.
Kasa cewa komai tayi sbd ta tabbatarda da son Hakeem zata mutu wanda shine ya sakata rabuwa dashi sbd bazata iya kallansa da wata macen ba amma a shekarun babu ranar da sonsa yabarta da kishinsa da haryanzu tana ji amma a yanzu datake iya ganin radadinsa na shekaru daya boye ya danne bayyane a idanuwansa zata iya basa daman samunta na rayuwar data rage musu.
Umma data kuma dawowa kunnuwanta sukaji abinda ya saka kirjinta dena bugawa daidai juyawa tayi tabar gurin tana jin dana sanin auren Hakeem a karan farko bayan shekaru masu tsayi sbd tin inda aka fito bai taba sontaba zaman auren biyayyar iyaye da hana kansa fidda zafinsa akan ciwon rabuwa da dr fammah din yayi da ita.
Hajiyar samad kuwa tana shiga palonta da Samad kwacewa yayi yana kallanta yace
"SANAAH f.....
Cikin masifaffen fushi ya katsesa da cewa
"Idan ka kira sunanta a nan gurin saina kusan tsine maka sbd zuwa yanzu na gane kaine masifar rayuwata dan tin farko daka riqe kwadayinka akanta da bamuzo nan ba"
Cikin mamaki da jin zafi sosai yace
"Shiyasa kike rufeni kaman nayi kisa?
Tin farkon da kin bari na sameta a ranar danaso samun nata ai da yanzu tawa ce,
Farko Samrah ta hanani mallakarta daga baya kece ku.........
Mari mai zafin gaske hajiyar ta sauke masa tana hanasa qarasa maganarsa sbd meenah din dake tsaye tana kallansu da jin abinda suke fada dan kada ta gane shine wanda yayi fyaden cikin zafi da bacin rai tace
"Ni mahaifiyarka kake fadawa hakan?"
Meenah kuwa da wani mamaki da shiga wani mahaukacin tinanin maganganun samad din da suka shigeta kai tsaye ta kalli Samad din wanda idanuwansa sukai jajir yana kallan hajiyar take ta gane inda zancen ya nufa wani mahaukacin sanyi ya sauka a kirjinta tana jin a karan farko allah ya bata saar da bata taba samu ba ta tarwatsa Fleet da Raheem da baisan sauran qaninsa ya auraba.
##MAMUH
09033181070
[23/06, 9:19 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
135
Kallan Meenah hajiyar Samad din tayi da idanuwanta da suke jajir tana karantar kota fahimci abinda Samad din ke kokarin fada amma ganin yanda Meenah tayi quri da ido guri daya idanuwan jajir ya sata jin sanyin bata fahimci komai hakama tasan kanta a toshe yake bazata iya fahimtar komaiba dan haka da zafi da tsantsar bacin rai ta kalli Samad din tace
"Wlh tallahi insha Allah inde nice na haife ka bazaka wuce kwanakin nan ba zaka bar qasar nan ka tattara ka koma sbd bazaka janyo mana balain da kanmu bazai iya dauka ba"
Maida kallanta tayi akan Meenah wadda ta juyo ta kalleta itama tana jin wata tsanar Samad din harma da Hajiyar tasa wadda babu son kowa a ranta saina kanta da danta kawai.
Cikin tsananin baqin ciki da takaicin sanin dataiwa Meenah tace
"Wannan haukar taku ta kafirci idan baki koyi danneta ba kina sanin abinda ya kamata kiyi a ruwan sanyi to wlh gwara Allah ya dauki ranki da gaggawa daki kashe mu a banza,
Ke baki san ki ragawa wanda yake sonki ba?
Duk abinda nake miki shine zaki tada wutar da zata cinye har 'dana?
To wlh ko ashana bazaki sake tabawaba a gidan nan saikin sanar min nayi nesa da kaina da ahalina idan yaso ki kona har kanki tinda kin shirya buga haukar da zaki rasa shi wanda kike koman akansa gabaki daya,
Na farko kinyi an yanke shawaran turaki qasarki yanzu kinyi wannan kina tinanin ba dankara miki saki zaiyiba?
Idan har ubansa zai iya dankaramun saki da girmana da 'da a tsakaninmu ke wace da 'dansa bazai iya sakinki ba da 'ya daya,
To tabbas idan kinason zama a cikin auren Fleet saikin aje wannan haukar kisan ki kama wata haukar banda ta kashewa sbd baa kansu abin zai tsayaba,
Kita zabga musu haukarda zasu gagara zaman lafiya amma wlh kika kuma bankawa gidan nan gas ko wuta to ni da kaina zan fara dannaki cikinta kiga kalan haukar data fi taki"
Juyawa tayi da zafi tabar gurin ta shige dakinta gabaki daya zuciyarta tafasa da tiriri take sbd ta shiga tsananin tsoro da tashin hankalinda zuciyarta ta kusa bugawa ta dena aiki.
Samad rintse jajayen idanuwansa yayi yana dafe goshinsa da karfi tareda fidda wani hucin bacin rai da baqin ciki mai tsanani.
Meenah ma kaman zata qone tsabar tafasar da ranta keyi da baqin ciki da zafin maganganun Hajiyar wadda zata tabbatarda ta kirata mahaukaciya dan kuwa zata nuna mata hauka a cikin ruwan sanyin data ambata din dan kuwa zata sauya takun da kowa zaiji a jikinsa batareda kisar ba duk da bazata taba samu sauki ko sassauci a kirjinta ba matiqar SANAAH na numfashi a duniya da uwar SANAAH da dan uwan SANAAH da uban SANAAH wato Dad jeerah.
Kallan Samad tayi da jajayen idanuwanta da har wani radadi suke mata ta danne abinda takejin yana neman kasheta sbd baqin ciki ta bude baki tace
"Ka dena bata ran hajiyarka akan wadda bata cancanci wannan haukan da kakeyi akanta ba sbd yanzu haka ma basa qasar da asubar yau tabi Fleet yawon lalacewa da tabarbarewa tana can tana basa kanta sbd shine abinda ta sani dan nasan kaima da hakan ta jaka"
Qarasa maganar tayi tana dan nuna haushinta sbd sakasa jin abinda taji ya fiddo maganar datake son ji bakinsa.
Juyowa yayi da wani irin mamaki ya kalleta yana bude baki yace
"Sunyi tafiya?
Basa qasar?
Kuma da ita Godfather din ya tafi??
Numfashi ta fitar wanda ya rage radadin wutar dake cin kirjinta ta kuma kallansa tace
"Tare suka tafi babu ranar dawowa dan hakane idan bamuyi hanyar dawowansu ba babu abinda zai rage a jikinta da zaka mora se sauran dan uwanka"
Da baqin ciki ya kalleta yana jin kishi da sonta kaman zai kashesa a kufule yace
"Ba nine zan samu sauranta ba shine ya samu sauran sbd nine nafara samunta a hannuna kafin shi"
A karan farko da Meenah ta samu murmushin baqin ciki da takaici tareda samun sassaucin abinda take ji ya taho mata ta sakesa tana kallan Samad wanda dai daga karshe ta samu jin abinda zai saka mata Fleet rabuwa da SANAAH sbd babu abinda ya tsana a kaf rayuwansa kaman taba abinda wani ya taba dan haka a yanzu kam yanajin sauran kaninsa yake aure wlh bazai taba sake kwana da aurenta a hannunsa ba zai sake.
Abu daya ya rage mata samar da tabbacin da zata gabatar a gaban Raheem dan ya yadda da abinda zata fada din.
Samad kuwa gani murmushin datai ya sanyasa juyowa da kyau ya kalleta sbd ganin kaman bata yadda ba tana masa kallan mara hankali yaji zuciyarsa ta kara daukan zafi da tiririn kalamanta na sauran SANAAH zai samu mijinta ya gama samunta tako ina kashesa kalaman sukeyi kansa ya kara nauyi ya bude baki yace
"Kina mamaki ne?
Kina ganin ban kai bane?
Sbd ni ne ayau shi ya sameta a matsayin mata,
Sbd na gama da ita ne naqi aurenta Dad yayi sadakarta ga mijinki,
Sbd na gama yayinta da biyan buqatata akanta ne ayau ta samu matsayin datake dashi"
Kan Meenah daya kasa daukan duka maganganun datake dauka a wayarta batareda ya saniba ta kashe tana bude bakinta da wani shock da tsananin mamaki da qaguwan datakeyi tace
"Duka wannan zancenka ne sbd babu kalma ko daya datake ta gaskia dan kuwa Dad bazai taba aurawa Fleet sauranka ba hakama idan hakanne meyasa kai da ka lalata baa aura maka itaba aka aura masa gashinan zaka lalata rayuwar Samrah ka aureta bayan ga wadda kakeso din?
Wani mugun tsoki da takaici ya ja yana mata wani banzan kafin ya juya zai fice ta kira sunansa da sautin kulawa tana takowa zuwa gabansa ta ladabtar da kalamanta da nuna kulawa tace
"Samad banason SANAAH da Fleet rabasu nakeson yi,
Bazan iya ganinsu a tare ba zuciyata bazata taba iya dauka ba,
Kaima kanason SANAAH kada ka auri Samrah ka.....
Katseta yayi da dan rintse idanuwansa da budesu akanta yace
"Ki dena maganar Samrah sbd babu abinda bata taba saniba akan SANAAH tin farko har zuwa yanzu,
Tasan menene a tsakanina da SANAAH karshema itace ta lalata mallakar danaso yiwa SANAAH tin farko dan haka tana buqatan zama matata sbd ta sheda da idanuwanta yanda zan auro SANAAH a kan idonta kuma na hukuntata akan abinda tamun so pls kiyi harkanki nayi tawa akan abinda nakeso ko buqata"
Yana gama fadar hakan ya juya ya fice yana barin palon da bangaren gabaki daya idanuwansa jajir.
Meenah dataji wani nauyi mai karfi ya sauka ahankali daga kirjinta na samun cikakkiyar bayani daga samad din cikin rashin wahala ajiyan zuciya ta sauke tana juyawa ta kalli hanyar kofar dakin hajiyarsa tana sake sauke numfashi taji yanzu ba itace a tafin hannun hajiyarba sune a tafin hannunta sbd mutuwa ce kadai zata hanata isarwa da Fleet wannan cikakken bayanin dukansa kaf da zaman SANAAH ragowar kaninsa daya gama da rayuwarta.
Fitowa tayi tanajin komai na kanta ya sauka tinani da lissafinta ya sauya a lokaci daya take dan haka bangarensu ta koma wanda har lokacin akwai sauran dan kamshin gas kowa na zaune a palo koina bude.
Tana shigowa kallo Maamah ta bita dashi cikin rashin kuzari batareda tace komaiba itama Meenah din yi tayi kaman bata gansu ba ta wuce dakinta ta shige batareda ta kallesu ba bare cewa wani abu.