Sashe 62
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Juyawa tayi ta fice ta koma dakinsu itama Mum wayarta ta dauka ta turawa Fleet dan batason kiransa ta katse baccinsa duk da tasan lokacin tashinsa yayi tinda lokacin sallah yayi na asuba ta rubuta masa sakon Fammah ba lafiya sosai daqyar suka samu takai safiya.
Tana tura masa ta jefar da wayarta kan sofa ta fada toilet tayi wanka sbd duka jikinsu na buqatan wanka.
SANAAH tana komawa dakin itama fara gyarasa tayi cikin sanyi ta sauya beddings din ta fitar da komai zuwa dakin da babu kowa ta kunna humidifier koina ya gyara qamshi na tashi a hankali tukuna ta shiga bathroom tayi wanka a natse har lokacin jikimta a mace yake ga idanuwanta sun sauya sosai sbd dan kukan datai sai ajiyan zuciya take saukewa ahankali.
Tana gama wankan ana tada sallah dan haka ta fito ta sauya kaya ta zira doguwan hijab har qasa akan bayan baccinta data sauya ta tada sallah.
Tana gama sallah addua tayi har lokacin jikinta a tsananin sanyaye yake kaman zazzabi taji zai shigeta da ciwon kai dan haka tana gamawa miqewa tayi ta shige gado a hankali ta kwanta tareda shigewa quilt tareda rufe idanuwansa babu jimawa bacci ya dauketa tana sauke ajiyan zuciya a cikinsa akai akai.
Gari ya dan fara haske kadan ya baro Masallacin cikim villah din da sukai sallan asuba ya nufi bedroom dinsa kai tsaye yana shiga wayarsa ya dauka zai duba sai ya ga sakon Ms Meenah yana karantawa wayarsa ya ajiye a natse ya juya yabar dakin ya nufi bedroom din fammah kai tsaye.
Kai tsaye bude dakin yayi da shigowa ciki sanye da Farar luxury jallabiyar daya dawo sallah da ita a jikinsa.
Bataji motsin bude kofar da akai ba aka shigo sbd baccinta daya dan kokarin karfi yana yankewa sbd ciwon da kanta yakeyi.
Akan gadon idanuwansa suka sauka yaganta a rufe ta bada baya Mum dinta dayayi tinanin samu a tareda da ita yaga bata dakin dan haka daga kafafunsa yayi da tsantsar kulawa da kauna mai karfi ya isa bakin gadon ya zauna a tsanake qamshinsa na fara gauraya dakin a sanyi sanyi.
Hannunsa ya miqa da kulawa ya nufi kanta dashi ita kuma a jin zaman mutum abakin gadon datake kuma a baki baki take ya sakata bude idanuwanta da sukai dan nauyi suna wata irin shigewa cikin sanyi da rashin kuzari ta taso gabaki daya tareda juyowa kai tsaye a tinanin fammah ce shikuma daidai nan hannunsa ya kawo sai kawai ya sauka akan fatar wuyanta ta kallesa da sauri cikin wata irin firgicin daya sakata fasa kuka kawai t hannunta daya na sauka akan kafafunsa ta damqi rifarsa da karfi dayan hannun ta dafe kirjinta daya kusa bugawa da attack na firgita tana rintse ido.
Shi kansa yashiga shock da ganinta amma kasancewansa jajirtaccen jarumin da tsoro baya shigarsa sam ko firgita sai babu abinda ya bayyanarda shock daya shiga ya tsayar da idanuwansa akanta kafin ya kalli hannunsa dayaji dumin fatar wuyanta yana shiga tafin hannunsa na dan zazzabin dayake jikinta ya motsa hannun kadan dan tabbatarda zafin da jikin nata yayi.
Bude idanuwanta tayi tana janye hannuwanta ahankali daga damqan datai masa tareda qin dagowa sbd sai a lokacin takejin dan sanyin tafin hannunsa akan fatarta ta taso janyewa zuwa baya amma tana motsawa kirjinta zai iya haduwa da nasa sbd ya dan rankwafe yake akanta daman gurin tabata tin farko dan haka ta dago a natse ta dago idanuwanta data qi barin su kallesa sbd ta motsa hannunta daya takai wuyanta dan son janye nasa hannun amma ta kasa dora hannunta akan nasa din dan haka dole ta dago idanuwanta da sukai wani iri da kuma hawayen d suka fito cikinsu ta dora akan fuskansa cikin Slow din daya sakasa sake tafin hannunsa sake kama wuyanta idanuwansu na shiga cikin na juna take kamannin da baya iya taba dena tinawa suka bayyanar masa ya dauke idonsa da wata irin kamewansa yana na janye hannunsa daga wuyanta ya miqe tsaye yana dan bude baki da muryansa da sai yau ta shigeta sosai sbd sun kusa sosai yace
"Ina fammah din take???
Kasa bude baki tayi sbd zazzabinta daya ninku ya qara mata yawa take da hannu ta nuna masa gefe alaman dakin Mum tana qin dagowa.
Ficewa yayi batareda sake ko waiwayowaba.
Yana ficewa itama zamewa tayi ta koma ta kwanta tanajin zafi na sake rufe jikinta.
Yana fita dakin Mum din ya nufa yaga bacci sukeyi ya kalli fammah tareda shafa kanta ya juya ya fice da alaman ta samu sauki.
****Dad kuwa da tin jiyan da Meenah tayi masa rokon komawan su SANAAH gurinsu yakeson isarwa da Uwar mijinta sakon da zai sakata daukan matakin da zata kawo kanta Nigeria dan haka ya daga wayarsa ya kira Maamah wadda ta zama kaman yar isar da sako a tsakaninsu tsawon shekarun.
Tana dauka gaidasa tayi suka gaisa kaman yanda suka saba ya fara da cewa
"Masha Allah sannu da kokari Fatima,
'Danki yaji nasihar dana buqaci ki masa dan yanzu haka dashi da iyalinsa duka sun hada kai suna zaune kalau da duka matansa duk da haryanzu Matarsa batadan wacece take zaune da itaba dan haka haka zan sanar mata da kaina tinda babu wanda ya sanar mata haryanzu har shi mijin saiku kara kiranta ku rarrasheta tinda nasan al'adarsu ta haramta musu hakan"
Shiru Maamah tayi cikeda shock da mamaki mai tsananin gaske dan haka batama san yanda sukai sallama ba dashi ta kallo Dr Mum dake gefenta tana aiki da laptop da glass dinta mai kyau ta rasa ta inda zata fara har saida Dr Mum din ta kalleta tace
"Lafiya dai Maamah" dan itama hakan take kirant ita kuma tana kiranta DR
Numfashi Maamah ta sauke tareda sanar da ita komai.
Aje laptop din Dr Mum tayi tana kallan Maamah da wani irin sabon baqin ciki da takaicin dayake danne kirjinta akan Meenah da Hakeem dan kuwa tasan Meenah batada lissafi ko daya tanada wani irin neman a sani da alfahari mai yawa wanda zai iya sakata a tsaka me wuyar da bata sani ba gashinan taje sun hade kai da kishiya batareda sani ba hakama babban tashin hankalin shine zaa sanar da ita a qasar daba tata ba kuma zata iya aikata abinda Hakeem zai kafa hujja dashi ya sama Raheem sallamarta kokuma ma zata iya cinnawa jeerahs wuta ayanda tasan haukanta da tsananin kishinta dayafi nata......
Jin tayi tinanin abubuwa kala kala suna zuwan mata na abinda zai iya faruwa dan haka taji kanta yayi nauyi tsananin baqin cikinta na qaruwa wanda take zuciyar taurin rai da rashin dangana ta asalinsu ta taso mata na bazama ta hakura komai ya lalace ba wata macen ta Raheem daga hannunsu dan haka gwara taje ayi wadda zaayi dole wani auren ya mutu koma na waye ita dai Raheem inde itace ta haifesa bazai zauna da macen da bataso ba.
Aikin datake kasa qarasawa tayi ta dauki wayarta dake gefenta ta nemo Raheem din kai tsaye ta saka kira tana gap da yankewa ya daga kiran kafin ya furta kowace kalma tace
"Ina tafe Nigeria a tanadarmun gidan zama da zan zauna"
#MAMUH
09033181070
[12/05, 12:41 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
59
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Tana gama fadan hakan ta yanke kiran tareda ajiye wayar gefenta tana dan dafe goshinta da hannu daya sbd ciwon da kan ya fara a take.
Maamah kallo take binta dashi jin kalaman data isar da sakonsu wanda har abada babu wanda ya saka ran zata sake zuwa Nigeria amma yau da bakinta take fadan zata tafi.
Numfashi Maamah ta sauke sbd itakam daman tana tsananin son samun daman zuwa Nigeria duk da bata hakan taso tafiyar ta taso ba.
Shi kuwa a can nasa bangaren nutsuwa yayi ya aje wayarsa gefensa tareda dan mamakin kalaman Dr Mum din amma kuma shi ba maaboci tambaya bane bare ga Dr Mum dayasan zafi kawai zata qara dan haka koma me zai kawota baida say akai bayan tanadar mata lafiyayyam gurin zama.
A lokacinda kiran ya shigo masa yana tareda Ms Meenah ne da safen zasu fito breakfast dan haka kaman yanda take ta saba bata damu da tambayar meyake faruwaba ta fara jero masa wasu zancen suka fito kai tsaye zuwa dining room.
Tana tura masa ta jefar da wayarta kan sofa ta fada toilet tayi wanka sbd duka jikinsu na buqatan wanka.
SANAAH tana komawa dakin itama fara gyarasa tayi cikin sanyi ta sauya beddings din ta fitar da komai zuwa dakin da babu kowa ta kunna humidifier koina ya gyara qamshi na tashi a hankali tukuna ta shiga bathroom tayi wanka a natse har lokacin jikimta a mace yake ga idanuwanta sun sauya sosai sbd dan kukan datai sai ajiyan zuciya take saukewa ahankali.
Tana gama wankan ana tada sallah dan haka ta fito ta sauya kaya ta zira doguwan hijab har qasa akan bayan baccinta data sauya ta tada sallah.
Tana gama sallah addua tayi har lokacin jikinta a tsananin sanyaye yake kaman zazzabi taji zai shigeta da ciwon kai dan haka tana gamawa miqewa tayi ta shige gado a hankali ta kwanta tareda shigewa quilt tareda rufe idanuwansa babu jimawa bacci ya dauketa tana sauke ajiyan zuciya a cikinsa akai akai.
Gari ya dan fara haske kadan ya baro Masallacin cikim villah din da sukai sallan asuba ya nufi bedroom dinsa kai tsaye yana shiga wayarsa ya dauka zai duba sai ya ga sakon Ms Meenah yana karantawa wayarsa ya ajiye a natse ya juya yabar dakin ya nufi bedroom din fammah kai tsaye.
Kai tsaye bude dakin yayi da shigowa ciki sanye da Farar luxury jallabiyar daya dawo sallah da ita a jikinsa.
Bataji motsin bude kofar da akai ba aka shigo sbd baccinta daya dan kokarin karfi yana yankewa sbd ciwon da kanta yakeyi.
Akan gadon idanuwansa suka sauka yaganta a rufe ta bada baya Mum dinta dayayi tinanin samu a tareda da ita yaga bata dakin dan haka daga kafafunsa yayi da tsantsar kulawa da kauna mai karfi ya isa bakin gadon ya zauna a tsanake qamshinsa na fara gauraya dakin a sanyi sanyi.
Hannunsa ya miqa da kulawa ya nufi kanta dashi ita kuma a jin zaman mutum abakin gadon datake kuma a baki baki take ya sakata bude idanuwanta da sukai dan nauyi suna wata irin shigewa cikin sanyi da rashin kuzari ta taso gabaki daya tareda juyowa kai tsaye a tinanin fammah ce shikuma daidai nan hannunsa ya kawo sai kawai ya sauka akan fatar wuyanta ta kallesa da sauri cikin wata irin firgicin daya sakata fasa kuka kawai t hannunta daya na sauka akan kafafunsa ta damqi rifarsa da karfi dayan hannun ta dafe kirjinta daya kusa bugawa da attack na firgita tana rintse ido.
Shi kansa yashiga shock da ganinta amma kasancewansa jajirtaccen jarumin da tsoro baya shigarsa sam ko firgita sai babu abinda ya bayyanarda shock daya shiga ya tsayar da idanuwansa akanta kafin ya kalli hannunsa dayaji dumin fatar wuyanta yana shiga tafin hannunsa na dan zazzabin dayake jikinta ya motsa hannun kadan dan tabbatarda zafin da jikin nata yayi.
Bude idanuwanta tayi tana janye hannuwanta ahankali daga damqan datai masa tareda qin dagowa sbd sai a lokacin takejin dan sanyin tafin hannunsa akan fatarta ta taso janyewa zuwa baya amma tana motsawa kirjinta zai iya haduwa da nasa sbd ya dan rankwafe yake akanta daman gurin tabata tin farko dan haka ta dago a natse ta dago idanuwanta data qi barin su kallesa sbd ta motsa hannunta daya takai wuyanta dan son janye nasa hannun amma ta kasa dora hannunta akan nasa din dan haka dole ta dago idanuwanta da sukai wani iri da kuma hawayen d suka fito cikinsu ta dora akan fuskansa cikin Slow din daya sakasa sake tafin hannunsa sake kama wuyanta idanuwansu na shiga cikin na juna take kamannin da baya iya taba dena tinawa suka bayyanar masa ya dauke idonsa da wata irin kamewansa yana na janye hannunsa daga wuyanta ya miqe tsaye yana dan bude baki da muryansa da sai yau ta shigeta sosai sbd sun kusa sosai yace
"Ina fammah din take???
Kasa bude baki tayi sbd zazzabinta daya ninku ya qara mata yawa take da hannu ta nuna masa gefe alaman dakin Mum tana qin dagowa.
Ficewa yayi batareda sake ko waiwayowaba.
Yana ficewa itama zamewa tayi ta koma ta kwanta tanajin zafi na sake rufe jikinta.
Yana fita dakin Mum din ya nufa yaga bacci sukeyi ya kalli fammah tareda shafa kanta ya juya ya fice da alaman ta samu sauki.
****Dad kuwa da tin jiyan da Meenah tayi masa rokon komawan su SANAAH gurinsu yakeson isarwa da Uwar mijinta sakon da zai sakata daukan matakin da zata kawo kanta Nigeria dan haka ya daga wayarsa ya kira Maamah wadda ta zama kaman yar isar da sako a tsakaninsu tsawon shekarun.
Tana dauka gaidasa tayi suka gaisa kaman yanda suka saba ya fara da cewa
"Masha Allah sannu da kokari Fatima,
'Danki yaji nasihar dana buqaci ki masa dan yanzu haka dashi da iyalinsa duka sun hada kai suna zaune kalau da duka matansa duk da haryanzu Matarsa batadan wacece take zaune da itaba dan haka haka zan sanar mata da kaina tinda babu wanda ya sanar mata haryanzu har shi mijin saiku kara kiranta ku rarrasheta tinda nasan al'adarsu ta haramta musu hakan"
Shiru Maamah tayi cikeda shock da mamaki mai tsananin gaske dan haka batama san yanda sukai sallama ba dashi ta kallo Dr Mum dake gefenta tana aiki da laptop da glass dinta mai kyau ta rasa ta inda zata fara har saida Dr Mum din ta kalleta tace
"Lafiya dai Maamah" dan itama hakan take kirant ita kuma tana kiranta DR
Numfashi Maamah ta sauke tareda sanar da ita komai.
Aje laptop din Dr Mum tayi tana kallan Maamah da wani irin sabon baqin ciki da takaicin dayake danne kirjinta akan Meenah da Hakeem dan kuwa tasan Meenah batada lissafi ko daya tanada wani irin neman a sani da alfahari mai yawa wanda zai iya sakata a tsaka me wuyar da bata sani ba gashinan taje sun hade kai da kishiya batareda sani ba hakama babban tashin hankalin shine zaa sanar da ita a qasar daba tata ba kuma zata iya aikata abinda Hakeem zai kafa hujja dashi ya sama Raheem sallamarta kokuma ma zata iya cinnawa jeerahs wuta ayanda tasan haukanta da tsananin kishinta dayafi nata......
Jin tayi tinanin abubuwa kala kala suna zuwan mata na abinda zai iya faruwa dan haka taji kanta yayi nauyi tsananin baqin cikinta na qaruwa wanda take zuciyar taurin rai da rashin dangana ta asalinsu ta taso mata na bazama ta hakura komai ya lalace ba wata macen ta Raheem daga hannunsu dan haka gwara taje ayi wadda zaayi dole wani auren ya mutu koma na waye ita dai Raheem inde itace ta haifesa bazai zauna da macen da bataso ba.
Aikin datake kasa qarasawa tayi ta dauki wayarta dake gefenta ta nemo Raheem din kai tsaye ta saka kira tana gap da yankewa ya daga kiran kafin ya furta kowace kalma tace
"Ina tafe Nigeria a tanadarmun gidan zama da zan zauna"
#MAMUH
09033181070
[12/05, 12:41 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
59
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Tana gama fadan hakan ta yanke kiran tareda ajiye wayar gefenta tana dan dafe goshinta da hannu daya sbd ciwon da kan ya fara a take.
Maamah kallo take binta dashi jin kalaman data isar da sakonsu wanda har abada babu wanda ya saka ran zata sake zuwa Nigeria amma yau da bakinta take fadan zata tafi.
Numfashi Maamah ta sauke sbd itakam daman tana tsananin son samun daman zuwa Nigeria duk da bata hakan taso tafiyar ta taso ba.
Shi kuwa a can nasa bangaren nutsuwa yayi ya aje wayarsa gefensa tareda dan mamakin kalaman Dr Mum din amma kuma shi ba maaboci tambaya bane bare ga Dr Mum dayasan zafi kawai zata qara dan haka koma me zai kawota baida say akai bayan tanadar mata lafiyayyam gurin zama.
A lokacinda kiran ya shigo masa yana tareda Ms Meenah ne da safen zasu fito breakfast dan haka kaman yanda take ta saba bata damu da tambayar meyake faruwaba ta fara jero masa wasu zancen suka fito kai tsaye zuwa dining room.