Sashe 119
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
SANAAH data daga kafarta zata wucesu cak ta tsaya duk da yanda gabanta yake mummunan faduwa da tashin hankali ta dan juyo ta kalli hajiyar da tsananin mamakin kalamanta sedai kafin tayi magana Samad din ya bude baki yana yi kan SANAAH din gadan gadan yana ambatar sunanta tayi baya tareda juyawa da karfi zata bar gurin Fammah data kawo gurin ta daga mata takardun hannunta a fuskanta idanuwanta a rufe batareda ta lura dasu hajiyan ba tace
"Menene wannan???
Samad ne ya sauke idanuwansa da sauri akan takardun cikin tsananin tashin hankali da wani irin rawar jiki ya damqi takardun yana karantawa bai qarasa ba idanuwansa sika gama rufewa ba tsammani da wani karaji yayi kanta yana cewa
"Ba cikin Fleet bane wann.......
Bai qarasaba aka sauke masa wani mahaukacin marin da saida harabar gidan ta amsa hajiyarsa ta kalli Meenah data sauke masa marin idanuwanta a rufe jikinta na wata irin tsima da rawa idanuwanta jajir sbd jin sunan wanda ya ambata da ciki duk da batasan menene yake faruwa ba.
Shi kansa a rikice ya kalli Ms Meenah din wadda ta juyo da idanuwanta da sauya akan SANAAH wadda take jiri ya dubeta zatai baya fammah ta rikiceta a firgice
Hajiyar samad dataga Jikin samad na tsimar dayake kokarin sake yi kan SANAAH taga bazata iya barin yayi abinda zai rasa kansa ba ta bude baki tana riqesa da karfi tace
"Menene kike tada haukarki tin yanzu ki jira ki fara sanin waye me cikin da ake magana a tsakanin yarki da yar riqonki kuma waye uban cikin duk da babu tabbas amma gatanan ta fada muji idan na Mijinta ne FLEET RAHEEM JEERAH....
Tsit gurin yayi wutar kowa ta dauke daidai isowan Mr Sideeq gurin yana kallan Samad da tsananin mamakin daga inda ya fito saukar yaushe..
Mum kuwa wani dip kunnuwanta sukai idanuwanta a kafe cak akan Hajiyar Samad batareda ko numfashinta ya fito ba,
Fammah kuwa kaman saukan tsawa mai karfin gaske ta ruwan sama taji saukan maganar tayi baya da sauri tana neman faduwa Mr Sideeq ya tareta da sauri idanuwanta na tsayawa cak akan hajiyar itama.
Meenah kuwa take zuciya ta rufeta jikinta na wani irin bari ta damqi wuyan hajiyar tai mata wata mummunan shaqar data shirya rabata da ranta har lahira.
Take Samad yayi wata zaburar daya tura SANAAH da karfin gaske gurin Meenah sbd tayi muguwar faduwan da cikin zai fita koma na waye.
SANAAH na fadawa gurin Meenah din da kafa tai mata wani irin mugun harbin datai baya da karfin gaske Safiya data kawo gurin da sauri ta sake ihu mai karfin daya saka su dr mum dake palo fitowa cikin tashin hankali daidai nan aka tare SANAAH din ta baya da wata irin kyakkyawan riqon daya hanata muguwan faduwa da ko fuskanta zata iya damage.
Fammah data juyo da karfi itama dan tare SANAAH din sai ganinta tayi a hannun Dad dinta daya sake saka kowa shiga mummunan shock.
#MAMUH
09033181070
[16/06, 9:52 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
118
Kasa motsawa fammah tayi tana wata irin mutuwan tsaye hannuwanta dake rawa suna tsayawa cak da wani irin shock daya ratsa idanuwanta zuwa kwakwalwanta da kirjinta tana kallan irin riqon da Dad dinta yayiwa SANAAH idanuwanta nayin jajir..
Shima dago idanuwansa da sukai jajir yayi jikinsa na dan wani jijjigar da yake tsananin kokarin riqe kansa da danne asalin bacin ransa ya kalli Meenah datake kokarin raba Hajiyar Samad da ranta bai kalli SANAAH ba wadda dukkanin jikinta rawa yakeyi tana ficewa hayyacinta sbd tsananin tashin hankali da tsoro da firgici itama batama iya kallansa ba da tsananin rawar jikin ta kalli fammah wadda take shedar da abinda kanta yake kasa dauka bare hankalinta sbd irin riqon da Dad yayiwa SANAAH ba riqone na 'ya da uba riqo ne dayake bayyanar da dukkanin kusanci da sabawa da haduwan jiki dan kuwa a cikin jikinsa sosai da kyau ya tareta yana zagayeta da hannuwansa da basu iya boye asalin tattali da kulawa ga jikin dasuka saba sauka akai.
Rintse idanuwa fammah tayi sbd wani dishi dishi da suka fara gani daidai Su dr Mum na isowa akan Meenah sukai suna kokarin cireta daga jikin Hajiya wadda tafara jin kamshin lahira amma suna isa wani mahaukacin shuri ta kuma bankowa ta buge mommy wadda tayi baya da karfi itama safiya ta tareta Maamah tayi kanta itama haukan ta bugo mata take tayi tashin aljanun da baa taba sanin tanada su ba dan kuwa shaqar dataiwa hajiya an kasa banbare ta Raheem kuwa dayake riqe da SANAAH har lokacin wadda jikinta ke tsananta wata mummunan rawa kafafunta na neman kasa daukanta mararta ta wani irin riqewa kasa sakinta yayi sbd zata zube ne daya saketa dan haka cikin tsananin mummunan bacin rai da fushin gaske ya bude baki da wata tsawar da bai taba yiba ya ambaci Meenah din wadda ta dakata cak tareda juyowa dan jin shine jikinta na wata irin bari da idanuwanta sukai jajir ta sauke idanuwanta akan fuskansa wadda tayi jajir babu kyan gani...
Ahankali idanuwanta suka fara gangarowa daga fuskansa zuwa hannuwansa dake rungume da SANAAH ta gefensa da miqa hannu a cikinta dan bada kariya daga duka haukar da zata taso a gurin...
Sakewa hannuwanta suka fara yi daga wuyan Hajiyar rawar da jikinta keyi tana qara wata irin tsananta idanuwanta da suka fara gani dishi dishi ta tsayat akan hannuwan nasa kafin ta dago ta kalli fuskansa ya mata wata irin zazzafar maganar da bataji ko kalma dayaba sbd jinta daya dauke batajin komai bakinsa kadai taga yana matsawa ta maida idanuwanta akan SANAAH wadda ta rintse idanuwanta tana wani irin kuka mara sauti jikinta na rawar datafi koyaushe....
Dr Mum ce takai hannu zata kamo Meenah din amma ta janye ahankali tana maido kallanta akan Dr Mum din wadda tsananin nauyi ya bayyana a cikinsu da damuwa mai tsananin data bayyanarda guilty dinta take wani kakkaifan yanka ya yanki zuciyar Meenah datai baya kadan tana neman zubewa Fammah da itama jirin take gani ta riqeta da karfi suka rintse idanuwansu a tare kafin Meenah ta bude idanuwanta da jan su yayi munin da kaman jini ma suke kokarin fitarwa ta kalli Maamah wadda ta bude baki zatai mata magana amma ta janye tana daga kafarta datafi nauyin mota a jikinta ta rintse idanuwanta da karfi wani azababben radadin daya wuce hankali yana tarwatsa kirjinta da kwakwalwanta ta bude idanuwanta akan SANAAH ta tsayar tana dakatawa cak bata iya motsawa ba
Kallan Fammah yayi yace su shigo da ita ciki
Yana fadan hakan ya juya da SANAAH din wadda ta kasa ko daga kafafunta sbd ta fice hayyacinta gabaki daya zai daga kafafunsa kenan wani irin duhu yafara rufe idanuwan Meenah datake ganin dishi dishi bugun zuciyarta na neman tsayawa cak jikinta ya sake gabaki daya a jikin fammah zata zube Dr Mum da Maamah suka tareta a tare suna ambatar sunanta da karfi a tare juyowa zaiyi ba tsammani tayi wani irin kukan kura tayi kan SANAAH ta fada kanta gabaki daya tareda shaqar wuyarta da wani irin mugun karfin gaske tana ficewa hayyacinta sukai baya suka fadi da karfin gaske sbd unexpected ta fado kanta bayan sun juya din dan haka ne ta shammacesa.
Da tsananin sabon tashin hankali da wata irin karfi su Dr Mum sukai kanta sedai tini Raheem din yayi mata wata irin muguwar fizgowa amma ta mannewa SANAAH din wadda take ta some sbd faduwan dasukai mai munin data saka Jini balle mata.
Fammah datake sake ficewa hayyacinta da abinda bata taba ganiba da shock din daya girgizata girgizawan da bazata taba kuma dawowa daidaiba da gani dishi dishi taga jinin dayake gangarowa wanda kowa bai luraba sbd tashin hankalin banbare Meenah din daga SANAAH wadda suke tinanin ba ita bace dan kuwa karfin datake dashi ya wuce hankali da qyar ta bude baki tana kallan jinin tace
"Dad,Mum jini.... tana fadar hakan ta xube a gurin a some kanta na kasa daukan komai.
Idanuwansa ne suka sauka akan jinin ya saka hannu yayi mata wata mummunan fizgan data baro jikin SANAAH din ya daga hannunsa dake wata irin mummunan rawan da babu wanda ya taba gani zai sauke mata marin da dr mum ke ganin idan ya mata zaya iya rasa idonta daya ko rasa ranta ma dan yanda jikinsa ke fizga dan haka a haukace Mum din ta riqe hannunsa tana daga nata ta saukewa Meenah din lafiyayyan marin daya sakata dakatawa cak da fixge fixgen datake tana wani irin jijjiga.
Dad ne ya iso gurin da wani irin mamaki da tsananin baqin ciki tin bai iso dap ba Raheem ya riga ya dauko SANAAH din a jikinsa gabaki daya jikinsa har lokacin wata irin wara yakeyi data saka Imran shiga mummunan tashin hankali sbd ko alluran sojansa ta tashi baya taba irin wannan jijjigar da tabbas da hannunsa ya sauka akan Ms Meenah zata iya rasa idanuwan da hakoranta idan kwakwalwanta bata hade da jini ba a take dan haka a rikice da tsananin tashin hankali aka bude mota
Dad kuwa securities yawa hannu da kowa yake tsaye cikin tashin hankali da cewa a bude gate.
Dakatar da Raheem yayi fuskansa babu rahama ko daya baice masa komaiba sbd babu wanda a cikinsu lokacin haukansa ta soja da bata tashi ba da hannu ya nunawa Maamah da Safiya su karban masa SANAAH din wadda jinin yake zubarwa sosai.
Mota aka saka SANAAH din da kansa ya karbi key din motar safiya ce kadai yace ta shiga tana shiga yaja motar bayan shekaru sama da a kirga rabon da yayi tuqi amma da wani mugun speed daya saka securities din villah din kaf miqewa aka wangale masa gate da karfi ya fice yabar kowa baicewa kowa komai ba bai kuma kalli kowa ba wanda hakan ya sake daga hankalin kowa.
Maamah ita gurin fammah tayi ta kwasheta tayi ciki da ita dr mum kuwa hannunta ta wata irin rawa ta damqo hannun Meenah data haukace gabaki daya wani irin ihu da haukan data saka villah din gabaki daya ankarewa da masifar da ake ciki tayi ciki da ita.
"Menene wannan???
Samad ne ya sauke idanuwansa da sauri akan takardun cikin tsananin tashin hankali da wani irin rawar jiki ya damqi takardun yana karantawa bai qarasa ba idanuwansa sika gama rufewa ba tsammani da wani karaji yayi kanta yana cewa
"Ba cikin Fleet bane wann.......
Bai qarasaba aka sauke masa wani mahaukacin marin da saida harabar gidan ta amsa hajiyarsa ta kalli Meenah data sauke masa marin idanuwanta a rufe jikinta na wata irin tsima da rawa idanuwanta jajir sbd jin sunan wanda ya ambata da ciki duk da batasan menene yake faruwa ba.
Shi kansa a rikice ya kalli Ms Meenah din wadda ta juyo da idanuwanta da sauya akan SANAAH wadda take jiri ya dubeta zatai baya fammah ta rikiceta a firgice
Hajiyar samad dataga Jikin samad na tsimar dayake kokarin sake yi kan SANAAH taga bazata iya barin yayi abinda zai rasa kansa ba ta bude baki tana riqesa da karfi tace
"Menene kike tada haukarki tin yanzu ki jira ki fara sanin waye me cikin da ake magana a tsakanin yarki da yar riqonki kuma waye uban cikin duk da babu tabbas amma gatanan ta fada muji idan na Mijinta ne FLEET RAHEEM JEERAH....
Tsit gurin yayi wutar kowa ta dauke daidai isowan Mr Sideeq gurin yana kallan Samad da tsananin mamakin daga inda ya fito saukar yaushe..
Mum kuwa wani dip kunnuwanta sukai idanuwanta a kafe cak akan Hajiyar Samad batareda ko numfashinta ya fito ba,
Fammah kuwa kaman saukan tsawa mai karfin gaske ta ruwan sama taji saukan maganar tayi baya da sauri tana neman faduwa Mr Sideeq ya tareta da sauri idanuwanta na tsayawa cak akan hajiyar itama.
Meenah kuwa take zuciya ta rufeta jikinta na wani irin bari ta damqi wuyan hajiyar tai mata wata mummunan shaqar data shirya rabata da ranta har lahira.
Take Samad yayi wata zaburar daya tura SANAAH da karfin gaske gurin Meenah sbd tayi muguwar faduwan da cikin zai fita koma na waye.
SANAAH na fadawa gurin Meenah din da kafa tai mata wani irin mugun harbin datai baya da karfin gaske Safiya data kawo gurin da sauri ta sake ihu mai karfin daya saka su dr mum dake palo fitowa cikin tashin hankali daidai nan aka tare SANAAH din ta baya da wata irin kyakkyawan riqon daya hanata muguwan faduwa da ko fuskanta zata iya damage.
Fammah data juyo da karfi itama dan tare SANAAH din sai ganinta tayi a hannun Dad dinta daya sake saka kowa shiga mummunan shock.
#MAMUH
09033181070
[16/06, 9:52 am] Dasoo: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
118
Kasa motsawa fammah tayi tana wata irin mutuwan tsaye hannuwanta dake rawa suna tsayawa cak da wani irin shock daya ratsa idanuwanta zuwa kwakwalwanta da kirjinta tana kallan irin riqon da Dad dinta yayiwa SANAAH idanuwanta nayin jajir..
Shima dago idanuwansa da sukai jajir yayi jikinsa na dan wani jijjigar da yake tsananin kokarin riqe kansa da danne asalin bacin ransa ya kalli Meenah datake kokarin raba Hajiyar Samad da ranta bai kalli SANAAH ba wadda dukkanin jikinta rawa yakeyi tana ficewa hayyacinta sbd tsananin tashin hankali da tsoro da firgici itama batama iya kallansa ba da tsananin rawar jikin ta kalli fammah wadda take shedar da abinda kanta yake kasa dauka bare hankalinta sbd irin riqon da Dad yayiwa SANAAH ba riqone na 'ya da uba riqo ne dayake bayyanar da dukkanin kusanci da sabawa da haduwan jiki dan kuwa a cikin jikinsa sosai da kyau ya tareta yana zagayeta da hannuwansa da basu iya boye asalin tattali da kulawa ga jikin dasuka saba sauka akai.
Rintse idanuwa fammah tayi sbd wani dishi dishi da suka fara gani daidai Su dr Mum na isowa akan Meenah sukai suna kokarin cireta daga jikin Hajiya wadda tafara jin kamshin lahira amma suna isa wani mahaukacin shuri ta kuma bankowa ta buge mommy wadda tayi baya da karfi itama safiya ta tareta Maamah tayi kanta itama haukan ta bugo mata take tayi tashin aljanun da baa taba sanin tanada su ba dan kuwa shaqar dataiwa hajiya an kasa banbare ta Raheem kuwa dayake riqe da SANAAH har lokacin wadda jikinta ke tsananta wata mummunan rawa kafafunta na neman kasa daukanta mararta ta wani irin riqewa kasa sakinta yayi sbd zata zube ne daya saketa dan haka cikin tsananin mummunan bacin rai da fushin gaske ya bude baki da wata tsawar da bai taba yiba ya ambaci Meenah din wadda ta dakata cak tareda juyowa dan jin shine jikinta na wata irin bari da idanuwanta sukai jajir ta sauke idanuwanta akan fuskansa wadda tayi jajir babu kyan gani...
Ahankali idanuwanta suka fara gangarowa daga fuskansa zuwa hannuwansa dake rungume da SANAAH ta gefensa da miqa hannu a cikinta dan bada kariya daga duka haukar da zata taso a gurin...
Sakewa hannuwanta suka fara yi daga wuyan Hajiyar rawar da jikinta keyi tana qara wata irin tsananta idanuwanta da suka fara gani dishi dishi ta tsayat akan hannuwan nasa kafin ta dago ta kalli fuskansa ya mata wata irin zazzafar maganar da bataji ko kalma dayaba sbd jinta daya dauke batajin komai bakinsa kadai taga yana matsawa ta maida idanuwanta akan SANAAH wadda ta rintse idanuwanta tana wani irin kuka mara sauti jikinta na rawar datafi koyaushe....
Dr Mum ce takai hannu zata kamo Meenah din amma ta janye ahankali tana maido kallanta akan Dr Mum din wadda tsananin nauyi ya bayyana a cikinsu da damuwa mai tsananin data bayyanarda guilty dinta take wani kakkaifan yanka ya yanki zuciyar Meenah datai baya kadan tana neman zubewa Fammah da itama jirin take gani ta riqeta da karfi suka rintse idanuwansu a tare kafin Meenah ta bude idanuwanta da jan su yayi munin da kaman jini ma suke kokarin fitarwa ta kalli Maamah wadda ta bude baki zatai mata magana amma ta janye tana daga kafarta datafi nauyin mota a jikinta ta rintse idanuwanta da karfi wani azababben radadin daya wuce hankali yana tarwatsa kirjinta da kwakwalwanta ta bude idanuwanta akan SANAAH ta tsayar tana dakatawa cak bata iya motsawa ba
Kallan Fammah yayi yace su shigo da ita ciki
Yana fadan hakan ya juya da SANAAH din wadda ta kasa ko daga kafafunta sbd ta fice hayyacinta gabaki daya zai daga kafafunsa kenan wani irin duhu yafara rufe idanuwan Meenah datake ganin dishi dishi bugun zuciyarta na neman tsayawa cak jikinta ya sake gabaki daya a jikin fammah zata zube Dr Mum da Maamah suka tareta a tare suna ambatar sunanta da karfi a tare juyowa zaiyi ba tsammani tayi wani irin kukan kura tayi kan SANAAH ta fada kanta gabaki daya tareda shaqar wuyarta da wani irin mugun karfin gaske tana ficewa hayyacinta sukai baya suka fadi da karfin gaske sbd unexpected ta fado kanta bayan sun juya din dan haka ne ta shammacesa.
Da tsananin sabon tashin hankali da wata irin karfi su Dr Mum sukai kanta sedai tini Raheem din yayi mata wata irin muguwar fizgowa amma ta mannewa SANAAH din wadda take ta some sbd faduwan dasukai mai munin data saka Jini balle mata.
Fammah datake sake ficewa hayyacinta da abinda bata taba ganiba da shock din daya girgizata girgizawan da bazata taba kuma dawowa daidaiba da gani dishi dishi taga jinin dayake gangarowa wanda kowa bai luraba sbd tashin hankalin banbare Meenah din daga SANAAH wadda suke tinanin ba ita bace dan kuwa karfin datake dashi ya wuce hankali da qyar ta bude baki tana kallan jinin tace
"Dad,Mum jini.... tana fadar hakan ta xube a gurin a some kanta na kasa daukan komai.
Idanuwansa ne suka sauka akan jinin ya saka hannu yayi mata wata mummunan fizgan data baro jikin SANAAH din ya daga hannunsa dake wata irin mummunan rawan da babu wanda ya taba gani zai sauke mata marin da dr mum ke ganin idan ya mata zaya iya rasa idonta daya ko rasa ranta ma dan yanda jikinsa ke fizga dan haka a haukace Mum din ta riqe hannunsa tana daga nata ta saukewa Meenah din lafiyayyan marin daya sakata dakatawa cak da fixge fixgen datake tana wani irin jijjiga.
Dad ne ya iso gurin da wani irin mamaki da tsananin baqin ciki tin bai iso dap ba Raheem ya riga ya dauko SANAAH din a jikinsa gabaki daya jikinsa har lokacin wata irin wara yakeyi data saka Imran shiga mummunan tashin hankali sbd ko alluran sojansa ta tashi baya taba irin wannan jijjigar da tabbas da hannunsa ya sauka akan Ms Meenah zata iya rasa idanuwan da hakoranta idan kwakwalwanta bata hade da jini ba a take dan haka a rikice da tsananin tashin hankali aka bude mota
Dad kuwa securities yawa hannu da kowa yake tsaye cikin tashin hankali da cewa a bude gate.
Dakatar da Raheem yayi fuskansa babu rahama ko daya baice masa komaiba sbd babu wanda a cikinsu lokacin haukansa ta soja da bata tashi ba da hannu ya nunawa Maamah da Safiya su karban masa SANAAH din wadda jinin yake zubarwa sosai.
Mota aka saka SANAAH din da kansa ya karbi key din motar safiya ce kadai yace ta shiga tana shiga yaja motar bayan shekaru sama da a kirga rabon da yayi tuqi amma da wani mugun speed daya saka securities din villah din kaf miqewa aka wangale masa gate da karfi ya fice yabar kowa baicewa kowa komai ba bai kuma kalli kowa ba wanda hakan ya sake daga hankalin kowa.
Maamah ita gurin fammah tayi ta kwasheta tayi ciki da ita dr mum kuwa hannunta ta wata irin rawa ta damqo hannun Meenah data haukace gabaki daya wani irin ihu da haukan data saka villah din gabaki daya ankarewa da masifar da ake ciki tayi ciki da ita.