Sashe 18
Ganin Ido Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har akai bikin aka gama Dr Mum da Alh admiral Hakeem jeerah basu hadu ba hakama matansa biyu duka sunzo suma babu wanda Allah ya hadata dasu a cikinsu sai da aka gama bikin sukai nacin da saida zuka ganta dan basuda nutsuwa idan ba ganinta a cikin idanuwansu sukai ba.
Babu wata hayaniya kowa ya watse bayan kwanaki biyar da auren kenan kowa ya kama gabansa wanda shi kansa Raheem din babu lokacinda ya bata ya wuce America da matarsa yabar Nasir a nan wanda saiyayi training na dan lokaci kafin ya rafi dashi America din.
#MAMUH
#FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH
#SEAMAN NASIR IBRAHIM
#SANAH KHALIL
#BEST CRAZY COUPLES CHEMISTRY
#AGE GAP
#CRAZY LOVE
#JEERAHS
#MEENAH WAHAB
#FAMMAH JEERAH
GANIN IDO
1K
VIP 5K
0022419171
ACCESSBANK MARYAM SANI GUMMI
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
18
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Rayuwar Maamah fatima data dawo hannun Dr Mum tazama abinda ita kanta fatiman batai tinani ba sbd dagaske tamkar uwa daya uba daya ta gabatarwa duk wanda take tareda dashi da ahalinsu na kusa dana nesa daman sun san fatiman a baki da kuma lokutan jinyar fammah din a baya tinda ita kowa ke kira idan zaa yiwa fammah ya jiki,
Abbu yayi farin cikin dawowansu fatiman gurinsu sosai duk da ansha yar wuya kafin samar musu da cikakkun takardun zama amma sbd suna fama da kadaici da rashin kowa a tattare dasu ya saka yake sake jin dadin zuwan nasu musamman Nasir da tini yafara kulawa dashi sbd manyanci babu namijin dazai kula dashi da kyau.
Nasir da baida plans a yanxu dorasa akan huldodin business din gidan aka fara yi yana dan kulawa dasu tinda bame wuya ne sukeyi ba business din gold sukeyi me girman gaske da suka mallaki manyan shaguna a babbar birnin qasar kuma tinfa babanta ya fara business din tin yana likitansa abin ya karbesa dan haka a yanzu suka gama bunqasuwa.
Ba iya fita aikin Nasir keyi ba sosai yake kulawa da Abbu wanda harya fara samun sauki sosai dan har fitowa dashi Nasir keyi su zagayo yana turasa akan kujera wani lokacin kuma riqesa yakeyi su dan zagayo da kafafunsa da basa wani iya tafiyar arziki.
Fatima kuwa duk da manyanci yaxo hakanan itace komai na gidan ya dawo hannunta itace ke juya masu aiki sai kuma lokutan da dama itace da kanta takewa Abbu abinci musamman data dage tana sake koyar wasu abincinsu bayan wainda ta dade da iyawa daga fammah,
Dr Mum bata zama sosai sbd aikinta ga yawan tafiye tafiye dan haka rayuwa a yanzu tayiwa kowannensu daidai musamman idan dr Mum ta tina da Raheem yana qasar da baya tareda ubansa da dangin jeerahs yana rayuwa da matarsa.
**Nasir bai fara training ba sai da suka share kusan shekara a qasar yana cikin business dinsu ya gama sanin qasa da huldodin komai da rayuwar qasar harma da zama kaman cikakken dan qasa dan haka yafara kokarin shiga training duk da ayanzu sbd Raheem kawai zai shiga aikin,
Bai taba dena waya kowace rana da baba khalil da mommy Zainab ba yana basu kulawansa tareda yi musu aike duk wata zai tura musu kudi masu kaurin kulawa da BABY SANAH da karatun Al'amin wanda karatunsa yake nisa shima dan yana junior class yanzu.
Raheem aurensa wata tara Meenah wahab ta haifi Lafiyayyar babynta wadda bata bar komai na mahaifinta ba wanda zuwa yanzune wani sabon kwarjininsa mai zafi ke qara fidda kyansa da sabon jininsa dake kan lokacinsa,
Fammah shine sunan da aka sakawa babyn kuma haka ake iranta dashi,
Zuwan Fammah duniya ya saka Meenah wahab samun matsayin datake ganin tana buqata a zuciya da rayuwar RAHEEM JEERAH wanda duk da ta zama matarsa uwar yayansa batajin ta samu wannan full satisfaction din a zuciyarta,
Sonsa yayi mata yawan datakejin kaman bata gamsu ba dan hakane shi da kansa ya dade da fahimtar she is obsessed with him dan haka yake bata dukkanin sonsa da kulawansa dan ta samu nutsuwa da jin yana son nata shima.
Dr Mum jin tayi rayuwa da zuciyarta sun sake mata dadi dan kuwa yanzu tasan meenah ta gama samun guri da gurbi a zuciyar Raheem da Ubansa tinda ta haifa musu 'ya,
Sir hakeem jeerah ma tabbas yayi farin ciki sosai da haihuwan tareda tsananin kaunar Fammah din musamman daya taho da ita Nigeria suka dan zauna kusan wata biyu kafin ya tattara su suka koma.
Nasir shine uban 'ya dan kuwa shine ma ya saka mata sunan Dr Mum din.
Dawowa da Meenah akai gida sai datai kusan shekara guda tukuna ta koma sbd RAHEEM da baya zama kwata kwata a dan lokacin rayuwarsa yanzu kusan ta koma ruwa gabaki daya dan yafara taka manyan matsayin da babu sauran hutu a tattare dashi ko kadan bayan rayuwa a cikin inda suke din yanxu.
Meenah ma dole aiki tafara dan debewa kai kewa tareda kulawa da baby fammah wadda tafara wayo da girma.
******Baby SANAAH tafara girma da wayo sosai dan kuwa shekarun sun fara tafiya,
A rayuwarta bayan iyayenta da yaya Al'amin datake tareda su Yaya Nasir dinta shine mutum na hudu dataiwa sanin da zallan kauna ta jinin gaske sbd tin tana qanqanuwa sosai babu ranar da baya kira a ajiye mata wayar yayita mata wasa da magana harta fara wayon ganesa harma a yanzu datai masa sanin sosai dan kuwa a hankali ahankali dashi da Mommy suka tabbatarda ta tashi da wata irin kaunarsa da sonsa a jininta,
Sonsa takeyi kaunarsa takeyi harta kai babu lokacinda bata masa rigimar saiya taho,
A duk lokacinda Zaiji muryanta ko tayi masa yarinta zuciyarsa sake wata irin mutuwa takeyi akanta batareda damuwa da qanqantarta ba garesa,
Anyi anyi yayi aure amma sam ya kasa hakan sbd qwallafa rai da yayi akan Baby SANAAH wadda haryanzu ya kada dena kiranta da baby a cikin sunanta.
A lokacinda Fammah 'yarsa datake girma tareda Baby SANAH bai damu ba dan kuwa bayama iya tinanin aure a lokacin duk da fadan da babansa khalil ke masa na qin aure,SANAH kawai yakeso ita kadai yayi niyar aure koda hakan na nufin zai tsufa ba aure to tabbas zai jirata ita yakeson ta zama matarsa a nan dai duniya.
Kaf iyayensa babu wanda baiso ya fara koda wani aurenba kafin girman Baby SANAAH amma baida raayin hakan dan haka dole aka hakura aka tayasa jira da fatan girman baby SANAAH wadda take sake girma kowace lokaci da kaunarsa a jininta da zuciyarta.
Shine komai nata tinda aka haifeta kaman yanda yafada babu abinda iyayenta suke siya mata da kudinsu saida kudinsa har yanxu datake karatu shine komai da komai nata harma dana yayanta Al'amin.
Baba khalil yariga ya sakawa ransa tinda Nasir yaqi auren to tabbas basai Baby SANAAH tayi girma sosai ba tana kaiwa sha shida ko sha biyar ma zai aura masa ita insha Allah.
*****Nasir ya samu gurbin zamowa navy soldier tini shima sedai basa ma guri daya kwata kwata da Raheem jeerah tukuna sbd Raheem yayi nisan matsayin da bazai taba ma ganinsa ba a bangaren aiki sedai dan uwa kuma shi anan Morocco har lokacin yake.
A wannan lokacin ne kuma katsam Baba Khalil ya samu accident mai muni sosai da motarsa wadda ta Nasir ce yabar masa dazasu baro,
Accident din Baba Khalil ya saka Nasir tattarowa dole ya taho Nigeria sbd jinyar baba khalil din da kulawa dasu gabaki dayansu tinda Al'amin karatu yakeyi sosai ba damar ajewa kuma koda zai iya ajewan dole dai Nasir yazo.
Haduwan Nasir da Baby SANAAH ya taho mata a bazata dan haka sai ta samu kanta da tsananin farin cikin ganinsa da kunyarsa amma sbd yanayin jikin Baban babu damar bayyana zazzafar son da sukewa juna.
Mommy na cikin tashin hankali sbd accident din yayi muni sosai gata sauran kuruciyarta ga babu wasu dangin arziki dan mahaifinta ya rasu yanzu sune suke kulawa da ummanta wadda ta tsufa sosai.
Kafar Baba Khalil daya ta lalace gavaki daya ya rasata dan haka jinya sosai yakeyi Nasir ya tsaya akan komai na ganin ya samar masa jinyar cikin nutsuwa da kwanciyan hankali,
Babbar private asibiti ya kaisa ana zubar da dukiya me yawa gurin kulawa dashi sosai,
Ya jima sosai a Nigeria saida Baba Khalil ya samu sauki daidai misali kafin ya tattara ya koma sbd lafiyar dai gaskia ba lallai ta dawo kaman baya ba.
Babu wata hayaniya kowa ya watse bayan kwanaki biyar da auren kenan kowa ya kama gabansa wanda shi kansa Raheem din babu lokacinda ya bata ya wuce America da matarsa yabar Nasir a nan wanda saiyayi training na dan lokaci kafin ya rafi dashi America din.
#MAMUH
#FLEET ADMIRAL RAHEEM HAKEEM JEERAH
#SEAMAN NASIR IBRAHIM
#SANAH KHALIL
#BEST CRAZY COUPLES CHEMISTRY
#AGE GAP
#CRAZY LOVE
#JEERAHS
#MEENAH WAHAB
#FAMMAH JEERAH
GANIN IDO
1K
VIP 5K
0022419171
ACCESSBANK MARYAM SANI GUMMI
[09/05, 4:16 pm] Asia ahmd: GANIN IDO 2026
Mamuhgee
18
*ZUZEAM VENTURES*
08144015291
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun duniya🔥🔥🔥
*Zuzeam ventures* takawo muku babbar gara basa Duka akan 7k ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa, Mutun goman farko da goman 2 Zuwa goban 3 da suka siya promo dimmu na 7k na
1. Sashen kaza
2. Ciccibi
3. Gumba madara da chocolate
4. Gari 7in1
5. Tsimi mallaka 5. Tsimin matar minister
6. Women coffee 3in1 sunada kyauta abubuwa kamar haka:Matsin ba a Fira da wando 1k,Matsin maganin infection 1k,Dripping pills 1k,Turaren mallaka 2k
Total total gift 5k
Kiyi kokari ki kasance aciki Garabasa kan garabasa Da 7k dinki ki mallaki kayan da ko 16k Bata bakisu zakisha dadinki oga ya more har kyauta saikin samu insha Allah 08144015291 Maman yasmeen takuce For more information say hi
Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam ventures tashirya tsaff dominku muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu
*DAHUWAR KAZA*
Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato Ni’ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt Akwai kyauta mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya
MASU JEGO DA AMARE
Karku bari wannan dama ta wuceku
Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 2000 kacal.
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd
Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar gıda set
Mai jego set.
*******
Rayuwar Maamah fatima data dawo hannun Dr Mum tazama abinda ita kanta fatiman batai tinani ba sbd dagaske tamkar uwa daya uba daya ta gabatarwa duk wanda take tareda dashi da ahalinsu na kusa dana nesa daman sun san fatiman a baki da kuma lokutan jinyar fammah din a baya tinda ita kowa ke kira idan zaa yiwa fammah ya jiki,
Abbu yayi farin cikin dawowansu fatiman gurinsu sosai duk da ansha yar wuya kafin samar musu da cikakkun takardun zama amma sbd suna fama da kadaici da rashin kowa a tattare dasu ya saka yake sake jin dadin zuwan nasu musamman Nasir da tini yafara kulawa dashi sbd manyanci babu namijin dazai kula dashi da kyau.
Nasir da baida plans a yanxu dorasa akan huldodin business din gidan aka fara yi yana dan kulawa dasu tinda bame wuya ne sukeyi ba business din gold sukeyi me girman gaske da suka mallaki manyan shaguna a babbar birnin qasar kuma tinfa babanta ya fara business din tin yana likitansa abin ya karbesa dan haka a yanzu suka gama bunqasuwa.
Ba iya fita aikin Nasir keyi ba sosai yake kulawa da Abbu wanda harya fara samun sauki sosai dan har fitowa dashi Nasir keyi su zagayo yana turasa akan kujera wani lokacin kuma riqesa yakeyi su dan zagayo da kafafunsa da basa wani iya tafiyar arziki.
Fatima kuwa duk da manyanci yaxo hakanan itace komai na gidan ya dawo hannunta itace ke juya masu aiki sai kuma lokutan da dama itace da kanta takewa Abbu abinci musamman data dage tana sake koyar wasu abincinsu bayan wainda ta dade da iyawa daga fammah,
Dr Mum bata zama sosai sbd aikinta ga yawan tafiye tafiye dan haka rayuwa a yanzu tayiwa kowannensu daidai musamman idan dr Mum ta tina da Raheem yana qasar da baya tareda ubansa da dangin jeerahs yana rayuwa da matarsa.
**Nasir bai fara training ba sai da suka share kusan shekara a qasar yana cikin business dinsu ya gama sanin qasa da huldodin komai da rayuwar qasar harma da zama kaman cikakken dan qasa dan haka yafara kokarin shiga training duk da ayanzu sbd Raheem kawai zai shiga aikin,
Bai taba dena waya kowace rana da baba khalil da mommy Zainab ba yana basu kulawansa tareda yi musu aike duk wata zai tura musu kudi masu kaurin kulawa da BABY SANAH da karatun Al'amin wanda karatunsa yake nisa shima dan yana junior class yanzu.
Raheem aurensa wata tara Meenah wahab ta haifi Lafiyayyar babynta wadda bata bar komai na mahaifinta ba wanda zuwa yanzune wani sabon kwarjininsa mai zafi ke qara fidda kyansa da sabon jininsa dake kan lokacinsa,
Fammah shine sunan da aka sakawa babyn kuma haka ake iranta dashi,
Zuwan Fammah duniya ya saka Meenah wahab samun matsayin datake ganin tana buqata a zuciya da rayuwar RAHEEM JEERAH wanda duk da ta zama matarsa uwar yayansa batajin ta samu wannan full satisfaction din a zuciyarta,
Sonsa yayi mata yawan datakejin kaman bata gamsu ba dan hakane shi da kansa ya dade da fahimtar she is obsessed with him dan haka yake bata dukkanin sonsa da kulawansa dan ta samu nutsuwa da jin yana son nata shima.
Dr Mum jin tayi rayuwa da zuciyarta sun sake mata dadi dan kuwa yanzu tasan meenah ta gama samun guri da gurbi a zuciyar Raheem da Ubansa tinda ta haifa musu 'ya,
Sir hakeem jeerah ma tabbas yayi farin ciki sosai da haihuwan tareda tsananin kaunar Fammah din musamman daya taho da ita Nigeria suka dan zauna kusan wata biyu kafin ya tattara su suka koma.
Nasir shine uban 'ya dan kuwa shine ma ya saka mata sunan Dr Mum din.
Dawowa da Meenah akai gida sai datai kusan shekara guda tukuna ta koma sbd RAHEEM da baya zama kwata kwata a dan lokacin rayuwarsa yanzu kusan ta koma ruwa gabaki daya dan yafara taka manyan matsayin da babu sauran hutu a tattare dashi ko kadan bayan rayuwa a cikin inda suke din yanxu.
Meenah ma dole aiki tafara dan debewa kai kewa tareda kulawa da baby fammah wadda tafara wayo da girma.
******Baby SANAAH tafara girma da wayo sosai dan kuwa shekarun sun fara tafiya,
A rayuwarta bayan iyayenta da yaya Al'amin datake tareda su Yaya Nasir dinta shine mutum na hudu dataiwa sanin da zallan kauna ta jinin gaske sbd tin tana qanqanuwa sosai babu ranar da baya kira a ajiye mata wayar yayita mata wasa da magana harta fara wayon ganesa harma a yanzu datai masa sanin sosai dan kuwa a hankali ahankali dashi da Mommy suka tabbatarda ta tashi da wata irin kaunarsa da sonsa a jininta,
Sonsa takeyi kaunarsa takeyi harta kai babu lokacinda bata masa rigimar saiya taho,
A duk lokacinda Zaiji muryanta ko tayi masa yarinta zuciyarsa sake wata irin mutuwa takeyi akanta batareda damuwa da qanqantarta ba garesa,
Anyi anyi yayi aure amma sam ya kasa hakan sbd qwallafa rai da yayi akan Baby SANAAH wadda haryanzu ya kada dena kiranta da baby a cikin sunanta.
A lokacinda Fammah 'yarsa datake girma tareda Baby SANAH bai damu ba dan kuwa bayama iya tinanin aure a lokacin duk da fadan da babansa khalil ke masa na qin aure,SANAH kawai yakeso ita kadai yayi niyar aure koda hakan na nufin zai tsufa ba aure to tabbas zai jirata ita yakeson ta zama matarsa a nan dai duniya.
Kaf iyayensa babu wanda baiso ya fara koda wani aurenba kafin girman Baby SANAAH amma baida raayin hakan dan haka dole aka hakura aka tayasa jira da fatan girman baby SANAAH wadda take sake girma kowace lokaci da kaunarsa a jininta da zuciyarta.
Shine komai nata tinda aka haifeta kaman yanda yafada babu abinda iyayenta suke siya mata da kudinsu saida kudinsa har yanxu datake karatu shine komai da komai nata harma dana yayanta Al'amin.
Baba khalil yariga ya sakawa ransa tinda Nasir yaqi auren to tabbas basai Baby SANAAH tayi girma sosai ba tana kaiwa sha shida ko sha biyar ma zai aura masa ita insha Allah.
*****Nasir ya samu gurbin zamowa navy soldier tini shima sedai basa ma guri daya kwata kwata da Raheem jeerah tukuna sbd Raheem yayi nisan matsayin da bazai taba ma ganinsa ba a bangaren aiki sedai dan uwa kuma shi anan Morocco har lokacin yake.
A wannan lokacin ne kuma katsam Baba Khalil ya samu accident mai muni sosai da motarsa wadda ta Nasir ce yabar masa dazasu baro,
Accident din Baba Khalil ya saka Nasir tattarowa dole ya taho Nigeria sbd jinyar baba khalil din da kulawa dasu gabaki dayansu tinda Al'amin karatu yakeyi sosai ba damar ajewa kuma koda zai iya ajewan dole dai Nasir yazo.
Haduwan Nasir da Baby SANAAH ya taho mata a bazata dan haka sai ta samu kanta da tsananin farin cikin ganinsa da kunyarsa amma sbd yanayin jikin Baban babu damar bayyana zazzafar son da sukewa juna.
Mommy na cikin tashin hankali sbd accident din yayi muni sosai gata sauran kuruciyarta ga babu wasu dangin arziki dan mahaifinta ya rasu yanzu sune suke kulawa da ummanta wadda ta tsufa sosai.
Kafar Baba Khalil daya ta lalace gavaki daya ya rasata dan haka jinya sosai yakeyi Nasir ya tsaya akan komai na ganin ya samar masa jinyar cikin nutsuwa da kwanciyan hankali,
Babbar private asibiti ya kaisa ana zubar da dukiya me yawa gurin kulawa dashi sosai,
Ya jima sosai a Nigeria saida Baba Khalil ya samu sauki daidai misali kafin ya tattara ya koma sbd lafiyar dai gaskia ba lallai ta dawo kaman baya ba.